HADIZA GABON: Mawaki M Sadiq ya saba da gwagwarmaya.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 19 окт 2024

Комментарии • 241

  • @shalele123
    @shalele123 8 месяцев назад +21

    Masha Allah Gabon room ❤ Don't forgot to send salawat upon our lovely prophet Muhammad babba Dan babba 💗💗💗💗

    • @sufisadisu
      @sufisadisu 8 месяцев назад

      Sallallahu alaihi wa sallam ❤️

    • @AbdullahiDauda-n3s
      @AbdullahiDauda-n3s 8 месяцев назад

      Slm barka da yamma Allah yabaki miji nagari

  • @MohammedBUmar-o9q
    @MohammedBUmar-o9q 8 месяцев назад +7

    Very unassuming yet brilliant and natural artist . No hypes but pure inborn talent. Continue the good job Malam HAG

  • @yasmineventplanner5180
    @yasmineventplanner5180 8 месяцев назад +6

    Gaskiya alhamdulillah kayi qoqari gurin raira waqokin ka naji dadi sosai Allah ya saka da alkhairi naji kana da tsoffafin waqoqi masha Allah

  • @ahmadhamid7703
    @ahmadhamid7703 8 месяцев назад +6

    مُشاهدكم من الجزائر 🇩🇿🇩🇿🇩🇿،،، بحبك يا خديجة غبون ❤️❤️❤️🥰🥰🥰

  • @Zouley-d7t
    @Zouley-d7t 8 месяцев назад +4

    Macha alhah alhah yakara basira daga Cameroun ni kam ce hadjia hadiza kawaii❤❤🎉

  • @SaadouAli-bb8sc
    @SaadouAli-bb8sc 8 месяцев назад +3

    Ma cha Allah ç bien hadiza gabon kinfadi gaskiya àkan masu bara yakamata adiba manyan kasar nageria

  • @hayatusuman9055
    @hayatusuman9055 8 месяцев назад +4

    Masha ALLAH Thanks you so mush Anti hadiza aliyu dan ALLAH kikawomana nafisat abdullahi ko maryam yahaya ❤❤❤❤🎉🎉

  • @ibrahimshehuyahaya2700
    @ibrahimshehuyahaya2700 8 месяцев назад +4

    Wallahi hajiya hadiza
    Wannan bawan Allah yana da basira
    Dan wallahi wakokinnan duk nadauka Hussaini Danko yayisu
    Don Allah kutaimakamishi yanada basira ma sha Allah

    • @ibrahimshehuyahaya2700
      @ibrahimshehuyahaya2700 8 месяцев назад

      Wallahi hajiya hadiza
      Wannan bawan Allah yana da basira
      Dan wallahi wakokinnan duk nadauka Hussaini Danko yayisu saboda muryar tanamin kamarnashi
      Don Allah kutaimakamishi yanada basira sunana SY
      ma sha Allah

  • @SafiyanuShamsuddini
    @SafiyanuShamsuddini 7 месяцев назад +1

    Thanks hadiza God bless you

  • @AlhBubaGiade
    @AlhBubaGiade 8 месяцев назад +3

    Masha Allah.
    Hadiza
    Lokaci yayi da zaki yi recommending abubuwan da Mikhail Gidigo ya bada shawara a hirar da kika yi dashi wa Ali Nuhu. Tun da ya zama MD.

  • @smanuDG
    @smanuDG 8 месяцев назад +4

    Masha Allah godiya marar adadi Anty Hadiza ina San naji labarin kalu bale kala kala akan mawaki

  • @msalisuusaini4361
    @msalisuusaini4361 8 месяцев назад +2

    Indai gaskiya kikeso agayamaki to rashin hadinkaine da Yan arewa kedashi shiyasa akeda wannan mudauke zaune a kudu to munsan cewa duk irin mutanan damukedasu a arewa masu bara to akwai irinsu a kudu amma subasabara amma susuna taimakamanasu shiyasa sunayinnasu kamar gidan marayu haka sunakai komai daza,abukata kafin abukaceshi zasukawoshi to kingi dalili amma akwai dalilaidayawa basuma da iyaka wlh harmatsalar barar almajirai duk akwai irinwannan matsalar to kinji. Allah yasa zakidauki wani hukunci akan abinda kikanemisani thank you . God blessing you Khadija ❤❤❤❤❤

  • @Jamesboys-i2h
    @Jamesboys-i2h 8 месяцев назад +5

    Ma cha Allah watching from Mauritania ❤❤

    • @maimounadia8271
      @maimounadia8271 7 месяцев назад

      Hi we are watching from the same country

  • @FaridaDaweye
    @FaridaDaweye 8 месяцев назад +1

    I like this man, I don’t even know that all my favorite songs were sang by him😢❤❤❤❤❤

  • @eyademacompany8395
    @eyademacompany8395 8 месяцев назад +4

    Ma sœur hadiza Gabon, je t’adore 😍 allah valle hakougalma

  • @musteemustee5725
    @musteemustee5725 8 месяцев назад +1

    Ban sankaba kuma ban taba sanin Kai kayi yawancin wakokin da ka shaida mana cewan Kai ka rerasuba Amma inayinka and you did speak about mentorship in the industry which is one big thing that's killing the industry at least that I think. Ina rokin Allah ya kawo lokacinda za'a fara siyan Waka Daga makirkiri musamman babban mawaki ya hau ya rera. I pray we get there someday.....God bless you Man 🙏

  • @sufisadisu
    @sufisadisu 8 месяцев назад +4

    Don't forget to send salawat upon our beloved Prophet Muhammad SAW. ❤

  • @algabitbilal812
    @algabitbilal812 8 месяцев назад +4

    on the other hand I support 100% it is a very important question with a lot of reflection

  • @YayaCisse-zb1ld
    @YayaCisse-zb1ld 8 месяцев назад +3

    Masha allah merci ce ok❤❤

  • @user-hamissou
    @user-hamissou 8 месяцев назад +1

    Merci beaucoup Hadiza Gabon 🇬🇦 ❤❤❤

  • @Fatimabubakar5707
    @Fatimabubakar5707 8 месяцев назад +1

    Masha Allah Anty Hadiza yayi 👌

  • @TassiouIssoufou-cc8uj
    @TassiouIssoufou-cc8uj 8 месяцев назад +4

    Macha allah ya kara basira ammen ❤🙏🙏

  • @MdRabyo
    @MdRabyo 8 месяцев назад +3

    Macha allah Gabon adokuna Umar mb

  • @usmanadamunaga218
    @usmanadamunaga218 8 месяцев назад +4

    Masha Allah ❤Allah Ya Kara Ilimi 🙏🏽

  • @zabairumuhamadu5565
    @zabairumuhamadu5565 8 месяцев назад +4

    Masha allah❤🎉🎉🎉

  • @yushauibrahim4418
    @yushauibrahim4418 8 месяцев назад +2

    Nice sis hadiza pls invite mama daso for us please

  • @basiruyusuf7273
    @basiruyusuf7273 8 месяцев назад +1

    God bless you my dear sister Hadiza Gabon ❤❤🎉 Allah Yakaro Fasaha

  • @MistarShaff
    @MistarShaff 8 месяцев назад +3

    إنتي الأفضل دايماً يا خديجة
    حبيبك من السودان 🇸🇩
    أنا بحبك كتييير ❤❤❤❤❤❤❤

  • @hassanagwalabe892
    @hassanagwalabe892 8 месяцев назад +1

    He is an amazing singer

  • @ShuaibuBasiru-f3w
    @ShuaibuBasiru-f3w 6 месяцев назад

    Masha Allah
    Hadiza gabon
    wllhi kin birgeni akan maganar dakikayi akan bara
    yakamata malamai suyi magana akan hakan saboda bakaramin tozarta mu sukeyi ba musamman a kudancin Nigeria

  • @jameelashanono6005
    @jameelashanono6005 8 месяцев назад +2

    Wow wllh duk inada wakokinsa amma na dauka na nazifi ne 😟 Masha Allah Allah yakara daukaka 🥰

  • @Mudassir-shinkafi
    @Mudassir-shinkafi 8 месяцев назад +2

    Uf Uf Gabon ❤

  • @nurudeenmatane7475
    @nurudeenmatane7475 8 месяцев назад +2

    Awaiting ❤❤

  • @humairadubai-gh1ji
    @humairadubai-gh1ji 8 месяцев назад +1

    Aslm barka da warhaka anti khadija Allah yakara daukaka yabaki miji nagari ❤❤❤❤❤inasan ki❤❤❤

    • @humairadubai-gh1ji
      @humairadubai-gh1ji 8 месяцев назад +1

      Wlh kaima kana kokari Kuma duk wakokin ka inaji Amma bansan Kaine Mai subaa Allah ya kara rufa mana asiri duniya da lahira Allah ya kara basira

  • @AbdulGaye
    @AbdulGaye 8 месяцев назад +2

    Wallahi ba iya Kaduna ba a ijebu ode,,Ogun state akwae wani wuri central mosque har ban son wucewa wurin Hausa wane dama da Dari biyar Kuma duk mabarata abun haushi xasu suna wakar da Hausa ana rawa sae Kiga yarinya er shekara 16 tana bara har masu ciki akwae da qananun Yara wadanda xaka rasa Ina iyayensu suke

  • @xainabummeexeezeesarki5786
    @xainabummeexeezeesarki5786 8 месяцев назад +1

    ماشاءالله تبارك الله 🎉❤

  • @hafsatyahaya8937
    @hafsatyahaya8937 8 месяцев назад

    Masha Allah🎉more wins oga wakokinka sunyi mindadi wallahi😢bamusan Kai kayi ba

  • @YaronTsoho-r2d
    @YaronTsoho-r2d 8 месяцев назад +1

    Asallamu alaikum warahmatoullah hajiya Hadiza barka da wuni da fatan kin wuni lafiya Allah yasa haka ya hakuri da jamaà Hajiya Hadiza nidai banda hallin hadowa dake anma inason idan Allah yasa Kinga wanga sakon nawa kibani amsa ina mai baki hakuri idan kinga kamar tanbayar batada ma àna anmadai mu idan musamu amsa tanada ma àna garemu maganatche gamai da Mota da àka tchewa aliku dan gote yabaki miye gaskiya ina maibaki hakuri .?

  • @Shafimagari
    @Shafimagari 8 месяцев назад +2

    Masha Allah

  • @SandafalkéNasrine
    @SandafalkéNasrine 8 месяцев назад

    Macha Allah Allah Ya kara bassira 😊

  • @ahmadumardakata
    @ahmadumardakata 8 месяцев назад

    Wallahi hadiza abin Yan da munmu so Sai, Wai barar ba Iya Nigeria ba sukeyi,, zakiga Yan Nigerian sunan bar har a kashahen wake wallahi,

  • @AliyuIbrahim-wf1gi
    @AliyuIbrahim-wf1gi 8 месяцев назад +2

    Slm hadiza ai bama wannanba Yan da ake daukar Yara yan Mata qanana ana tafiya da su Abuja abadasu hay sunayin tallah jagora da sauransu Aliyu me shayi zuba

  • @asmauabubakar-jt6se
    @asmauabubakar-jt6se 8 месяцев назад

    Masha Allah. Akawo mana rahama sadau🙏

  • @JameelAAskatv
    @JameelAAskatv 8 месяцев назад +2

    Gaskiya akwai mutuwar xuciya sannan Kuma akwai kuncin rayuwa na nuna haalin ko in kula da wasu dayawa daga masu kudinmu na arewa keyi na gazawa wajen taimakon marasa karfi

  • @MamanKadija-kl5yj
    @MamanKadija-kl5yj 8 месяцев назад

    MashaAllah Alhamdulillah ❤❤

  • @BalarabaMalami
    @BalarabaMalami 8 месяцев назад

    Gaskia naji dadin tattaunawar nan da kukayi keda ahmed m.sadik.Inason duka wakokinsa.❤

  • @musashuaibu110
    @musashuaibu110 7 месяцев назад

    You're work is very Good My love HDZ G

  • @ummuaffantv6280
    @ummuaffantv6280 8 месяцев назад

    Allah sarki wallahi ina son waƙoƙin bawan Allahn nan ya iya waƙa ba ƙarya.❤

  • @MUSTAPHABALAMADRID
    @MUSTAPHABALAMADRID 8 месяцев назад

    Masha Allah hadiza Gabon NA Samu labarin cewa zakiyi aure Ina fatan Dai Zaki gayyaceni Domin ni masoyinki ne Mai bibiyar shirye shiryeki nagode
    magabar Bara kuwa maganar ki hakane mafiya mabarata Daga arewanci kasar suke wannan Abu Yana cimana tuwo a kwarya Domin Ina daga cikin mutanan day Ke adawa da masu Bara a titi Kuma Ina da Shiri akan haka in Dai NA Samu dama

  • @umarnazirdahiru8170
    @umarnazirdahiru8170 8 месяцев назад

    Slm anty Hadiza sannu da qoqari,Allah yayi jagora Ameen . Please tambaya ce dani.
    Miyasa har yanzu baki taba inviting din Nafisa Abdullahi ba??.dan Allah kiyi inviting din ta mana

  • @asmeehabeeb8196
    @asmeehabeeb8196 8 месяцев назад

    Please ya sunan wakar nan da yayi wadda yace yabon annabi yasa ta daukaka?

  • @ahmadaliumar159
    @ahmadaliumar159 8 месяцев назад

    Masha Allah malan Ahmad

  • @faisalbrowser4038
    @faisalbrowser4038 8 месяцев назад +2

    Sabada addinin mu ya koyar damu cewa mu kyautatawa marasa karfi 🎉❤

    • @SafiyaLawan-in2je
      @SafiyaLawan-in2je 8 месяцев назад +1

      Gaskiya wannan ba hujja bace kaje ka karanta hadith manzon Allah wanda ya hane mu da roko manzon Allah s.a.w yace duk mutumin da yayi roko ko an bashi ko ba,a bashiba sai an ciri naman fuskar sa ranar lahira za kaga mutum babu nama ajikin fuskar sa to mai roko ne

  • @ismailIbrahim-s4l
    @ismailIbrahim-s4l 8 месяцев назад

    Masha Allah 👍, saura Nafisa Abdullahi please 🤲🤲

  • @ashhabumuhammad1188
    @ashhabumuhammad1188 8 месяцев назад

    Allah kara basira naji dadi❤sosai

  • @AbdulGaye
    @AbdulGaye 8 месяцев назад +1

    Akwae Wanda sai sunyi shaye shaye suke tafiya bara akwae wani gurgu wallahi sholisho yake Sha sae ya langabe a dinga Jin tausanshi koke wallahi Idan baki sani ba xaki tausaya masa

  • @muhammadsalihu
    @muhammadsalihu 8 месяцев назад

    Wannan gaskiyane hajiya kullum abun yana ban mamaki
    Musamman anan abuja
    Mutuwan zuciya kadayi da lalaci agaskiya da ibada dama danasa ankama wayenda suke abuja don su suke kawomana talauci a arewa Allah yakawomana mafita❤❤❤❤❤❤

  • @arewalyricsstudio1298
    @arewalyricsstudio1298 8 месяцев назад

    Gaskiya wannan gwanin boyene awaka Allah yakara basira

  • @maloumbariki1621
    @maloumbariki1621 8 месяцев назад +1

    Macha allah

  • @AbdullahiIbrahimarhafke
    @AbdullahiIbrahimarhafke 8 месяцев назад

    Aslm, sister Hadiza a gsky anawa fahimta mutuwan zuciyane ace mutum da karfinsa zai iya yaje nema amma yazo yana bara, Allah yasa mudace.

  • @MistarShaff
    @MistarShaff 8 месяцев назад

    من فضلك يا خديجة ان تستضيفي رحمه سادو في برنامجك الرائع هذا ❤❤❤❤

  • @abubakarmuhammadnafiu4369
    @abubakarmuhammadnafiu4369 8 месяцев назад

    Masha Allah Allah ya kara taimakawa

  • @hh23hausatv91
    @hh23hausatv91 8 месяцев назад

    Sako xuwa ga Hadixa Gabon...Baki tabayin hirar da akayi aka gama ba'asamu abinda akeso ba kamar wannan hirar.da alama bakisan wannan mawakin ba kafin kiyi hira da shi.

  • @aishabashir4333
    @aishabashir4333 8 месяцев назад

    Oohh aunty hadiza wlhy I miss you so very much wayana ne ya samu masala ❤❤❤

    • @Ousman.mji.danbaba
      @Ousman.mji.danbaba 8 месяцев назад

      Bonsoir hadiza.Aliou.gabon je m'appelle Ousmane je te salue s'il te plaît pour

    • @aishabashir4333
      @aishabashir4333 8 месяцев назад +1

      @@Ousman.mji.danbaba please can you type in English because I'm not hearing French

  • @FatimaAbdulyakin
    @FatimaAbdulyakin 8 месяцев назад

    Hajiya Hadiza mungode sossai
    Muna so akawomana KING INDARA

  • @alhshuaib4138
    @alhshuaib4138 7 месяцев назад

    M.sadiq he struggles to make his ambitions in to reality wishing more success Ameen

  • @gghh5594
    @gghh5594 8 месяцев назад +1

    ❤❤❤❤❤❤

  • @Prince_AGM
    @Prince_AGM 8 месяцев назад

    I like this guy speech is very cool

  • @SslikaSlika
    @SslikaSlika 8 месяцев назад

    Hadiza sera

  • @Zamantakewadatarbiyyah
    @Zamantakewadatarbiyyah 8 месяцев назад

    Sadiq zazzabi inason dan Allah ki kawo muna shi Hadiza wlh shekaran jiya na tuno dashi ko yana raye plz and plz Adizatou😂

  • @rilwanahmad
    @rilwanahmad 8 месяцев назад +1

    Allah yabada lada

  • @OusmaneAbdou-p5z
    @OusmaneAbdou-p5z 8 месяцев назад

    Dan allah ki gayyato mana hamisu breke chi muke san gani ❤❤❤❤❤❤

  • @muhammadsalihu
    @muhammadsalihu 8 месяцев назад

    Allah qara daukaka da arziki mai albarka ❤❤❤❤❤

  • @moussagarba4541
    @moussagarba4541 8 месяцев назад

    Nomiss gee svp

  • @GanaoLachi
    @GanaoLachi 8 месяцев назад

    Bonjour madame hadiza s'il vous plait nous avons besion de l'histoire sultan Abdul razak

  • @YusufIsiyaAliyu
    @YusufIsiyaAliyu 3 месяца назад

    Wllh anty hadiza Nima abunnan yanaman ciwo
    Bana iya tsayawa Ina kallonsu suna abun agabana
    Allah dae ya bamu abunda zamu taemakawa iyayenmu

  • @oumarouissakasalamatou7178
    @oumarouissakasalamatou7178 8 месяцев назад +1

    👏👏👏

  • @BashirShuaibu-h6o
    @BashirShuaibu-h6o 8 месяцев назад +4

    Masha Allah watching from Giwa kaduna state

  • @hussainiusman7410
    @hussainiusman7410 8 месяцев назад

    Nidai banganin laifin kowa sai na gwamnati ai tasan abin da yaka mata tayi muna cikin mawuyacin hali komi yayi stada wasu iyayansu sun mutu ba mai kula dasu kinga bazasu bari yunwa ta kashe suba muna roko allah yasa shuwa gaban ninmu sugyara amen 😭

  • @Muhd_sakho_d
    @Muhd_sakho_d 8 месяцев назад +2

    Asslm Alaikum, BRK da warhaka, Hakika kinyi tambaya akan abinda yadade yana damuna😢 , bawai iya a Nigeria ba har a kasashen waje, kama daga Algeria,Dubaï,italia Kuma abin mamaki duk inda kagansu wlh zaka tarar hausawammune kawai ke wannan tabi'ar 😢😢😢

  • @Noor_mkabir
    @Noor_mkabir 8 месяцев назад

    Dan Allah ki kawo mana Nafisat Abadullahi da Rahama Sadau🙏🙏

  • @aminatouhanan1743
    @aminatouhanan1743 8 месяцев назад

    Slm aitina Masha Allah ❤❤❤❤

  • @AbubakarMohammed-os8xe
    @AbubakarMohammed-os8xe 8 месяцев назад

    Ke wlh gaskiyane mabaraci inkagani A koina kudu arewa ke wlh hadiza har kasarwoje inkinga mabaraci akwai hausawa sumfiyawa saboda ninagani Saudi kam sumfiyawama allhah yasamu dace ameen

  • @balaahmed451
    @balaahmed451 8 месяцев назад

    Pls invite Nafisah Abdullahi and Rahama Sadau.

  • @aichatoumahammedd9964
    @aichatoumahammedd9964 8 месяцев назад

    ❤❤🎉🎉

  • @habibuabdulkadir-un7ot
    @habibuabdulkadir-un7ot 8 месяцев назад

    HADIZA GABON ALLAH YAJIQAN HAMAIFIKI

  • @rayyanatupanda7703
    @rayyanatupanda7703 8 месяцев назад +1

    Slm hajiya hadiza akawomana nafisa abdullahi dan Allah ♥ 🙏

  • @Muhammadzabubakar
    @Muhammadzabubakar 8 месяцев назад

    Asslm hajjiya hadiya ❤ pls kikawomana nafisa abdullahi ko rahama sadau

  • @AbdoulAzizAlhajiAminou
    @AbdoulAzizAlhajiAminou 8 месяцев назад

    🎉❤❤❤

  • @umarfaruq184
    @umarfaruq184 8 месяцев назад +1

    Ikon Allah gashidai wakokinsa sunyi shura amma kuma shi ba asansa ba

    • @danfarutv4720
      @danfarutv4720 7 месяцев назад

      Baya fitowa ne, yanxu yadda ake tiktok cikin dan lokaci zaya iya shiga ko ina

  • @Mahama987
    @Mahama987 8 месяцев назад

    Dan allah Munason muga nafisa Abdoullay ❤

  • @zahraddeenyauibrahim1328
    @zahraddeenyauibrahim1328 8 месяцев назад +5

    gaskiyane maganarki Kuma such a people suna zubarwa da Hausawa mutunci and they're everywhere in Nigeria particularly in MARABA UNDER BRIDGE NASARAWA STATE, wallahi Hadiza there was a time da sai da nayi kuka ganin irin yadda ake embarrassing them with their young children. one accident happened wallahi mabaraciya ta Tara kudi more than seven hundred and ninety thousands naira 790,000 but she refused to go back to her home town unless she completed the money to 800,000 a fitowa wannan cikon kudi MOTA ta bigeta ta mutu yarinyar da ke mata jagora ita ta bayyana mana da lilin fitowansu cewa tayi-tayi su tafi gidaamma taqi wai sai tayi completing kudin. so gsky Bara is totally wrong.

  • @umarfaruq184
    @umarfaruq184 8 месяцев назад +1

    Please kiyi taking opportunity ki kawo mana nafisa abdullahi tunda ta dawo Nigeria kafin ta koma

  • @AbdoulfattahouMamaneYacouba
    @AbdoulfattahouMamaneYacouba 8 месяцев назад +2

    Dan allah a gabatarmana da yaya dan kwambo

  • @SunusiMusahuguma
    @SunusiMusahuguma 8 месяцев назад

    Batun Bara A Kasar hausa tarihine me Dogon zango Babu ish shen lochi?

  • @MOOHAMMADHARUNA
    @MOOHAMMADHARUNA 8 месяцев назад +1

    Gabon pls kigaiyato Mana abubakar sani dan hausa

  • @Blessupdesign
    @Blessupdesign 8 месяцев назад

    Inna jin dadin wannan shirri ,Allah ya Yi taimako

  • @BashirMohammedMustapha-b2z
    @BashirMohammedMustapha-b2z 8 месяцев назад

    Good morning 🌅

  • @umarumaru402
    @umarumaru402 8 месяцев назад

    Masha Allah Allah yakara basira yakamata akawamana na kalala😂😂

  • @lantanahabiblantanahabib6654
    @lantanahabiblantanahabib6654 8 месяцев назад +1

    Salam aunty Please akawo mana nafisa abdullahi ko jamila nagudu