Gaskiya naga KoKarinsa bakowa bane zaiyi Karya kuma yafito ya Karyata kansa a bainar jama a wlh bakowane zai eyaba hmmm to Allah dai yashiryamu baki daya
Inalilahi wa ina ileihi raji'un ammadai anfadi ba nauyi da furfuraka ajiki dikayi wanan abim dinka sabida abindiunya ta Allah ya shirayeka Allah ya ganadakai gaskya
gaskiya wannan alamari yabani mamaki. Kaduba yadda aka titsiye Mai auran aljana saida yatabbatar da Karya yakeyi. Amma maiyasa ba'a titsiye Abduljabbar ba wallahi karya kukeyi
Tun farko daman nasan qarya yake dan bawanda yahisa yaga aljana a fuska bale ya aureta ko ataihri amandai maga yin kudi nan fa nagaskiya ne yayi kudi, yadai yi en dubaru ne ya kare kansa Allah ya ganar damu Ameen
Gaskiya naga KoKarinsa bakowa bane zaiyi Karya kuma yafito ya Karyata kansa a bainar jama a wlh bakowane zai eyaba hmmm to Allah dai yashiryamu baki daya
Allah yasa muku da Alherei Ameen
Alhamdulillahi, Allah sari kano ta dabo, wallah ina macular alfahari da kano ta dabo tumbin Giwa, Allah ya kareta da jamaarta
Amin ya rabbil alamin
Subahanallah 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 subahanallah 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Gaskiya nima yaban tausayi😂
Hhhhhhh.. Amma fa yaban tausayi
Inalilahi wa ina ileihi raji'un ammadai anfadi ba nauyi da furfuraka ajiki dikayi wanan abim dinka sabida abindiunya ta Allah ya shirayeka Allah ya ganadakai gaskya
allah yasa mudake
Kai bantaba gani ndotijoh makaryachi irin wannan ba. Subanahallahi Allah ya tsare mana imanin mu 😢 😭 😞 😔 Allah ya yafemana
Nigeria kogin dariya tv
Gaskiya yayi kyau sosai
Wannan daman comedian ka zama
Hmmm ni dama ganin farko Dana Yi masa nasan karyane
Allah ya kyauta
gaskiya wannan alamari yabani mamaki. Kaduba yadda aka titsiye Mai auran aljana saida yatabbatar da Karya yakeyi. Amma maiyasa ba'a titsiye Abduljabbar ba wallahi karya kukeyi
Wlh mutane kuji coron Allah
Na Ummi Sibiyan!
🤣🤣yaga uwar bari
Masha Allah 👌👌
Hmm Allah dai yashirya
Good
Kai Allah ya ganar damu
🤣🤣wannan kadai ya isa masu bin bokaye izna
Wawaye ne kawai
Tun farko daman nasan qarya yake dan bawanda yahisa yaga aljana a fuska bale ya aureta ko ataihri amandai maga yin kudi nan fa nagaskiya ne yayi kudi, yadai yi en dubaru ne ya kare kansa
Allah ya ganar damu
Ameen
Subanallahi,to menene ribar Haka
Hahahahahahahaha hahahahahahahaha hahahahahahahaha m
Karya takare
Ai daman ramin karya kurarrene
Wlhy wona soho yayi hasara
achedai basaja ce to Allah yakyauta
Hhhhhhhhh wayyo cikina hh🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Allah ya shirya
Hhhh😂😂😂😂😂
Gaskiya baƙaramin rainama mutane hankali yayi ba 😎😎
gwamnan Kano shi ma ai dan damfara ne
Hhhhhhhh, wayyo Allah cikina.
Yaji tsurone gsky kawai
hmm hakafa suke allah yasiryemu
Allah kasher yemu
Ikon Allah
Hhhhh Allah sarki
Allah ya taimaki gwamnati baba ganduje khadimul Islam akan wannan aiki. Muna son gwamnati da dawo kan masu zagin sahabbai.
اللهم احفزنامن شرن شياطين
Andai jikunya kuma tsufa yayi gaddama wallahi tsofe tsofe dakai amma bakajin kunyar yin karya tirda halinka
🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Hhhh wuya 😂😂😂
😂😂😂😂😂😂🤣🤣🤣
wane irin mutanene a kano wai
Sai Allah kawai
Hhhhhhhhh 😅😀
Ina kudin da aka cire a ATM
😂😂😂😂🤣🤣🤣😅😅😅
Hahahahahahaha
🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Hhhhhhhhhhhh
🤣🤣🤣
Wannan Mutum yakamata a daureshi?
borin kunya
Nigeria kogin dariya tv
Allah ya shirya
Ikon Allah
😂😂😂😂😂
Allah ya shirya