Slm arewa 24 kunayi munaji dadi tnx sahabi kayi daidai sahabi kacigaba da gaskiyarka sahabi allah yana tare da mai gaskiya allah zaidafama sahabi kaine idan gari mai lalata azalumai
☺ ☺ ❤ 💕 💗 Ramadan to you all,Allah ya sakamu daga cikin wadanda ake yentawa a wannan watan mai alfarma amin.amma dan Allah ya kamata a dinga saka wannan shirin a kan lokaci.
Slm alaikum inai muku fatan alkairi. Allah ya karbi ibadun mu, ya sakamu daga cikin bayin sa nagari, albarkacin watan RAMADAN KARIM. Arewa Allah yakara muku basira da hazaka kuci gaba da fadakarda mu da Kuma shuwagabannin mu. Mun gode.
Gaskiya muna Jin dadin wannan shiri Amma matsalarku daya bakwa banbabace sabo da kuma tsoho yakamata ku rika sa wata alama wadda zata nuna sabo da ban mungode Allah ya kara fasaha
Ouh Sahabi maganarka is True Azamanin nan Idan kazabi Gaskiya toh wlh tamkar kazabi Fadane da Duniya idan ba Allah yasa mutum yadace da iyaye masu Fahimta bah toh tundaga kansu zaka fara fuskantan tsangwama da tsana da suka, sannan mutanen waje, ka kyauta daka mayarwa Kafi Governor Kudinsa Daza,ana musu haka ta ko,ina da Abubuwa basu lalace hakaba, Allah sarki Bara,atu sorry Allah yana tare dake, Malam Saleem irinkune malamai Na Asali, Yuharrimuna ma harramallah, Yudinun Dinul haq, ba malaman Yauba dason Zuciya yarufe musu idoh suna saida Ayoyinsa sannan suna juya maanoni zuwa Abinda yayi daidai da Raayinsu, Allah yace Fawailul lahum minma katabat Aydihim Wa wailun Lahum minma Yaksibun, Yaktimunal Haqqa wahum Yaalamun, Kaichonsu, Something's here nakasa Fahimtar Rayya she's Good or bad, Amma zamuchi gaba da kallo mugani Takyauta da Dadin duniya baisa tamanta kakarta ba, special Thanks Arewa24 & the Teams.
Assalamu Alaikum barkanmu DA shigowa wata Mai albarka, Mai alfarma ya Allah kasa muna Daya daga cikin bayinsa wadanda za'a yanta ya Allah kabamu daman yin ibadunmu akan lokaci. Allahumma Ameen.
Gaskiya arewa 24 babu shakka muna jin dadi da gamsuwa da ire iren shirinku tayadda fina finan ku yayi fiche wajen lurar da duk wani mai tunani wajen yadda rayuwa take a kasar mu ta nigeria musammman yankinmu na arewa gaskiya ina da da jinjinawa daraktochin wannan gida da kuma producers wadda ke amfani da ilmi da kulawa ga yadda rayuwar al umma ke kasanchewa dakuma yadda rayuwar take a yanzu kuma agskiya abun yakan ban sha'awa da gamsar dani tayadda mafiyawanchin tunaninku wajen gani da lura da yadda rayuwar al ummar mu ke gudana azahiri wajrn yada yadda rayuwar take ahalin yanzu da kuma kokarin kawo yadda zamu gyara zaman takewa a wannana yanki namu na arewa hakika tunaninku yazo daidai da nawa babu shakka ina mai yabamuku kwarai da gaske, daga karshe kwanki na rubuto wasika mai daukr da neman ziyar tarku akan wata muhimmiyar waka ko kasida danayi akayin yanchin zabe amma har yanzu ban ji an yimini magana ba .kuhuta lafiya zaharadden Ali Dutse
Al'umma da dama suna kallon shirin film suyi dariya su watse basu fahimta komai Lalle film anayi ne domin mutum ya dauki darusa a rayuwar sa Kallon wannan film din danayi na dauki darusa sosai aciki har naji koni zan iya gyera kasar mu Nigeria daga wannan hali da take ciki
فرحت فرحا شديد عندما أعاد صحابي مادقو المال لهؤلاء الظلمه ولم أتوقع هذا من ريا مثل هذا التصرف ألم تتذكر قول الله تعالي :قل الله مالك الملك تعطي الملك من تشاء وتنزع الملك من من تشاء....... ألما المشايخ لا حولا ولا قوه إلا بالله الدين كقبده جمره أذكر الأمهات الآتي فقدنا أبنائهن لم تخرج المراه دون إذن زوجها وإن خرجت لما تترك ابناها خلفها اسأل الله ان يعم الخير والنفع
This film have a lot of lessons, God bless Nigeria 🇳🇬.
Slm arewa 24 kunayi munaji dadi tnx sahabi kayi daidai sahabi kacigaba da gaskiyarka sahabi allah yana tare da mai gaskiya allah zaidafama sahabi kaine idan gari mai lalata azalumai
Allah kara muku basira mai yawa aikin ku yana kyau muna jindadi tachar arewa 24
Malamai magada annabawa
Wannan malamin da pastor sun taka rawar gani, Allah yasa malumanmu sugane hadarin manne ma yan siyasa ajika,
Daman malamai sune suka saida al'umma dan uwana
Allah ya qara basira arewa24 mungode sosai daga Murtala Riyad saudia
Muna godiya fa😍😍😍
Allah yasa kufi haka Arewa 24 tamu ce😍😍
Gaskiya muna jin dadin wanan kwana casa"in daga algeria dan ingall
☺ ☺ ❤ 💕 💗 Ramadan to you all,Allah ya sakamu daga cikin wadanda ake yentawa a wannan watan mai alfarma amin.amma dan Allah ya kamata a dinga saka wannan shirin a kan lokaci.
Muhammad kabir Hilal Ameen ya Allah yeah ya kamata
Wannan shirin yayi daidai da halin da muke ciki akasar mu ta Nigeria,arewa 24tamu ce
Thank you dan Allah kudinga sawa dawuri kamar yanda kukesa dadin kowa
Alhamdulillah munagodiya allah yaqara basira kuma allah yasa ana daukan darasin dakeciki
Matar gowanan da girman ta zata saka wando irin nayara haba yakamata tarufe jikinta dan girman Allah
barka dazowa haskin raina arewa 24 kunayi munajin dadi allah yakara daukaka mana tari insha allah
سبحان الله
والحمدالله
لا اله الا الله
والله اكبر
ولا حول ولاقوة إلا بالله العلي العظيم
استغفر الله العظيم
اللهم صل وسلم على محمد
🌴🌱🌾
Godiya muke Allah yakara basira 😍😍❤❤❤
Amee
Slm alaikum inai muku fatan alkairi. Allah ya karbi ibadun mu, ya sakamu daga cikin bayin sa nagari, albarkacin watan RAMADAN KARIM. Arewa Allah yakara muku basira da hazaka kuci gaba da fadakarda mu da Kuma shuwagabannin mu. Mun gode.
Kai JAMA,a Muji tsoron Allah gidé wanan Kayan datasaka wlh basuyiba yakamata tasaka hijabi wlh
روعه ماشاءالله تبارك الله 🌹
Gaskiya muna Jin dadin wannan shiri Amma matsalarku daya bakwa banbabace sabo da kuma tsoho yakamata ku rika sa wata alama wadda zata nuna sabo da ban mungode Allah ya kara fasaha
Masha Allah Allah ya Kara Lfy Da nisan kwana Amen
Godiya muke arewa 24
Allah ya qara basira
Ouh Sahabi maganarka is True Azamanin nan Idan kazabi Gaskiya toh wlh tamkar kazabi Fadane da Duniya idan ba Allah yasa mutum yadace da iyaye masu Fahimta bah toh tundaga kansu zaka fara fuskantan tsangwama da tsana da suka, sannan mutanen waje, ka kyauta daka mayarwa Kafi Governor Kudinsa Daza,ana musu haka ta ko,ina da Abubuwa basu lalace hakaba, Allah sarki Bara,atu sorry Allah yana tare dake, Malam Saleem irinkune malamai Na Asali, Yuharrimuna ma harramallah, Yudinun Dinul haq, ba malaman Yauba dason Zuciya yarufe musu idoh suna saida Ayoyinsa sannan suna juya maanoni zuwa Abinda yayi daidai da Raayinsu, Allah yace Fawailul lahum minma katabat Aydihim Wa wailun Lahum minma Yaksibun, Yaktimunal Haqqa wahum Yaalamun, Kaichonsu, Something's here nakasa Fahimtar Rayya she's Good or bad, Amma zamuchi gaba da kallo mugani Takyauta da Dadin duniya baisa tamanta kakarta ba, special Thanks Arewa24 & the Teams.
Dan Allah kukaramanalokaci dan Allah 🙏🙏
Alhamdulillahi shiri yayi dadi
Masha Allah shiri Yayi kyau
رائع جدا
انا متابع واتمني أن يسلني الإشعاع كما تعوضتم اشكركم جزيل الشكر
وبالله التوفيق
محمد عوض عاصم من السودان
هوساوي
كيف سوداني وافهم هوسا
كيف سوداني وتفهم هرسا
عادي في كميه كبيره من السودانين ينتمونا لقبيلة الهوسا
arewa kuna nishadantar damu
Is good sahabi haka ake so namije 😎😎😎😎😃😎😎😎
Assalamu alaikum godiya baadadi kwana case in
وبالله توفيق مسلسل جميل. مالك السكتاوي
Labarina xango na uku
Ma aha Allah
Assalamu Alaikum barkanmu DA shigowa wata Mai albarka, Mai alfarma ya Allah kasa muna Daya daga cikin bayinsa wadanda za'a yanta ya Allah kabamu daman yin ibadunmu akan lokaci. Allahumma Ameen.
Ameen ya rabbi
barka mudasha ruwa
Yawwa Barka dai
Gaskiya muna godiya sosai Allah yasaka da Alkairi Kunayi munajin dadi dakubari sehauchi dan jarida sahabi inasanka❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Allah ya yabiyamiki bukata
Ameen suma ameen gaskiya ina godiya sosai
Allah yakara hazaka 🤝🙏🙏🙏🇳🇪🇨🇮🇳🇬🇳🇬💗💗💗💗💗
❤
wlh rayyan kina burgini allah yakara daukaka
Arewa Kuna tura Mana Abu akan koloci Dan Allah
Masha Allah
allh.yakara.basira
Gaskiya wanan da agidan talakane da achiga uku acici😋🍉🍍🥑🍇🍌
Allah ya bakusa a
مشاء الله بالتوفيق انشاء الله
Allah ya rufa asiri ya kare mu da irin wanan Kayan datasaka
Mai ishiriniya
Allah ya barma nake zainab
bai kamata ace Kurma yana jan Mota a gidan gwamna ba
Na yaba wa wannan malamin da pastor din nan
Gaskya munajindd wanan shirri Allah yakara basira da kwazo
Mashallah
salam munajai
daden wana shri.nako
alaha.ya.taimaka
Gaskiya arewa 24 babu shakka muna jin dadi da gamsuwa da ire iren shirinku tayadda fina finan ku yayi fiche wajen lurar da duk wani mai tunani wajen yadda rayuwa take a kasar mu ta nigeria musammman yankinmu na arewa gaskiya ina da da jinjinawa daraktochin wannan gida da kuma producers wadda ke amfani da ilmi da kulawa ga yadda rayuwar al umma ke kasanchewa dakuma yadda rayuwar take a yanzu kuma agskiya abun yakan ban sha'awa da gamsar dani tayadda mafiyawanchin tunaninku wajen gani da lura da yadda rayuwar al ummar mu ke gudana azahiri wajrn yada yadda rayuwar take ahalin yanzu da kuma kokarin kawo yadda zamu gyara zaman takewa a wannana yanki namu na arewa hakika tunaninku yazo daidai da nawa babu shakka ina mai yabamuku kwarai da gaske, daga karshe kwanki na rubuto wasika mai daukr da neman ziyar tarku akan wata muhimmiyar waka ko kasida danayi akayin yanchin zabe amma har yanzu ban ji an yimini magana ba .kuhuta lafiya zaharadden Ali Dutse
Al'umma da dama suna kallon shirin film suyi dariya su watse basu fahimta komai
Lalle film anayi ne domin mutum ya dauki darusa a rayuwar sa
Kallon wannan film din danayi na dauki darusa sosai aciki har naji koni zan iya gyera kasar mu Nigeria daga wannan hali da take ciki
Rayya funniest actor
Keep on doing had work it is true
AIKI YANA KYAU ALLAH YA KARA BASIRA YA BAMU IKON KAMANTA GASKIYA A DUK INDA MUKE SAHABI AIKIN KA NA KYAU KUMA............
Tambaya amma sahabi dan uwan nura m inuwa ne ko
الله
yaqara bude
Yayi aman méyasa ba ku sa mu n’a à ruri 20 ,10
رمضان كريم وكل عام وانتم بخير RAMADAN MUBARAK
وانت بخير وصحة وسلامة وسعادة
Slm
@@ahamadzanna165 wslam
Masha Allah nifa saboda sabiu da salma nake kallon wannan shiri
@@rahmatsulaiman3301 nima haka
Miyasa bazaku sako kwana casa'in na wannan satin
Agaskiya bantabasan hausa film basiransu takai hakaba dawannan film nakenunawa mutani buhari yana,iyakokarinshi mabiyanshine azzalume yakamata talakawa muringa amfanida hankalinmu
Hi
Hi
masha allah
Thanks arewa we are together everytime
Nagode malan salim
slm brk ♥♥♥♥
Allah ybiya ku
Macha Allah
Ina bibiyarko daga nan Paris kasar France
gaskiya kurma saiahan kali yawale kurma kagurgene sosai
Better late than never..
فرحت فرحا شديد عندما أعاد صحابي مادقو المال لهؤلاء الظلمه
ولم أتوقع هذا من ريا مثل هذا التصرف
ألم تتذكر قول الله تعالي :قل الله مالك الملك تعطي الملك من تشاء وتنزع الملك من من تشاء.......
ألما المشايخ لا حولا ولا قوه إلا بالله
الدين كقبده جمره
أذكر الأمهات الآتي فقدنا أبنائهن
لم تخرج المراه دون إذن زوجها
وإن خرجت لما تترك ابناها خلفها
اسأل الله ان يعم الخير والنفع
اللهم آمين
في الآية خطأ ولا ينبغي !
@@shafiualiyumaigwanjo8752 عزرا
لم انتبه
كلامك صح
Tnx💕👍
kai amma sahabi kabirgeni daka meda musu da kudin inda za,ana samun yan journalist irinka da ansamu sassauci arayuwa
masha Allah
allh.yakyauta
KSA
Dole a kashe Sahabin nan 😂
Wanan fim y'a birgeni
hhhhhhhh Yawale,🤣🤣kutulun uba
Ftyma Zarah hhhhhhhhhh😂😅😂🤣
Sahabi kamore kawai
Wow 👍👍
Muna gdy sosai
Slm arewa24 ya Azumi
Nice one
Aslm
allahammudull
GODIYA MARA ADADI. 👏
Don Allah ya sunan wannan wakar shirin?
Muna gdy
Muna godia
Nice
BARA"ATU ⭐😘
Hi
Good
nice vidao
Donmi zaa kai Kristen Kasar Isra'ila haka addinin su yace
Yusuf Ibrahim ai sunazuwa israela ne suma domin wai kamar yadda ake hajji
💃💃💃
Rayya muna bayanki
Yakubu kafi gwamna hahahahahahhahgz
Hkn
Kahi gomna 😂😂😂😂😂
gaskiya kurmanga yana birga mu
❤👏👌
Muna godiya🤾🤾