Assalam alaikum jama'a wannan mutumen yana maida martanine akan wani zarginsu da Bello Turji ya taba yi a cikin wani vidiyo da yasaka wani lokaci don neman sulhu da gomnatin Najeriya inda ya nuna cewa zai iya taimakawa a yaki mutanen mai wannan bayani. Zancen mota da yace su Bello Turji sun tare a hanyar sabon Birni ba zancen tawagar sarkin Gobirba yake nufi amma yana nufin wata mota da aka taba konawa mai dauke da mata da yara kanana domin nunawa mutane sunyi hakane don fansar danginsu da yan sakai sukayiwa dangin Bello Turji wa anda basu tareda shi Bello Turji. Zancen nan baida alaka da kashewarda akayiwa sarkin Gobir. Mu' iya ganewa. Allah mai kowa mai komi ya bamu zaman lahiya ! Allahou kabidu ya kawo karshen wannan alloba cikin karamin lokaci ! Amin.
Aduo'in mu sun fara tasiri, Alhamdulillahi. Daman Aduo'in da muke yi shine Allah ya hadasu rigima a tsakanin su har su kashe kansu kuma akama ragowar dasukayi saura.
Allah yacigaba da hadaku fitina a tsakaninku dan alfarma r annabi Muhammad s, a,w s Allah ysa kuyi mutuwar wulakanci Allah yasa mutuwar fir, auna tafi taku kyau
Muna rokon Allah Dan albarkan manzan Allah s.a.w. yashiryeku in baza ku shiryuba to Allah ya hadaku gaba dajunanku kuita kashe kawunanku kumanta da al ummar manzan Allah s.a.w. بحرمة والقينابينكم العداوة والبغضاء الى يوم القيامة
Allah yadebemuku albarka maqaryatan banza Kun bari ankashe bawan Allah San Nan kunaya hada potonan qarya kunayadawa kugayama wawaye kamarki jahilai Allah yaisa ga shugabani
Ni a nawa comment, shine ina rokon Allah ubangiji farko i jikan Mai Martaba Sarkin Gobir, Allah ubangiji i masa rahma, abu na biyu shine, ya Allah ubangiji i kawo mana sauki a kasar mu, na uku shine ya Allah ubangiji i sa a yi nasarar dakile wadannan 'yan ta'addar da suke kawo mana rashin zaman lafiya a arewacin Nigeria, Allah ubangiji i bamu zaman lafiya tare da wal wala a yankunam mu
Wannan vidéo ay yajima dan allah kidinga bincike idan zaku saka abu haba dan allah nemen kudi ba hauka nema tinubu duk yasa kun haukace wly miye hadin wannan vidéo kin da kisan sarkin gobir
Wannan sakon bai da tushe balle makama. Tsarashi aka yi kamar yadda ake tsara film din drama. Ina zargin wadanda ake zargin suna goya ma Ta'addanci baya sune suka dauki nauyin shirya wannan martanin. Allah Ya tona asirin masu yin ta'addanci da masu taimaka masu ta ko'ina.
Wannan videon hada shi akayi. Gaskiya akwai bukatan ayi bincike mai zurfi akan Bello Turji, wata qila sunata amfani da sunanshi suna kauda hankalin mutane. Dalili kuwa shine, maganganun da Bello Turji yakeyi ya saba da abubuwan da ake tuhumarsa akai. Kila dai akwai wasune da keso suga bayansa tunda yanuna cewa ya bar harkan ta'adanci kuma har yanaba ma mutanen kayukan shinkafi kariya saboda da suyi noma
Tonon Asiri ....Ai ko yaushe itace Addu'ar da dukkan Musulmi suke yi ko a yaushe cewa:::Allah ya tona Asirin duk mai hannu cikin wannan Bala'in da muke fama dashi a wadannan yankunan namu.
Kano Hausa News Allah ya tsinemuku Albarka makaryata mayaudara har abada Bana sake bude tasharku shehu tsinannanu kun yaudaremu wai yaron Bello turji ya tona asirinsa Kan kisan Sarkin Gobir ,kuka sa bayanin da baya da alaka kwatkwata da Sarkin Gobir donmin ku Sami folowaers
Kaji tsinanne wai yana neman Allah yarufa masa asiti bun su bamusan iya adadin mutanan dasuja tonawa asiri b,ni dazasujima dasundena kiran kansu misulmu dan wlh ni duk sanda naji sunkira kansu musulmi kunya kekamani wlh.ubangiji yagadaku da musibar duniya data lahira,yanda kuke wulakantamu ibsngiji kuma allah yawulakantaku tundaganan duniya
Ya Allah yacigaba dahadaku fitina atsakaninku Kuma kucigaba dakashe junanku,harsai kunkare kaf, alfarmar annabi Muhammad (SAW)
Mungode
Assalam alaikum jama'a wannan mutumen yana maida martanine akan wani zarginsu da Bello Turji ya taba yi a cikin wani vidiyo da yasaka wani lokaci don neman sulhu da gomnatin Najeriya inda ya nuna cewa zai iya taimakawa a yaki mutanen mai wannan bayani.
Zancen mota da yace su Bello Turji sun tare a hanyar sabon Birni ba zancen tawagar sarkin Gobirba yake nufi amma yana nufin wata mota da aka taba konawa mai dauke da mata da yara kanana domin nunawa mutane sunyi hakane don fansar danginsu da yan sakai sukayiwa dangin Bello Turji wa anda basu tareda shi Bello Turji.
Zancen nan baida alaka da kashewarda akayiwa sarkin Gobir.
Mu' iya ganewa.
Allah mai kowa mai komi ya bamu zaman lahiya !
Allahou kabidu ya kawo karshen wannan alloba cikin karamin lokaci !
Amin.
Allah taimakemu Amin
Allah yashiryesu
To Allah yasawaka , yakuma kawomana karshen wadannan yan taadda da masu tallafa musu baki daya ameen
Aduo'in mu sun fara tasiri, Alhamdulillahi. Daman Aduo'in da muke yi shine Allah ya hadasu rigima a tsakanin su har su kashe kansu kuma akama ragowar dasukayi saura.
ai in.sha Allahu dakakan wannan bawan Allahnan dasukakashe in Sha Allah basubaxaman lfy
Allah yakarq tonamusu asiri yamayarmusu da sharransu kawunansu Ameen ya Allah
sani ibirahim kebbi ambursa❤🎉
Allah yacigaba da hadaku fitina a tsakaninku dan alfarma r annabi Muhammad s, a,w s Allah ysa kuyi mutuwar wulakanci Allah yasa mutuwar fir, auna tafi taku kyau
Allah duk Wanda ya matsamana Allah ka matsa mushi
Allah ya kyauta
Akwai Allah Akwai lokaci ranar nadama
Toh Kuma wannan bayanan ai shirme ne Kawai
Inna lillahi wanna illahirrajuun agaskiya kaburgeni da kaffito kaffadi gaskiya Allah yashirya Mai shiryuwa🤲
❤
Muna rokon Allah Dan albarkan manzan Allah s.a.w. yashiryeku in baza ku shiryuba to Allah ya hadaku gaba dajunanku kuita kashe kawunanku kumanta da al ummar manzan Allah s.a.w. بحرمة والقينابينكم العداوة والبغضاء الى يوم القيامة
Allah yamana mekey Amin
Ba wa ni anfani
Allah yatunama azalumay asire❤❤❤❤❤
Ubangiji Allah yahada ku fitinar da zataku kashe kanku kamar yandasu shekau sukayi
Ameen
to allah yasawake
Allah yadebemuku albarka maqaryatan banza Kun bari ankashe bawan Allah San Nan kunaya hada potonan qarya kunayadawa kugayama wawaye kamarki jahilai Allah yaisa ga shugabani
Allah yasa mugane Amine gabaki daya
Ina zaka wuni lafia tunda kuhana Nigeria Zama lafia ,shegu
Allah ya yajefa gitina atsakaninku dan kadaitar zati
Ni a nawa comment, shine ina rokon Allah ubangiji farko i jikan Mai Martaba Sarkin Gobir, Allah ubangiji i masa rahma, abu na biyu shine, ya Allah ubangiji i kawo mana sauki a kasar mu, na uku shine ya Allah ubangiji i sa a yi nasarar dakile wadannan 'yan ta'addar da suke kawo mana rashin zaman lafiya a arewacin Nigeria, Allah ubangiji i bamu zaman lafiya tare da wal wala a yankunam mu
Allah yakara tonamusu asiri ameen ya rabbi
Abunda duk yafizma alkairi Allah kazabamuna
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Wannan vidéo ay yajima dan allah kidinga bincike idan zaku saka abu haba dan allah nemen kudi ba hauka nema tinubu duk yasa kun haukace wly miye hadin wannan vidéo kin da kisan sarkin gobir
Wannan sakon bai da tushe balle makama. Tsarashi aka yi kamar yadda ake tsara film din drama. Ina zargin wadanda ake zargin suna goya ma Ta'addanci baya sune suka dauki nauyin shirya wannan martanin. Allah Ya tona asirin masu yin ta'addanci da masu taimaka masu ta ko'ina.
Kuji tsuron Allah ku rinka saka labaran gaskiya kuma ku rika bincike.
Wannan videon hada shi akayi.
Gaskiya akwai bukatan ayi bincike mai zurfi akan Bello Turji, wata qila sunata amfani da sunanshi suna kauda hankalin mutane.
Dalili kuwa shine, maganganun da Bello Turji yakeyi ya saba da abubuwan da ake tuhumarsa akai.
Kila dai akwai wasune da keso suga bayansa tunda yanuna cewa ya bar harkan ta'adanci kuma har yanaba ma mutanen kayukan shinkafi kariya saboda da suyi noma
👍👍
🎉🎉🎉🎉🎉😢😢😢😢❤❤❤
Allah yakara tauna musu asiri
Kutumar ubanka. Wannan video hada ta kayi ka saka murya
❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤
Aciga alqunutu
Tonon Asiri ....Ai ko yaushe itace Addu'ar da dukkan Musulmi suke yi ko a yaushe cewa:::Allah ya tona Asirin duk mai hannu cikin wannan Bala'in da muke fama dashi a wadannan yankunan namu.
Kano Hausa News Allah ya tsinemuku Albarka makaryata mayaudara har abada Bana sake bude tasharku shehu tsinannanu kun yaudaremu wai yaron Bello turji ya tona asirinsa Kan kisan Sarkin Gobir ,kuka sa bayanin da baya da alaka kwatkwata da Sarkin Gobir donmin ku Sami folowaers
kai kuma Allah yayi maka albarka
Ya alkakara tunamasu asiri
Kaji tsinanne wai yana neman Allah yarufa masa asiti bun su bamusan iya adadin mutanan dasuja tonawa asiri b,ni dazasujima dasundena kiran kansu misulmu dan wlh ni duk sanda naji sunkira kansu musulmi kunya kekamani wlh.ubangiji yagadaku da musibar duniya data lahira,yanda kuke wulakantamu ibsngiji kuma allah yawulakantaku tundaganan duniya
Buhari tsohon shugabankasa shiyakamata akama dan shi ya halasta wa fulani bindiga, tun lokaci akafara wanann wahala arewa
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤😂❤❤
❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉❤❤😂❤
Kay wannan ai tsohon labari ne
Mounafuki
Zasuci uwarsune dukansu
Really fake
Fake video
To nide anawgani ayikn allqnout tafrayki