BIYAN BUKATA DA SURATUL YASIN CIKIN KANKANIN LOKACI🌺🌺🌺🌺🌺

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 20 сен 2024

Комментарии • 9

  • @libyanmovement7075
    @libyanmovement7075 2 года назад +2

    Masha Allah

  • @zulaihatnasir3056
    @zulaihatnasir3056 8 месяцев назад +1

    masha Allah malam mun gode

  • @sirajabdulwahab5595
    @sirajabdulwahab5595 4 месяца назад +1

    Hadisin ba isnadi ba rawi

  • @libyanmovement7075
    @libyanmovement7075 2 года назад +1

    Malama zainab inason magana dake

  • @lsksk1111
    @lsksk1111 2 месяца назад

    Mallama. Wannan "Hadisin" na ki, ni dai ban yarda da shi ba. A ba mu Isnadin Sahabban da suka ruwaito shi. Sannan kuma a gaya mana a cikin wani littafin Hadisi yake? Tabbas, Suratu Yaseen tana da darajoji masu tarin yawa. Kuma Manzon Allah (SAW) ya yi mana bayanin su, a cikin Hadisai ingantattu, kuma suna nan a cikin littatafai na Hadisai daban-daban, tare da Isnadin Sahabban da suka ruwaito Hadisan. To, amma fa, a gaskiya wannan "Hadisin" na ki, bai yi kama da maganar Manzon Allah (SAW) ba.

    • @shahidanmutv
      @shahidanmutv  2 месяца назад

      Ai abunda ya kamata kayi sai kaje ka duba ka Nemo inda yake

    • @lsksk1111
      @lsksk1111 2 месяца назад

      @@shahidanmutvWannan ai ba haka qa'idar ilmi ta ke ba. Duk Malaman da suke karantarwa, wa kika taɓa ji ya ce Manzon Allah ya ce: Kaza da Kaza, amma ku je ku nemo inda yake? Babu ko ɗaya. Duk Malamin da ya ce Manzon Allah ya ce Kaza da Kaza, to sai kin ga ya fadi Hadisin da Isnadin sa, da kuma littafin da ya ke ciki. Kuma ma babbar Qa'ida ta duk wata magana ko iqrari da mutum ya yi, ita ce: "AL BAYYINATU LIL MUDDA'I.." Wato duk wanda ya yi iqrarin wata magana, to dole ne a kansa ya kawo Hujja. Kamata ya yi da kika ce Manzon Allah ya ce Kaza da Kaza, sai ki gaya mana littafin da kuma Hadisin. Daga nan kuma, idan mun so, sai mu je mu duba, domin mu tabbatar. KE KI KA FAƊI MAGANA, KI KA JINGINA WA MANZON ALLAH. SANNAN KUMA KI CE WAI NI NE ZAN NEMO MIKI HUJJAR MAGANAR KI? KO A GARIN JAHILAI BA A TAƁA YIN HAKA BA. TUN DA DAI BA KI RAYU DA MANZON ALLAH BA, TO DOLE KI KAWO MANA HUJJA A KAN DUK WATA MAGANA DA KI KA CE MANZON ALLAH NE YA FAƊA. Idan babu Isnadin Hadisi, kuma babu littafin da Hadisin ya ke ciki, kowa ma zai iya faɗan abin da ya ga dama, sannan ya jingina wa Manzon Allah (SAW). Daga nan kuma addinin musulunci zai koma kamar addinin Kirista. Duk wanda ya ga dama, ya qara abin da ya ga dama. Wanda kuma ya ga dama, ya rage abin da ya ga dama. KUMA IDAN KIKA CE NA JE NA NEMO INDA WANNAN MAGANAR DA KIKA CE WAI HADISI NE YA KE, KI NA NUFIN KENAN DUKKAN LITTATAFAN HADISI WAƊANDA SU KE DUNIYAR NAN SAI NA NEME SU GABA ƊAYA. SANNAN NA KARANCE HADISAN DA SU KE CIKIN SU GABA ƊAYA, KAWAI DON NA NEMO WAJEN DA WANNAN MAGANAR DA KIKA CE WAI HADISI NE YA KE. A YI HAQURI, MALLAMA. AMMA A GASKIYA, FAƊIN HAKAN MA BA MAGANA CE TA MALAMI KO ƊALIBIN ILMI BA.