mutane zasu fi son hira da matan kannywood ya dauka hankali, kamar sanin me yasa suka shigo harkan, their origin, their family, their experience, me suke so suyi achieving a wannan field, their contribution, how fame help them to achieve something, da tambayoyi masu daukan hankali emotionally and psychologically
Aunty Hadiza may Almighty God bless you and guide you in the right path, 🎉 happy new year too you are our gentle aunty ❤ long life 🧬 prosperity, more wealth and health.
Is your program meant for the public or just for kannywood actors? Hadizan Saima asked you about your misunderstanding with someone whose name was not mentioned. You should try to be more elaborate, please.
Masha Allah gaskia shiri yai kyau sosai.😊 Sai dai Nima ina Goya bayan shawarma data baki na sauri dauki mataki Kai mutum police station idan kun samu matsala dasu yi hakuri yafi komai a rayuwa ki san mu masoyan ki bama san mu Rika Jin labarin ki Kai mutu wajen jami'an tsaro😂
Tabb na rantse da matsala. Adam zango kuma ya aure ta ai bai dace ba. Dan ta ne fa. Kema hadiza gabon dan Allah karki auri wanda kika girma abun kunya kenan😂
Wanan wani irin interview ne Hadiza babu tambayar asalin mutum menene tatare da rayuwarta babu introduction babu baground dinta babu komai sai tambayoyin shirme Wanan hiradai babu wata ma ana acıkın ta gaskiya
auwal isah West shine ya tabo hadiza gabon duk wanda ya yarda yamin like
Mum and daughter in Yar maye my number one movie it makes me cry anytime I watch 😂
To Ai hikenan 😁 Allahumma Salli wa sallim ala Na biyyina Mohammed ❣️🥰
The woman is just beautiful wallahi😍😍😍😍
Masha Allah 😍😍😍 tsap Aunty Didje. So Nike a kawo Aysha tsamiya a gaba please.
Aunty diji Allah ya qara maki dakaka inasonki sosai Ina so muhadu Dan Allah ♥️♥️♥️
Dakwara da kwara an hadu toh Allah yayi albarka ❤❤
Aslm kece jarumata anti hadiza Gabon ban ta6a jin Wani zarumi araina kamar yanda Nike jinkiba narasa yanda zani isar Miki dasako shiyasa namiki Waka bansan kokinjitaba kokuma bakijiba nayitane saboda soyayya Kuma yanzonma inason nasakeyin wata idan kin amance saboda inason nayi wannan dasaninki saboda bansan kokinasoba kokuma bakason dudda nasan ni karamin mawakine mai koyo Amma Dan allh Dan manzun allh idan Kinga sakona kiyimin magana akai Koda sallamane ngd antita
Masha Allah Hadizan Saima, ta farko a cikin iyayen kannywood❤️
HADIZA GABON ALLAH YAJIQAN MAHAIFINKI DA RAHAMA
Masha Allah,hira tayi dadi👍 Allah ya taimaka
She is my best actress really
Mach😊allah ❤
mutane zasu fi son hira da matan kannywood ya dauka hankali, kamar sanin me yasa suka shigo harkan, their origin, their family, their experience, me suke so suyi achieving a wannan field, their contribution, how fame help them to achieve something, da tambayoyi masu daukan hankali emotionally and psychologically
Allah ya ci gaba da bawa kasar Nan 🇳🇬 da 'yan kasa zaman lafiya da kwanciyar hankali
Masha allah ❤
Gabon Hadiza vous êtes brillante aujourd'hui
Ramadan booth enty hadiza ❤
Good to see you mama Hadiza, I really enjoyed you guys conversation.
Very very amazing Hadiza
Aunty Hadiza may Almighty God bless you and guide you in the right path,
🎉 happy new year too you are our gentle aunty ❤ long life 🧬 prosperity, more wealth and health.
Masha Allah Amma amasayinta na mace tajima aharkan film yakamata tayi aure
Dije Ga Hadizan Saima, Gabon Sarkin Hada Fada Sakanin Yan Uwanta
Is very very Good my love Hadiza Gabon and happy new year thank you God bless For you My love Hadiza Gabon
Gaskiya Nima dai. Inzan samu dama. Zanye wof
Masha allah mama
Dan ALLAH Agayyatoh Manah Sadi Sidi Shareefai 😢😢
Masha Allah inasanki kin iya wanka ga aji
Very lovely ❤❤❤
Allah ya karawa annabi daraja❤❤❤ amin
Please auntie hadiza you should bring nafisat Abdullahi
Masha Allah bless 🇸🇦🤍🙏
Allah ya qara zaunar damu lapiya, Kuma Allah ya Baku iKon tsaftace sanaarku
Masha allah hilarious tayi dadi
Masha Allah
Nice show 🎉
Is your program meant for the public or just for kannywood actors? Hadizan Saima asked you about your misunderstanding with someone whose name was not mentioned. You should try to be more elaborate, please.
Masha allah
Hadiza gabo Allah ya sakamiki da mafifici alkairi da lafiya da nisa kwana
I love your conversation
Masha Allah gaskia shiri yai kyau sosai.😊 Sai dai Nima ina Goya bayan shawarma data baki na sauri dauki mataki Kai mutum police station idan kun samu matsala dasu yi hakuri yafi komai a rayuwa ki san mu masoyan ki bama san mu Rika Jin labarin ki Kai mutu wajen jami'an tsaro😂
Awal issa wesh
J'aime beaucoup ❤️❤️❤️💋🥰🥰🥰
Gaskiya we really appreciate
Much love ❤️ ❤️
❤❤❤❤❤
Wlh ina son matarnan tana kama da mamana❤
Macha allah anti dije munji dadi wlh
Dan Allah nima inason agaiya ce ni❤❤❤❤❤❤❤
Fatan alkhairi Allah ya kara daukaka
Gabon ki kawo mana Maryam Yahaya da Nafisa Abdullahi. Idn da hali ki kirawo mana Aisha Tsamiya idn xata yarda tazo
Nafisa Abdullahi bazata tabazuwaba saboda basa shiri,Aisha stamiya kuma tajima dayin Aure,saidai Maryam yahaya.
Fira da kikayi da Hadizan Saima Baki tambayi tarihin ta gaba daya domin musan cewa kafin tashigo masanaar film me takeyi
Da allah hadiza gabon official kikawomana hafsah.idiris
حلقه ممتعه
Nima na fara nawa tabbacin bazanzo naki ba if you no you no 😅 but naki is the best
ماشاء الله ❤❤
Pls bring Nafisah Abdullahi pls🙏🙏🙏
Kema gabon kin sufa walay akadan ne saîma tafiki sufa 😮
😂😂😂
Masha Allah 🥰🥰🥰🥰🥰
Inada tambaya nima, me ya shiga tsakanin ki da kawar ki laila yanzu ba kwa jituwa
Bazata fadaba
Gaskiya anti Khadija
Karki damu da wannan
Sabida wallahi kin cancanta da soyayya
Sabida kina da kiraki
Laifinki shine kiraki
Shiyasa kowa yake sanki
Dan Allah gabon akawo mana zahraddeni sani kuma ayimasa tanbaya akan yawan samunsa da yawan rigima da mutane
Aisha stamiya🎉🎉
Masha alha ❤❤❤❤
Ki maido kibar ki dan Allah
Kin fi nice
WHO ARE YOU REFERRING TO?
J'aime beaucoup cette femme
This woman is so beautiful
My hadiza akiramana nafisat abdullahi
masha allah
Akawo mana maryam yahaya da Abdul m Shareef da Ramadan boot Jamila nagudu Rahama sadau
Wasu wa sun su anyi hira dasu
nidai nafiso ki gaiyato Sha,Abu lawal kumurci
Tunda allon ya cika, ki dauki hotonsa kiyi enlargement ki kuma share shi don wasu
Nafissa abdoulahi
Allah Baku mijin aure
Masha Allah, please aunty hadiza kigayyato mana Isa Adam ferozkhan please
✅ Happy new year 🎆🎈🎊
Wai nan gaba ma yana kan kujerarnan wai zezo yai bayani Shegiya sai kace uwar sa yar rainin sense shima mara zuciyar da yazo
My number one art
❤ wow Tachi suna
Masha allah gabon
❤❤❤❤🎉🎉🎉
Dan Allah akawo mana zaynab idris
Pls ayi mana fira da Aisha tsamiya
Dan Allah Hadiza Jamila Umar pls & pls❤❤
Masha Allah munji dadin firar nan ss
Wai hadiza nafisa ta gagara ki ne
Wanchan fa basa shiri😂😂bazata taba zuwaba
❤
❤❤❤❤
Wa'alaikum salam
Nafisa Abdullahi please
Tabb na rantse da matsala. Adam zango kuma ya aure ta ai bai dace ba. Dan ta ne fa. Kema hadiza gabon dan Allah karki auri wanda kika girma abun kunya kenan😂
Mash allah ya karabsra
Hadiza dahadiza douk kouna birgeni
Good my mom Naburiska
Amakawomana shi
Dan allah sadik saleh
Bring kamali. Presdoo
Please invite us rahama sadau and Nafeesah Abdullahi
Wanan wani irin interview ne Hadiza babu tambayar asalin mutum menene tatare da rayuwarta babu introduction babu baground dinta babu komai sai tambayoyin shirme Wanan hiradai babu wata ma ana acıkın ta gaskiya
Invite Us Ali Show Katsina Mai Wakar Ruma
❤❤
Une maman qui me plaît trop dans les films
KB🎉❤
❤❤❤❤❤❤🎉