Hirar BBC Hausa da Atiku Abubakar kan zaɓen 2023

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 7 сен 2024
  • Ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya fada wa BBC cewa yana tattaunawa da Rabiu Kwankwaso da Peter Obi don neman goyon bayan ɗaya daga cikinsu a babban zaɓe na 2023.

Комментарии • 170

  • @D.KMAISUBURBUDATV
    @D.KMAISUBURBUDATV Год назад +3

    Alla yabamu shugaba maitausayi wan da zaizi kukan talaka 🤲

  • @alkasumibabanaisah4377
    @alkasumibabanaisah4377 Год назад +5

    Masha Allah Nigeria asi baba Atiku insah Allah ♥️👍

  • @fatimaalhajiidikofamataidi1608
    @fatimaalhajiidikofamataidi1608 Год назад +6

    MASHA ALLAH

  • @yunusaaudu7388
    @yunusaaudu7388 Год назад

    Atiku Allah yayimaka albarka munaroko Allah yabakamulki saidai katunadamu talakawa saboda munafada rashin staro kumabajari noma sai, atunadamu dominmuci masha

  • @abduljalalisah9905
    @abduljalalisah9905 Год назад +4

    Masha ALLAH
    ALLAH y baka nasara baba atiku

  • @aliyouhaidar6692
    @aliyouhaidar6692 Год назад +6

    Allah yazabamana chu gaba mafi alhairi aminn

  • @abdul-azizbabamakama3396
    @abdul-azizbabamakama3396 Год назад +1

    Allah yabamu sa'a waziri🍇🍒🍓🍍🥝🍊🍋🥔

  • @shaaibuhassan1699
    @shaaibuhassan1699 Год назад +21

    Atiku will never be disappointing in shaa Allah

    • @finiteconsult6181
      @finiteconsult6181 Год назад +2

      Insha Allah, this criminal caught red-handed in audio tapes discussing how they looted Nigeria will be disappointed

    • @ahmaduharuna4316
      @ahmaduharuna4316 Год назад

      @@finiteconsult6181 bring out the video

    • @abrahamabubakar8430
      @abrahamabubakar8430 Год назад +1

      Insha Allah

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Allah ya taimaki Mai kishin talakawan Nigeria da Arewa Baki Daya Kuma yaran Atiku Idan Kun Isa damu daku Kuzo muyi Addu'o'i irin wa'annan. Duk Wanda yafi kowa cancanta da taimakon Arewa da Nigeria Allah ya bashi .

  • @nuraabdullahi6614
    @nuraabdullahi6614 Год назад

    Bari mu Kara akan ta malam Ja'afar shi yace Allah jarabce......, Da son Mulki ka hanashi , mu Kuma Muna roqon Allah Swa ya zaba mana Wanda yafi zama Alkhairi.

  • @abubakarabdulmumin9862
    @abubakarabdulmumin9862 Год назад +6

    Allah ya tabbatar mana da Nassara, Atiku 2023 Insha’Allah

  • @ciwonidotv1633
    @ciwonidotv1633 Год назад +6

    Allah yazaba mana shugaba Na gare

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 Год назад

    Atiku Will be the next President in sha Allah.

  • @sulanseeygusau3491
    @sulanseeygusau3491 Год назад +7

    Idan kaine alkhairi ALLAH ya tabbatar mana kai a matsayin shugaban kasar Nigeria

    • @aobfallatah181
      @aobfallatah181 Год назад

      ALLAH ya saka ma da alkhairi

    • @Dan____ado
      @Dan____ado Год назад

      Kuma ko Wanda ba Musulmi bane Alkhairi Allah ya basa shugabancin Nigeria

  • @faizamohammed4989
    @faizamohammed4989 Год назад +7

    I will vote for you and my family inshallah.

  • @isiyaadamu6109
    @isiyaadamu6109 Год назад +3

    Allah yabaka nasara idan kasamu nasara Allah yabaka ikon yimuna adalci

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @Duniyar.Bollywood
    @Duniyar.Bollywood Год назад +4

    Sai baba Atiku insha Allah

  • @bangannatv8421
    @bangannatv8421 Год назад +1

    Masha Allah alhaji atiku Allah ya bada sa a

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

    • @bangannatv8421
      @bangannatv8421 Год назад +1

      @@nuraabdullahi6614 To amin summa Amin mutumena ina godiya da wonnan kokari

  • @musamuhammadnayari7919
    @musamuhammadnayari7919 Год назад +2

    Nigeria Sai Kwankwaso Inshallah Biizinillahi Kafin 10 Nasafe Atiku Kafadi Zabe Shekara8 kayi kana Mataimakina Shugaban Kasa Amma Babu Abinda Kayiwa Jihar Ka.

  • @imranbodaboda9243
    @imranbodaboda9243 Год назад +1

    Allah ya baka kuma yatayaka cika Alkawarin dakadauka 🙏🏻🙏🏻 ba irinwan nan dan dauran ma

  • @muawiyamaiturare3133
    @muawiyamaiturare3133 Год назад +4

    Allah ubangiji ya Baka mulkin nijeriya cikin sauqi, sannan yayi maka jagorancin saukar da nauyin wannan aikin daka dauki alqawari.

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Allah ya jikan Ja'afar mahmud Adam . Malam Ja'afar ya Riga ka , yace Allah jarabce Atiku da son Mulki ya Hana shi . Mu Kuma munce Amin.

  • @alkaseem9824
    @alkaseem9824 Год назад +1

    Masha Allah sashen hausa na bbc Allah yakara basira

  • @shamsiyamuhammad2844
    @shamsiyamuhammad2844 Год назад

    Allah y zaba Muna shugaba nagari🤲

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 Год назад

    INSHALLAH SAI TINUBU 2023
    Kai atiku Mai kayimana a arewacin Nigeria

    • @ismauh
      @ismauh 3 месяца назад

      Ya kaji da Tinubu? Dey play

  • @zakariyyasanni5147
    @zakariyyasanni5147 Год назад +4

    Say atiku ❤

  • @Saidu-Yunusa-9090
    @Saidu-Yunusa-9090 Год назад +3

    Masha Allah

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @kawualhajishungu4944
    @kawualhajishungu4944 Год назад +2

    Allah yabamu sugaban na gari Dan Allah Ku tabiye mu da Mai girma waziri Adamawa ya bato soro a yankuna arewa

  • @shamsuddeensaleh482
    @shamsuddeensaleh482 Год назад

    Dan Allah wani ya fada mun me Atiku yayi lokacin da yake mataimakin shugaban qasa

  • @aleeyouking52
    @aleeyouking52 Год назад +4

    Allah Sa bb atiku

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @ogamusty8267
    @ogamusty8267 Год назад +6

    Amiiin❤❤❤

  • @saharacontractorsltd
    @saharacontractorsltd Год назад +1

    Atiku Abubakar . Our Next President 2023 Insha Allah .

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @zayyanutukur5486
    @zayyanutukur5486 Год назад +2

    Ma Sha Allah 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🥰🥰🥰🥰🥰

  • @muktarabdullahi6911
    @muktarabdullahi6911 Год назад +3

    Ma sha Allah

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @saadatuhaliru8465
    @saadatuhaliru8465 Год назад +2

    Atiku 2023💓

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @dansoja2971
    @dansoja2971 Год назад +3

    Ameen

  • @Jejeboykt
    @Jejeboykt Год назад +1

    Insha Allah ya bakasa baba

  • @selysuserlysu9382
    @selysuserlysu9382 Год назад +3

    Atiku Inshallahu 🙏

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @alhjimodubabagana3094
    @alhjimodubabagana3094 Год назад

    allaha yabakasa

  • @sanimuhammad9175
    @sanimuhammad9175 Год назад

    Allah baka

  • @emmanuelntojipius4081
    @emmanuelntojipius4081 Год назад

    Atiku is the best

  • @abubakarusman3047
    @abubakarusman3047 Год назад +1

    Allah bada sa'a baba Atiku

  • @isabadamasi1967
    @isabadamasi1967 Год назад

    Masha Allah.
    Allah yayi jagora Baba Waziri

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @hashim4050
    @hashim4050 Год назад +3

    Ameen 🤲

  • @shukuranubalamohammed558
    @shukuranubalamohammed558 Год назад

    Wanan badaidaibane abama jahohi jami'an tsaro sabida idanfada yatashi governors zasuyi anfani da su acuci wani bangare Allah yatemakemu.

  • @abbatechtv2456
    @abbatechtv2456 Год назад

    Allah yatabbatar mana

  • @abdulladifahmad873
    @abdulladifahmad873 Год назад

    Allah yabamu shugabanni masu gaskiya aboye da zahiri

  • @nuraabdullahi6614
    @nuraabdullahi6614 Год назад

    In shaa Allahu Nigeria Sai madugun kasar Engr SENATOR Dr Rabiu Musa kwankwaso PhD FNSE

  • @aminouyakouba9798
    @aminouyakouba9798 Год назад +1

    Alla yatemakama baba atiku

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @tanimuamadaki1802
    @tanimuamadaki1802 Год назад +2

    Atiku 💪

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @muhammadkamal8677
    @muhammadkamal8677 Год назад +2

    MashAllah…Nigeria sai Atiku❤❤❤

  • @mrspy8940
    @mrspy8940 Год назад +1

    Allah yayi jagora

  • @nuraabdullahi6614
    @nuraabdullahi6614 Год назад +1

    Wannan ba gaskia bane, Kuma wannan ya tabbatar mana da cewa kaima bazaka iyaba, duba da Irin karyar da kake zuqa mana cewa kana magana da su kwankwaso, Kuma wannan yayi disqualified Dinka ma kazama Dan takarar councilor ma ba na shugaban kasar ba , balle Kuma kazama shugaban kasa .

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 Год назад

    Masha Allah sai Atiku

  • @zaharmuh.d4194
    @zaharmuh.d4194 Год назад +1

    Allah yazaba mana. Mafi Alkire

  • @sadammohammed9126
    @sadammohammed9126 Год назад +3

    👍👍

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @josephwilliam107
    @josephwilliam107 Год назад

    Hello

  • @alhajitsalhaabdullahi1536
    @alhajitsalhaabdullahi1536 Год назад +7

    Masha Allah Nigeria sai Baba Atiku insah Allah

    • @aobfallatah181
      @aobfallatah181 Год назад +1

      Kaji maganar manjo el-Mustafa sannan ka yaba wa wannan shashashan da wancan zabin ya ci zai saida mattatar man NIG ga FRANCE da mai tambaya ya ci masa damiy ya ci da she ina ruwanka, har wannan ni za ko yaba a VOA a kiy muqabalar

  • @ibrahimbalarabe7609
    @ibrahimbalarabe7609 Год назад +3

    May almighty Allah support Alhaji Atiku Abubakar to win the Presidential Election amen.

  • @mubaraksaid4003
    @mubaraksaid4003 Год назад

    Allah ya bamu shugaba nagari Mai kaunarmu

  • @haaland1730
    @haaland1730 Год назад +1

    Allah ya ba mai rabo sa’a

  • @abbaabdullahi5520
    @abbaabdullahi5520 Год назад

    Allah ya tabbatar da alkhairi

  • @lawalumar1573
    @lawalumar1573 Год назад

    InshaAllah barawo (Athiefku) bazaizama shugaban kasar Nigeria ba.

  • @salahuddeenaliabdullahi-im9os
    @salahuddeenaliabdullahi-im9os Год назад

    Baba atiku kawaii🥰🥰🥰

  • @musadeeqdanafricahassannad639
    @musadeeqdanafricahassannad639 Год назад +1

    Allah tabbatar mana da abu mafi alkhari ,

  • @suleturai118
    @suleturai118 Год назад

    Allah ya kyauta

  • @mahamadouissoufou9828
    @mahamadouissoufou9828 Год назад +1

    Amee

  • @fiddausiyahaya2845
    @fiddausiyahaya2845 Год назад

    Allah ya bamu nagari

  • @anasisah9245
    @anasisah9245 Год назад +1

    Nidai gaba daya na canza shawara, atiku zanyi, ko ba komai ze dawo mana da cin hanci da rashawa, yan kasa kowa ze lasa

  • @KhaleelismAudiovisual
    @KhaleelismAudiovisual Год назад

    Baba Atiku. Allah ya tabbatar da kai Baba

  • @ahmadsalisu3335
    @ahmadsalisu3335 Год назад

    Allah ubangiji yayi jagora

  • @fifalord4811
    @fifalord4811 Год назад +1

    Gaskiya waziri indai cancanta ne ka kai. Allah ya ubangiji ya sa kai alkhairi ne ga najeriya

  • @Hajia_Reza
    @Hajia_Reza Год назад

    Digital President

  • @rukayyaqwaram5855
    @rukayyaqwaram5855 Год назад

    Allah yasa kaima karkace amanar mu

  • @OBO.002
    @OBO.002 Год назад

  • @mustaphamaibuhu2934
    @mustaphamaibuhu2934 Год назад

    Allah yabaka Nigeria kazama mana alkhri amma kai zamu zaba

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Atiku Abubakar ya Karaya, Ya San bazai ci zaben ba sai ya nemi taimakon kwankwaso, Kuma yaga de kwankwaso takarar shugaban kasa yake yima talakawan Nigeria da gaske , Kuma bashi da lokacinshi shi Atikun, shine shi Atikun ya yanke shawarar cewa Bari koda kwankwason Bai taimake shi ba , Bari ya danganta kansa da Mai daraja ko ya samu ta barrakin shi kwankwason. Don haka ko kwankwaso Yana so ko baya so bari yayi karya dashi. Kuma mu a matsayin mu na Yan Nigeria da mukasan Mi mukeyi sai muka Gane cewa shi Atiku tin kafin yasamu Mulki ya fito mana da Irin tashi tarbiyar fili , ta yadda tarbiyar sa Bata datace da Mulki Nigeria ba , shi yassa magada Annabawa sukayi masa Baki tun kafin ma ya fara irin wannan Qaryar. Allah ya kiyashemu da Irin wannan hali.

  • @abuminnatilkhair8309
    @abuminnatilkhair8309 Год назад

    Haryanzu yakasa fadan abu daya mai muhimmanci da yayiwa Arewa alokacin da yayi 8yrs yana mulki.

  • @makarantatv6760
    @makarantatv6760 Год назад

    ALLAH YABAKA ALHAJI

  • @Real_ska_tv_nigeria
    @Real_ska_tv_nigeria Год назад +1

    BBC HAUSA muna tare

  • @andyplus1352
    @andyplus1352 Год назад +1

    Alhaji Atiku is fulani by tribe.
    In this interview with the BBC Hausa service he is speaking Hausa language.
    It would have been better if he leave the presidency for the aspirants from the southern part of Nigeria.
    Taking the turn of the south in this fragile country of Nigeria will create future problems.
    Atiku is too concerned with the fact that age will not be on his part by the time the presidency was supposed to be zoned to the northern part of Nigeria.
    He is quickly taking a bites out of the presidency in order to avoid age factor that will not be in his favour in the future presidential election. Also he is running based on his feeling that Buhari prefer a northerner to succeed him come 2023.
    Kwankwaso is going to give Atiku a fight in Kano, Kaduna, Sokoto and some of the northern states.

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      S

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      We are All Nigerians n we are not after tribalism, or sectionalisms , or Religion sentments, Just we After the that having the transferency, equity, justice, n strong person with the sound health, when we said sounds health, we meant healthy person who having moderate age that can trace the history Nigeria of what ever happened at back n Standing forward the country.
      Any where in Nigeria is ours, so that we need the person who possessed the quality of leader ship that can Unit the country, Any time you are trying to take sectionalisms which is very wrong because in Nigeria we're having so many ways that Nigerians provide as policies for the purpose of Unit the nation such as NYSC, Which helps ever citizen to understand each other which might Promote to unit citizens, But if you want to take the sectionalisms you are trying to break down the policy which is very wrong. Please be a good citizen.
      Even at the south when you brought qualitative candidate like kwankwaso, we must ignoring the one who wasn't leadership qualities from North then the who is Best south.
      So try to brought the best we shall vote for southerners because we are All Nigerians , as we were done at the past such as Obasanjo n others .

  • @muhammadbashirumar8349
    @muhammadbashirumar8349 Год назад +1

    Allah Ya Baka Ikon Cikawa Baba Atiku🙏🙏🙏🙏

  • @sadammohammed9126
    @sadammohammed9126 Год назад

  • @aobfallatah181
    @aobfallatah181 Год назад +1

    Ka dawo da so dan so kwi sata

  • @uwaisuyahaya1002
    @uwaisuyahaya1002 Год назад

    Lallakam kana ruwa

  • @nuraabdullahi6614
    @nuraabdullahi6614 Год назад

    Wa mi ka taba yiwa Arewa Mai kyau da yan Yan talakawan Nigeria ko Arewa Kuma a yanzu million goma bazata iya sawa ka kammala degree a makarantarka ba , Kuma yanzu kazo kana zuqa mana ita .

  • @abdullahiaminu5278
    @abdullahiaminu5278 Год назад

    Kawai mulkin yakeso amma wallahi kwata kwata beshirya ba

  • @ahmedismail2501
    @ahmedismail2501 Год назад +1

    Atiku kawai

  • @saifullahiabubakar231
    @saifullahiabubakar231 Год назад +2

    hmmmm an dade ana ruwa kasa na shanye wa😁

    • @jameelabdul9470
      @jameelabdul9470 Год назад

      Kowa yana fadan alkhairi sai Kai

    • @saifullahiabubakar231
      @saifullahiabubakar231 Год назад

      @@jameelabdul9470 jameel kenan ni tsiya na fada???
      ai duk wani dan arewa mai nazari da sanin harkar siyasa da kuma duk wanda ya nazarci atiku abubakar a maganganun shi zai fuskanci wasu abubuwan da yace yayi su an gani dan allah ku tina min abubuwan da yayi kadan wata kila na manta lkcn da yayi😎

  • @moniquem6993
    @moniquem6993 Год назад

    Anúncio de 3 minutos que n da p pular |:

  • @kabirutanimu8505
    @kabirutanimu8505 Год назад +1

    Aci mugu

  • @shamsuddeensaleh482
    @shamsuddeensaleh482 Год назад

    Wasu ayyuka Atiku yayi ? Ni har yau ban Sani ba.

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah1735 Год назад +1

    Allah kaba madugu kwankwaso sa'a Dan yafisu kudiri mai kyau Kuma yayi mungani a dukkan fannonin da yayi alkawari, Allah Ka dafamai Ka tayashi ruko kasa yazama alkairi akasata

    • @fifalord4811
      @fifalord4811 Год назад +1

      Abokina kana mafarki. Ka farka

    • @Dan____ado
      @Dan____ado Год назад

      Ya hadu da peter obi,zasu ci

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Amin! Kuma gaskia ne wannan yayi mungani

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Ta kwarana kakyaule masu shallow brains dinnan kawai sudena dawo da Kai baya nagaba ya Riga yayi gaba

  • @aobfallatah181
    @aobfallatah181 Год назад

    7:15 bai sani ba in FSB tana aiki ba ko a'a a haka koki fatan ALLA ya bashi mulki ???
    Ko ji tsoron ALLAH

  • @abuminnatilkhair8309
    @abuminnatilkhair8309 Год назад +1

    Kace kayi angani , menene kayi aka gani ???

  • @kamaluabubakar6518
    @kamaluabubakar6518 Год назад

    Allah ya mana zabi nagari,

  • @asiyatusalisuadam5898
    @asiyatusalisuadam5898 Год назад

    Saurara ma bata lokaci ne ko da yaro akayi hira haka zai fada ba wani hikima cikin zancen sa

  • @usmansahabi6807
    @usmansahabi6807 Год назад

    Insha Allah Sai tinubu

  • @halidhatim8618
    @halidhatim8618 Год назад

    Shi da Buhari Dan Jumma ne da Dan Jummai,duk uwar su daya basuda wani anfani.
    Duk Dan arewa in ya haw mulki Arna yan kudu ke anfani da su sai su muzguna ma yan uwansu yan arewa.

  • @isaalhjusman5882
    @isaalhjusman5882 Год назад

    Kwonkwaso zamu zaba insha Allahu daga Askira Borno state

  • @abbasale1021
    @abbasale1021 Год назад

    Naka sai naka Muna goyon bayanka baba atiku

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 Год назад

      Minene nakan aciki , Bai taba taimakon kowa ba a Arewa, sai de ya cuceka yace ai Allah baya karbar Addu'ar talakawan Nigeria.

  • @iliyasusanimuhammad757
    @iliyasusanimuhammad757 Год назад

    Nigeria sai baba atiku abubakar naka sai naka

  • @nuraabdullahi6614
    @nuraabdullahi6614 Год назад +1

    Kai salihu Isa ka shiga hurumin Allah , Kuma wannan shi yake Kara tabbatar Mani da cewa dik Wanda kagani Yana bin Atiku daga jahilai sai masu son zuciya (makwadaita kawai) ka Kawo mutum Bakwai da Atiku Abubakar ya Gina a NIGERIA, Kuma Kai wannan maganar da Atiku yayi Bata nuna Maka cewa Atikun shi yasan wanene kwankwaso ba ? Idan Kai baka San kwankwaso ba to shi Atikun yasan kwankwason zai'iya cin zaben sa , shi yassa ma yake kokarin hada kansa da kwankwason, Kuma Shi kwankwaso da yake da confidence kaga ai Bai hada kansa da kowa ba , Kuma Idan Baka Sani ba yau kasani cewa dik Inda kaga Buba Galadima ya maqale a siyasar Nigeria to can aka fi kyautama zaton Nasara , Domin buba Galadima Yana cikin goggun Yan siyasar kasa nan .