Gabon tayi batun da ya tada kura/Rahama sa'idu ta magantu/Hamdiya ta samu goyon bayan yan gwagwarmay

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 11 фев 2025
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida

Комментарии • 55

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ 2 месяца назад +10

    Allah yashirya kawai amma halinda mata sukeyi bakyau

  • @MuhammadHabibullah-d8m
    @MuhammadHabibullah-d8m 2 месяца назад

    Sallallaahu alaihi wasallam

  • @SaudatuUsman-u7o
    @SaudatuUsman-u7o 2 месяца назад +5

    Allah yasa mudace

  • @رقيهادم-م7ث
    @رقيهادم-م7ث Месяц назад

    🤲🤲🤲🤲

  • @AissataIbrahim-oz5pj
    @AissataIbrahim-oz5pj 2 месяца назад +3

    Machaallah hamdiyya❤

  • @hajaryunusasaudiya2718
    @hajaryunusasaudiya2718 2 месяца назад

    Allah sarki allah yasamudaci allah yabamu 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🤲🤲🤲🤲🤲

  • @saadatuibrahim8468
    @saadatuibrahim8468 2 месяца назад +2

    Allah sarki hamdiya Allah yazama gatan ki 😭😭😭

  • @KhadijaMuhdzaura-gz4in
    @KhadijaMuhdzaura-gz4in 2 месяца назад +1

    Allah ya kyauta Allah shirya

  • @ibrahimmuhammad7331
    @ibrahimmuhammad7331 2 месяца назад

    Gaskiya ne shago yagirma

  • @HassanBala-v3e
    @HassanBala-v3e 2 месяца назад

    Tsakar gida Allah yasaka muku da alkhairi, kuma bakwa da tsoro wlh jarumai ne ku

  • @SaniAdm227
    @SaniAdm227 2 месяца назад

    Kudaina ganin laifin yan nageria nanfa🇳🇬 wllh
    Tinubunan Duk yabi
    Ya gigitasu wllh mafiyansu
    Basa haiyacinsu musanmama
    Talakkawa😢 Allah sauwaƙe

  • @adamumukhtar7568
    @adamumukhtar7568 2 месяца назад +2

    Wanan gaskiya ne❤

  • @hakiluayuba9329
    @hakiluayuba9329 2 месяца назад

    Bula mubukarta Allah ya sakada alkhari

  • @zainababubakar5642
    @zainababubakar5642 2 месяца назад

    Hmmmmm Allah dai ya kyauta kawai

  • @Khaddujj
    @Khaddujj 2 месяца назад +3

    Thanks dear ❤❤

  • @AbdramanAbdraman-w9o
    @AbdramanAbdraman-w9o 2 месяца назад

    Allah yasa mu dace

  • @AminumaradiAminu
    @AminumaradiAminu 2 месяца назад +2

    oyoyo ❤❤❤❤

  • @GuñmaGulna
    @GuñmaGulna Месяц назад

    Kabiru tanem

  • @AminaMarouTawaye
    @AminaMarouTawaye 2 месяца назад

    Amine ya Allah

  • @JamilaAliyu-u9e
    @JamilaAliyu-u9e 2 месяца назад +3

    Toh amin amin

  • @Baseerah-zu9tc
    @Baseerah-zu9tc 2 месяца назад +1

    Allah yasa mu dace

  • @salwa20301
    @salwa20301 2 месяца назад

    Wallahi kam

  • @SaniAdm227
    @SaniAdm227 2 месяца назад

    😂😂😂A gaskiya kina
    Da babba shago kuwa

  • @NusaibaHaido
    @NusaibaHaido 2 месяца назад

    Mlm y iya sa kaya 😊

  • @Hajaramuhammad-e1x
    @Hajaramuhammad-e1x 2 месяца назад

    ay indaikasan bakayi mezaibata makarai kuma maganan hamdiyya gaskiyane gashinan matan basuda makusa ,aamma saikaga mace takasa auruwa bayan ancemutum saiyayi aureyake cika mutum amman sunki aure saidai sutayawo babu mayafi in,akace sunyi zina ko luwadi sujibadadi to kuyihakuri kuyi aure damin duniya gudutakeyi

    • @Hajaramuhammad-e1x
      @Hajaramuhammad-e1x 2 месяца назад

      indai songaskiya namiji yakemaka to aurenkazaiyi yakaika gidansa da dadi dabadadi allah yatsinewa kyautan da namiji zai,iyamiki amma in,anceya,aureki me kunyancikine zaice bazai,iya ,auren yar social mediaba marakunya kuwa cewa zayyi bazai auri sauran wasuba kokuma karuwai

  • @fertyabber5486
    @fertyabber5486 2 месяца назад +1

    Ba sa ma lura shi fa namijin da yake neman ki a waje ba zai taba so a gan shi tare da ke ba sai a boye zai yi ta haduwa da ke.

  • @AminuAliyu-q8x
    @AminuAliyu-q8x 2 месяца назад

    Girgiza kanfaniki yarbaba kinsan kanfani amanane allha yakyauta

  • @MisJamila-u8p
    @MisJamila-u8p 2 месяца назад +2

    ❤❤❤

  • @JamilaADAMOU-e7x
    @JamilaADAMOU-e7x 2 месяца назад +2

    ❤❤❤🎉🎉🎉

  • @suleimanusman6459
    @suleimanusman6459 2 месяца назад

    Tabbas hakane bama tin tana school ba tin da aka haifeta da shagon aka haifo ta ba qarya bane

  • @zinariyawaziri3689
    @zinariyawaziri3689 2 месяца назад +2

    Rahama me daloli.

  • @ShaawanaMuhammad
    @ShaawanaMuhammad 2 месяца назад +3

    Rahama fah a kauyen kebbi take kuma mahaifiyar ta waina takeyi yoruba ne,Kawai Allah yasa karfin zukantan mu

  • @ZainabNura-m8v
    @ZainabNura-m8v 2 месяца назад +2

    Amma dai gwamnan sokoton Nan Dan banzan mutumi ne

  • @Ahmedmohammed-ch3dl
    @Ahmedmohammed-ch3dl 2 месяца назад

    😭😭😭😭😭👍👍

  • @MdMd-w3w
    @MdMd-w3w 2 месяца назад

    👌👌👌👌👌👍

  • @MAB85
    @MAB85 2 месяца назад +1

    Nipa da GLK din nan gara ka aureni da kudin motar

    • @SaniAdm227
      @SaniAdm227 2 месяца назад

      😂😂😂😂to Allah baki
      Nagari wanda zai kula dake

  • @hajsadiya6255
    @hajsadiya6255 2 месяца назад

    🤣🤣🤣

  • @KhadijaJibril-r8z
    @KhadijaJibril-r8z 2 месяца назад +1

    Elmuazun da kanshi ya taba tambayan adiza gabon a ina tace samun kudi don yaga batada shagon da zai iya bata kudin da tace da ita humm

  • @UmaruAngo-hr9ce
    @UmaruAngo-hr9ce 2 месяца назад +1

    Yan comment section duniya ne 😂 kugayawa hadiza gabon bayanda zaayi mutun yayi arzikin dare 1 kuma ba wata sana'a mai karfi kuma baa tuhumeshi ba musamman ya mace kuma idan kudi na halak ne miye na tsalguwa

  • @KirzziAabdoullahi
    @KirzziAabdoullahi 2 месяца назад

    😂❤

  • @adamumukhtar7568
    @adamumukhtar7568 2 месяца назад +2

    ,😭😭😭😭😭😭😭

  • @Abdulazeez-8935
    @Abdulazeez-8935 2 месяца назад

    Mai kaza a aljuhu baya jimirin ask 😂. Babu wani hassada, akwai irin hangar da namiji zai nemi kudin halas amma yakan iya zama haram ga mata, ita hadiza bana zaton ta hanyar halas ta tara dukiyarta har imma akwai dukiyar, kiri kiri mutane sunason sai sun mayarda fasikanci halas karfi da yaji

  • @Fatma-tr2im
    @Fatma-tr2im 2 месяца назад +2

    Sun kyau ta sosai sun burgeni bulama da Ahmad isa

  • @lyoppaul888
    @lyoppaul888 2 месяца назад +2

    Why do most people think that only men can give women the finest things of life 💔 hmmmmm, we have virgin's from poor home's that are Pilar of there family so you guys should rest because they're women with IQ 😢

    • @Abdulazeez-8935
      @Abdulazeez-8935 2 месяца назад +1

      You should talk for yourself! No one accuses or generalizes every single woman.. people are judged based on their appearance and representation! Even the Hasiza herself was never decent that’s why she felt intimidated, I can swear to my life that she didn’t get her wealth in a permissible way, you can’t deny the fact that what she’s currently doing as a business isn’t permissible in Islam kawai de abar kaza cikin gashinta, she shouldn’t have said anything regarding this matter, she’s not in the position to say what she said, A thief is always a friend of thieves 😂

  • @AsdDda-v1w
    @AsdDda-v1w 2 месяца назад

    Allah yasa mudace

  • @AminatouManmane
    @AminatouManmane 2 месяца назад +2

    ❤❤❤❤

  • @AminaabubakarAbubakar-y3j
    @AminaabubakarAbubakar-y3j 2 месяца назад +1

    ❤❤❤❤