Masha Allah Allah yasaka Muda aikin soja har abada dama aikin na burgemu da amma badda yanzu Allah yasawwaqa one million ake biyane ? Allah ya daraja ni wani kato bare kaskan tani ba ko nawa zebani , Allah Yamana mekyau
Wannan batu naka gaskiya ce bawan Allah....don Allah muna roqo da acigaba da fidda bayanan gaskiya kan wagga lamari har sai anyi wa Sea Man Abbas adalci don gaskiya najima banji labari da yake dauke da ban al-ajabi irin wannan ba.
Abba have a right not to hand over his gun to any one. But because if happening to someone who doesn't know his right he'll just accepted it like and die for nothing. Thank you sir.
Wallahi hakane gaskiya wannan maganar Yanzu hakan Babana Yana kulle a gadrom Akan laifin da Bai aikata ba Kuma yau shekara 1 da watanni ba a Bari muganshi A sokoto 😭
Babu wani mahalukin da ya isa ya sa ni in ce wa uwa ta karuwa. Ba a haife shi ba. Sai dae ya harbe ni. Sannan ya kamata dan'Adam ya sani cewa idan umurnin Allah da na wani mutum suka hadu to na Allah ake bi a bar na wani katon banza. Saboda dan Seaman Abbas ya je sallah ya bi Allah ne ya Kuma sabawa wancan katon banzan. Saboda haka a wajen Allah Abbas bai da laifi. Soja ba Allah ba ne. Idan haka abin yake a gidan soja to kamata a yi gyara domin ba wa Musulmi daman bin dokokin Allahn da suke bauta wa. Ba wae ka zo kana kokarin rationalizing abin ba.
Toh allah sa mudace anmanfa akwai dan karamin gyaran da zanma akan maganar sede kafin haka ina mebaka haquri dan ni ba jayaya nike dakaiba kamar yada kafada ayanzu cewa kamar yanda yadau bindiga toh shi zaidawo da itta da kansa tabas hakane sede kamanta wani abu kamar haka dokar datayi magana akanhaka tayine akan insunfita abakindaga ba abarikin soja affront Line amman kayi haquri nace ni dalibin ilimine
Rayuwan talaka a Nigeria yanzu bakomi bane
Godiya agareka da bayyana gaakiya
Allah yakareka da kariyansa
Masha Allah uban gijin Allah yasa ka da alkhairi bisa fayyace gaskiyar magana akan dokar sajojin Nigeria
Alhamdulillahi
Alhamdulillahi
Alhamdulillahi
Da wannan magana
Ta wannan bawan Allâh
Allâh yara maka lafiya
Godiya agareka
Masha Allah Allah yasaka maka da alheri, gaskiya ka Kara fahintar damu Allah yasaka da alheri ❤ amin
Masha allah kaji mae illimi allasakama da alheri
Masha Allah gaskia nayi matukar farinciki ss Allah yasaka mk d alkhaeri d wannan mgn ta gaskia
wannan gaskiyane ubangiji Allah yasaka maka da alkairi
Masha Allah
Allah yasaka
Muda aikin soja har abada dama aikin na burgemu da amma badda yanzu Allah yasawwaqa one million ake biyane ? Allah ya daraja ni wani kato bare kaskan tani ba ko nawa zebani , Allah Yamana mekyau
Allah yasaka da alkhairi Allah kashiga lamarin abbas
Ma sha Allah kaji maganar gaskiya Allah yasaka da alkairi yaja kwanan manya
Masha Allah, cikin hukuncin Allah Gaskiya tana fitowa
Allah ya maka albarka alfarmar Shugaba alaihissalam...
Aiwannan babban sojan tsinannene kuma in Allah yayarda saiyaga sakayya tun aduniya kafin aje lahira
WE PEOPLE TRY TO FREE THE POOR MEN FOR THE WIFE AND CHILDREN'S MAY GOD ALMIGHTY BLESS YOU AMEN
Wannan yayi magana tahankali Allah ya jiqan ma haifah
Masha Allah Allah ya sakamaka da alkhairi bisa fadin gaskiya da kayi
Kajimaganar gaskiya
Shikuma Abbas Allah yakawomasa mufta
Shikuma M S adamu Allah kasa wannan yaxamo shine sanadiyar yimasa dismis
Hmm rayuwa kenan wani Abu sai a qasata Nigeria.soja baya samun sassauci ko a gurin aikinsa,km shine jami'in tsaro.Allah yasa mu dace
Gaskiyya dai wannan aikin makiyina ma banamai fatan yayi Allah yasa asamu mutanan kirki sushiga aciki don samun gyara
Kajimanargaskiya Allah yasakada alheri
Abimai hakkinshi zaluncine allah ya karemu da irinsu ameen ya allah
Maganan ka gaskiyane allah yakareka kayi gaskiya maganan ka haka yake
Wannan batu naka gaskiya ce bawan Allah....don Allah muna roqo da acigaba da fidda bayanan gaskiya kan wagga lamari har sai anyi wa Sea Man Abbas adalci don gaskiya najima banji labari da yake dauke da ban al-ajabi irin wannan ba.
GASKIYA TA QARA FITOWA DALLA DALLA ALHAMDULILLAH
Wallahi yallabai gaskiya ka fada Allah ya biyaka da gidan aljanna
Harkardai babu allah acikin ta kwata kwata
Ai dokar soja ba dokar Allah bace ballet ma dokar Nigeria wadda sai talaka kadai take aiki akan sa, zaluncin yayi yawa zai je ya tarar da Allah ai
Allah ya sakamaka da gidan Aljannah, ka karamana haske
Allah ya kyauta gaskya aikin sojo wahala ne
Ubangiji ALLAH ya sakamaka da alkairi ALLAH ya sa kagama lapia
Allah yaqara lafiya da nisan kwana yallabai
Mâcha allah wanan gaskiyane wly
Macha Allah walahi Naji dadin wanan bayani.allah ya sakama da alheri
Allah ya Saka da alkhairiii sosaiii
Dan allah a fito da ABA kiari
Amma dokar Allah tana sama da kowa to Allah ne yace ayi Sallah a lokacin ta
😊😊 har da gidan soja?
Allah ya Baka Ka duniya da lahira Baba na
Ubangiji y saka maka da gdn aljannah wllh irinku muke bukata awannan lkcn Allah y qara tona musu asiri munafukai azzalumai
❤Ai dama ya daukisu bakinsu Daya har ogan nasu
Masha Allah Tabarakallah, Well done ❤❤
Shi karamin Koda Yana da laifi ai be kamata a aikata masa abin da akayi masa ba😢😢😢
Allah yesaka da aljannah babana
Gaskia ne allah ya kara basira
Masha Allah sir irinku akeso Allah ya qara daukaka da basira
Allah ya saka maka da alkhairi, ya bi masu hakkinsu
Abba have a right not to hand over his gun to any one. But because if happening to someone who doesn't know his right he'll just accepted it like and die for nothing. Thank you sir.
Allah sarki wllh hakane
Wlh wannan gaskiya Domin idan da zaiyi ran gadin Allah kawai yasan Bada kalar dai zai toni
babu adalci a Nigeria shine kawai
Masha Allah
Gaskiya ne mallam Allah ya saka maka da Alheri
Masha-Allah, kafadi gaskiya
Allah yasakama da alkairi
GASKIYA NE, YAKAMATA ARIKA BINCIKE A BARIKI DOMIN SANIN HALIN DA KANAN SOJOJI KE CIKI❤
Masha Allah Yyi albarka
Masha Allah barikallah allah yabiyaku
Kaji maganan gaskiya.... Wallahi an zalunce su
May Allah SWT reward you abundantly ameen
Allah yasa mudace 🙏
Allah ya saka maka da Alkhairi
Allah ya saka maka da alkairi
Allah yabiyaka da gidan aljanna
Maganan ka gaskiyane allah yakareka
Allah ya sakada alkairi
Amma Allah Ya tsine wa irin wannan seniority na land Army
Ameen
Yallabai magananka gaskiyane
Allah Ya saka da alkhairi
Kaji gaskiya Allah yasaka
Wallahi hakane gaskiya wannan maganar
Yanzu hakan Babana Yana kulle a gadrom
Akan laifin da Bai aikata ba
Kuma yau shekara 1 da watanni ba a Bari muganshi
A sokoto 😭
Allah ya kyauta y kawo maku mafita Allah y kubuto dasi
Subhahanillah
Kuma haka zaku zuba Ido bawani matakin da zaku dauka?
@@hafsatisahalhassan781 gaskiya dai kam kufuto kuyi mgn
Innalillahi wa Inna ilaihin raji um
Allah ya fitar muku dashi
Allah saka da alkhairi
Wlh na yarda wannan maganar
Gaskiya kafada, Allah yataimakeka 🙏
Babu wani mahalukin da ya isa ya sa ni in ce wa uwa ta karuwa. Ba a haife shi ba. Sai dae ya harbe ni.
Sannan ya kamata dan'Adam ya sani cewa idan umurnin Allah da na wani mutum suka hadu to na Allah ake bi a bar na wani katon banza. Saboda dan Seaman Abbas ya je sallah ya bi Allah ne ya Kuma sabawa wancan katon banzan. Saboda haka a wajen Allah Abbas bai da laifi.
Soja ba Allah ba ne. Idan haka abin yake a gidan soja to kamata a yi gyara domin ba wa Musulmi daman bin dokokin Allahn da suke bauta wa. Ba wae ka zo kana kokarin rationalizing abin ba.
😮may Allah bless you
Malam kayi kokari Dan Allah a taimakawa shi wannan sojan mana
Wlh duk navy Yace inci mahaifiyata Karuwaci wlh uwarsa zan fara cewa karuwaci
Toh allah sa mudace anmanfa akwai dan karamin gyaran da zanma akan maganar sede kafin haka ina mebaka haquri dan ni ba jayaya nike dakaiba kamar yada kafada ayanzu cewa kamar yanda yadau bindiga toh shi zaidawo da itta da kansa tabas hakane sede kamanta wani abu kamar haka dokar datayi magana akanhaka tayine akan insunfita abakindaga ba abarikin soja affront Line amman kayi haquri nace ni dalibin ilimine
Allah ya bi Masa hakkin sa amin
Allah Ya Kyauta 😢
allah saka da alkairi
Wanan gaskya bah dey dey bane
Karya kakeyi ba hakabane. idan Hakan Yana faruwa to ba yanzu ba
Allah ya Saka Maka da alheri
Wlh gaskiyakafada bindigarnan abakin ransa take kamar yadda zekare ransa haka zekare bindigarsa
Idan yabasu zasu'iya yinwani abundazesa yazama akoreshi daga aikinma
Salam yayana Banda bangaren addini sallah yace yatafi gaskiya dayace
Wai Allah Allah muntuba
Alh yayimaka ablbarka
Wannan maganan gaskiya
Allah yasahka ma da alheri
Allah ya kara maka ilimi danisan kwana
Allah yasaka maka da mafifichin Alhairin Maigida
Ka kyauta baba
Kaji maganar gaskiya abakin mai gaskiay mungode sir
Yaya kake magana haukane sallah yajefa shiwan dayamasa haka de gamuda Allah
Jazakallahu khayran
Allah ya kyauta
Wlh tallahi gsky kafada,bindigar mutum kamar rayuwar mutumce babu yanda xa,ayi kayi signed out wani kuma yakarbeta un-non Acaunt
Allah gizakumulla kairna
You speak the truth
Ita Sojan Dokan Allahce...... Uwar sojanda Ya isa yasa ince uwata karuwace Dan uwarsa yapito😢