@@d.bcooper2271 na yafemaka ina fatan allah ya yimaka gafara da wannan mumunan furucin naka mai cike da qazam taciyar magana babu shakka Na-san kai dan aqidar tijjaniyyane faira kowa allah dan kune mutane mafi sharrin mutane wajan jefar musulmi da qazafi ko kumai sharri inkon rasa hujja allah ya shiryeku marasa adalci ko ina sei kuyyi jahilci
Innalillahi wa inna ileihi rajioun ya Allah karabamu da wan nan azaluman ya rabbil alamin 😭😭😭😭😭😭😭
😢😢
Amin.
@@abuaishaalfurqan Amin
Allah kara tuna assirin su❤🤲
amin
Jaho Niger
Mun gode wa Allah
Masha Allah Abu Aisha
Allah ya tsare gaba Amine ya hayyu ya qayyum
MASHA'ALLAH, Amma inaga yinhakan zaisa su sauya Salo.Dan haka inyaru abbar yadawa ,anfi kawowa kashinsu dawuri. Allah kare dunkan Musulmi
Allah kashiga tsakanin nagari da mugu
Masha Allah 🙏
Alhamdulillah. But zaifi kyau ana sirranta hikimomin jami'an tsaro saboda bayyanawan shizaiba wasu iyan ta'addan su sauya salo kokuma suje daukan fansa. Kawai aitakashesu a sirrance
Gaskiya kayi magana mai kyau
Masha Allah, Allah y karamana maganinsu , ya Allah ka dada karemu a wannan rayuwa d muka samu kanmu 🤲
Amin ya hayyu ya qayyum
Inna lillahi wa inna ilaihirraji'un...😭😭
Abu Aisha Allah yabiyaka
Amin amin godiya ta musamman.
❤❤
Ok
Assalamu alaikum malam inason yin tambaya amma banason yinta anan kuma tanada muhimmanc wlh sosai mlm
09064095046
❤
wani iskanci sai Nigeria
Kaji fa, bafillace mai koran shanu wai shike neman 20,000000, wai wasu yan iska wai ayi sulhu da wadannan,
@@NafiouMoustapha amma kai katon jahiline,Allah shiyace wanda ya kashe a kasheshi, ka tabajin mutum barawo ya kashe mutane babu laifin komai kuma ayi silhu dashi, wadanda yakashewa iyaye da wadanda yayi wa matansu fyade, duk ayi sulhu, mahaukaci banza kaje gidan yare duk wadanda suka kashe mutane a fito dasu ayi sulhu wawa dan kauye,
@@NafiouMoustapha barawo dan taadda mumini ne?
@@NafiouMoustapha million 25 ubansa yaba ajiya koko, talakawa nawa wadannan yan iskan suka kashe saboda basuda kudin yan iskannan ke kira,
@@NafiouMoustapha tunda abinda sukeyi daidaine Allah yasa kashiga hannunsu daga baya ayi sulhu
@@d.bcooper2271 na yafemaka ina fatan allah ya yimaka gafara da wannan mumunan furucin naka mai cike da qazam taciyar magana babu shakka Na-san kai dan aqidar tijjaniyyane faira kowa allah dan kune mutane mafi sharrin mutane wajan jefar musulmi da qazafi ko kumai sharri inkon rasa hujja allah ya shiryeku marasa adalci ko ina sei kuyyi jahilci
Alhamdu lilla
barayawo ranka yadade
Aslmbarakd ❤❤❤
Slm
Assalamu alaikum.
wa alaikumussalamu warahmatullahi wa barakatuhu