Allah ya saka da alkhairi. Da ykmt a karrama mannan matar sbd kokarinta amma a Najeria baayi😭. Wannan gaskiyane maza sunfi mata laifi. Muduba mugani duk masu damfaran da take magana babu daya da take mace... kuma yana nuna taimakon wasu yan sanda wajen cutar da al-umma da cin hanci
Daga labarin matar nan wallahi nayarda mace daya zata iya hada rigimar da zai iya tada gari gaba daya Kuma mutum yanemi Allah ya tsareshi daga sharrin mace bai kai komai zata zurma mutum inda bazai fito ba Wallahi na dauki darasi gameda ya makirci na mace a wannan labarin
Slm, maganar gaskiya alamarin wannan mata ba gaskiya ba ne,ta hada wannan Labarin ne dan ta koyarda matan musulmi gurbcewa.Saboda tana koyar da mata yin wani abu ba tare da mujinsu ya sani ba,haka zalika ita ba namiji ba ce Kuma tana fada da maza kaga shima wananan ba daidai ba ne.Daga karshe Kuma tace idan yara suka lalace lefin maza ne ba na mata ba.Hakika wannan ma kuskure ne.Danhaka da Allah mu rka tantance abinda za mu bayyanar wa musulmi 'yanuwanmu.
Amman malamar ta wuce gonna da iri. Bai kamata mata su ringa daukar irin matakin da ta dauka ba Dan kwatar hakkinta. Ta sa kanta acikin hadari Mai yawa. Suma Malaman da suka bita Basu kyauta gaskiya da sun bata hakuri tare da karfafata akan ta dauki kaddara. Ba Dan Allah Ya kyauta ba komi zai iya faruwa da ita kafin ta kirasu ko kafin su Ankara Tare da fatan yan uwana mata bazasu Yi koyi da irin wannan halin nata ba. Kuma mu ji tsoron Allah mu tuna boka mutum ne kamar kowa.
لاحول ولا قوة إلا بالله العلي العظيم 😢😢😢 اللهم أعزّ الإسلام والمسلمين وأذلّ الشرك والمشركين... اللهم أدم الأمن والأمان في بلادنا 🇳🇬 وجميع بلاد المسلمين ❤
Amman malamar ta wuce gonna da iri. Bai kamata mata su ringa daukar irin matakin da ta dauka ba Dan kwatar hakkinta. Ta sa kanta acikin hadari Mai yawa. Suma Malaman da suka bita Basu kyauta gaskiya da sun bata hakuri tare da karfafata akan ta dauki kaddara. Ba Dan Allah Ya kyauta ba komi zai iya faruwa da ita kafin ta kirasu ko kafin su Ankara Tare da fatan yan uwana mata bazasu Yi koyi da irin wannan halin nata ba. Kuma mu ji tsoron Allah mu tuna boka mutum ne kamar kowa.
Gaskiya wannan baiwar Allah tayi namijin kokari, jazakillahu kharain
mace mai kamar maza, gaskiya tayi kokari, Allah ya tsare muna imanin mu
Allahu akbar! This woman is intelligent and determined! Ya kamata a bata aikin da ya dace da ita. Ta burge gaskiya
Masha Allah,wallahi wannan baiwar Allah kin burge ni kuma kin zaburar da ni akan neman haqqi na,weelldone jazakallahu khair🦾😊
Masha allah tabara kallah
Allah mai inko mace mai karam maza 😢❤
Allah ya saka da alkhairi. Da ykmt a karrama mannan matar sbd kokarinta amma a Najeria baayi😭. Wannan gaskiyane maza sunfi mata laifi. Muduba mugani duk masu damfaran da take magana babu daya da take mace... kuma yana nuna taimakon wasu yan sanda wajen cutar da al-umma da cin hanci
Kai wallahi saikace film 📽️😢😢 allah yakaremana imaninmu. Amin yaa hayyu yaa Qayyum 🤲
Wannan itace mace me kamar maza kenan!!!
yan sandan Nigeria yan danfarane kawai
Lailaha illallah.gaskiya wannan jaruma ce.Allah ubangiji yasa mata yan uwanki su fahimci gaskiya.
Allah yasa Miki da alkhairi
Allah yasa mu cika da imani duniya da lahira
Barka da warahaka malam Abu aisha
Ikon Allah wnn matar ykmt hukuma t bt wani mukami... Abu Aisha Allah ya kara Daukaka
Macha Allah gaskiya wanan matan Allah yayi ki albarka
Gsky kinyi kokari Allah yashiga lamarinka yatsaya miki to ubangiji Allah yakiyaye gaba
Malam allah ya sakamaka da alkhairi munajin dadin yanda kake kokarin waryarwa da mutane kai
Allahu akubar masha allah jazakumllahu khairan
Duk wanda ya hau motar kwadayi😢 Allah shi kyuta❤
Masha allah abu aisha allah yasa wannan yazama izina ga wasu cikin mata 🙏
Ameen
Masha allahu Allah qara tona asirinsu Aminn summa Amin
Gaskiya angaisheki
Allah yakara miki basira
Gaskiya wannan labari yayi dadi
Wannan baiwar Allah ya kamata DSS su dauketa aiki
Masha Allah Allah ya tsare mana imanimu
Daga labarin matar nan wallahi nayarda mace daya zata iya hada rigimar da zai iya tada gari gaba daya
Kuma mutum yanemi Allah ya tsareshi daga sharrin mace bai kai komai zata zurma mutum inda bazai fito ba
Wallahi na dauki darasi gameda ya makirci na mace a wannan labarin
hhh
Ta birge ni😂😂😂
Allah yasa mudace ameen summa summa
Allah yayiii miki albarka
ماشاء الله اللهم اعزلاسلام و والمسلمين
Allah yatoynamusu asherinsu😂
Sai dai kace a bin da Aka rubuta allah ya kyuta
Gaskiya ne
Masha Allah Abu Aisha
Slm, maganar gaskiya alamarin wannan mata ba gaskiya ba ne,ta hada wannan Labarin ne dan ta koyarda matan musulmi gurbcewa.Saboda tana koyar da mata yin wani abu ba tare da mujinsu ya sani ba,haka zalika ita ba namiji ba ce Kuma tana fada da maza kaga shima wananan ba daidai ba ne.Daga karshe Kuma tace idan yara suka lalace lefin maza ne ba na mata ba.Hakika wannan ma kuskure ne.Danhaka da Allah mu rka tantance abinda za mu bayyanar wa musulmi 'yanuwanmu.
Amman malamar ta wuce gonna da iri. Bai kamata mata su ringa daukar irin matakin da ta dauka ba Dan kwatar hakkinta. Ta sa kanta acikin hadari Mai yawa.
Suma Malaman da suka bita Basu kyauta gaskiya da sun bata hakuri tare da karfafata akan ta dauki kaddara. Ba Dan Allah Ya kyauta ba komi zai iya faruwa da ita kafin ta kirasu ko kafin su Ankara Tare da fatan yan uwana mata bazasu Yi koyi da irin wannan halin nata ba. Kuma mu ji tsoron Allah mu tuna boka mutum ne kamar kowa.
Allah ya kyauta Nagaba
Ameen
Muna godi ya masha Allah
Hariban uwahajiban macha allhau
Masha Allah Allah mai iko
لاحول ولا قوة إلا بالله العلي العظيم 😢😢😢
اللهم أعزّ الإسلام والمسلمين وأذلّ الشرك والمشركين...
اللهم أدم الأمن والأمان في بلادنا 🇳🇬 وجميع بلاد المسلمين ❤
جزاك الله خيرا
Boka yaji za'a saimai mota abashi da maqudan kodi yarude😂😂😂 allah ka shiryasu
Kai ayya wannan abun da gaske ne kuwa?abun mamakin yayi yawa aciki,Allah ya kyauta
Machi may kamar maza 😊😊
Allah ya sauwaka Allah 😂😂
hhhh🤣
gaskiya ne
Allah karemu
جزاكم الله خير الجزاء
Tab aini naga dil Domin yafaru Dani tson shekara 7 saidana bar qasa
Allah sarki
Yayi Masha Allah 🥰👍
Subbahanallahi ya Allah kashir yar damu
Ameen
Gaskia wasu matan matuqar jakai ne yazakiyi ki bude al-aurarki ko kibada kanki gawani dabba? ALLAH SWT Yakaremu ameen in Sha Allah
أستغفر الله واتوب إليه😢😭
innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Allah ya kara kare ki da mu baki daya.
Mace mai kamar maza 😂
Assalamualaikum barka da warhaka malam inacikin mawuyacin Hali Ina Saudia ne rayuwa ta na hatsari dan girman Allah number ka wance zan iya Kira
Allah ubangiji ya kubutar da Kai cikin wannan halin
@@UmarMuhammad-vu9mj macece ba account din b ne
Gaskiya kin birgeni ,kinyi kokori, da zan samu number ki da zan dauke ki uwar daki
😂😂😂 uwar daki kema kifara kudirin zama jaruma
@@hafsattvchannel957 Yar uwa akomai kanasan Mai baka shawara
Ma sha Allah
Wanan mata yakamata siaidi police sudauketa aiyki
Angaisheda wannan Matar tayi kokari matuka
Masha allah
Mace mai kamar maza
Wlh wannan duniya
May Allah bless you & your family.Let it be lesson to every wise man and womam
Muna godiya malam
Mutane sai jinjina mata sukeyi, na farko ita malama mai ya kaita wajen boka?
Tabdijab najinjina miki
Masha allah ❤❤❤
Bukan ci karya ne😂😂😂
Wannan jarumace
❤️
Allah ya sa mu dace
Allah ya kyauta
😂😂😂
Allah yakyauta Amin ya Allah
Allah tsari
❤😂
Najinjina maki yaruwa
❤❤❤
good❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Ya salam 😭😭
Tabbas wanan matar jarimace
Tab lallai wannan matar tayi jahadi
😢
😅😅😅
Allah yasa Miki da alkhairi
Amman malamar ta wuce gonna da iri. Bai kamata mata su ringa daukar irin matakin da ta dauka ba Dan kwatar hakkinta. Ta sa kanta acikin hadari Mai yawa.
Suma Malaman da suka bita Basu kyauta gaskiya da sun bata hakuri tare da karfafata akan ta dauki kaddara. Ba Dan Allah Ya kyauta ba komi zai iya faruwa da ita kafin ta kirasu ko kafin su Ankara Tare da fatan yan uwana mata bazasu Yi koyi da irin wannan halin nata ba. Kuma mu ji tsoron Allah mu tuna boka mutum ne kamar kowa.
Sai dai kace a bin da Aka rubuta allah ya kyuta
❤❤❤❤
Tabbas wanan matar jarimace