Gaskiya wasu iyayen sune suke cutar yaransu mata. Kaji wai ita bazata bari yarta tana hada kafada da itaba. Kawai dei tace batason ganinta agabanta tana takura mata. Tana ciyar da ita. Aure ai ba hauka bane da zaa dingayin kome ko yinsa da ka.
Shifa dama kwaɗayi mabuɗin wahala ne. Keda kika rabu dashi me ya kaiki karɓar kudinshi tunda kin riga kin haƙura da kayan. Wannan tsagwaron ganganci ne wlh.
Wannan mata bata san kantaba..batamasan me takesoba..cant she decide for her self, da alama itama bata iya bakinta shiyasa mazajenta suke dukanta..kokuma batasan kantaba ..yanada kyau mace tasan wacece ita..amma sakakam haka kibari duk inda jikaje ana football dake, saifa ka kama mutuncinkanka sannan zaa mutuntataka
Ai mata da yawa basusan ciwon kansu ba. Ko wa yazo ki aureshi, kuma da mahaifiyarta da take cewa se tayi aure, wai basu da abin yi ne se aure aure. Ko da yake akwai influence na society dayake jefa mata cikin wannan yanayi.
سبحان الله الحمد لله بنعمتك الاسلام شكرا جزاك لله خير يا ربي يا الله 😢🥹
Masha Allah aunty asmau wlh bakwasamana dawuri metajira muji shiru Allah ya Kara daukaka dala fm Ina baba Gaza kuwa
subhanallah
Ya zalunce ta. Bai kyauta ba.
Kinsan fa Makaho bai iya rike mai IDO ba.....😂. Lallai kingane shayi ruwa ne. Allah ya kyauta
😂😂😂
Allah sarki
Gaskiya wasu iyayen sune suke cutar yaransu mata. Kaji wai ita bazata bari yarta tana hada kafada da itaba. Kawai dei tace batason ganinta agabanta tana takura mata. Tana ciyar da ita. Aure ai ba hauka bane da zaa dingayin kome ko yinsa da ka.
😂😂Wlh kuwa
Azzalumi
Shifa dama kwaɗayi mabuɗin wahala ne. Keda kika rabu dashi me ya kaiki karɓar kudinshi tunda kin riga kin haƙura da kayan. Wannan tsagwaron ganganci ne wlh.
Asama,u potiskum
Makaho da kokari😂😂
Dama Allah baya nakasa banza😂😂😂
Wannan mata bata san kantaba..batamasan me takesoba..cant she decide for her self, da alama itama bata iya bakinta shiyasa mazajenta suke dukanta..kokuma batasan kantaba ..yanada kyau mace tasan wacece ita..amma sakakam haka kibari duk inda jikaje ana football dake, saifa ka kama mutuncinkanka sannan zaa mutuntataka
Ai mata da yawa basusan ciwon kansu ba. Ko wa yazo ki aureshi, kuma da mahaifiyarta da take cewa se tayi aure, wai basu da abin yi ne se aure aure. Ko da yake akwai influence na society dayake jefa mata cikin wannan yanayi.