Mijina ne ya bani kwarin gwiwar shiga fim din Fatake kuma har yanzu shi yake karfafamin gwiwa

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 21 окт 2024

Комментарии • 235

  • @yarimanamakkah1640
    @yarimanamakkah1640 Год назад +7

    Dan zatin Allah malamai sushiga lamarinna dominkuwa tana soyaya ganitsuwa wlh fatan alkhairi kakata amina Allah ysakudena keda mijinki

  • @Ebraheemkhaleel2479
    @Ebraheemkhaleel2479 11 месяцев назад +2

    Can't wait to see part 12 after labarina sai fatake best of best.
    And I like your simplicity wallahi.

  • @yusufmaiwakatv2702
    @yusufmaiwakatv2702 5 месяцев назад

    Allah yshiryemu Ameen

  • @Abbakarsulaiman8776
    @Abbakarsulaiman8776 11 месяцев назад +3

    Gaskiyar magana wlh akwai matsala Allah dai ya shiryeku

  • @BilyamineYounes-p9i
    @BilyamineYounes-p9i 8 месяцев назад +2

    Tofah saikirike masa amanasosai mijinnaki yayikokarifahsosai sabodaya boyekishinsa sosai masha Allah

  • @SanissiBBA-sx5gm
    @SanissiBBA-sx5gm Год назад +3

    Allah ya chiryeku wannan kamar wasa dawuta da fetirne kukeyi

  • @hadjiaaishayahyamossimaiga121
    @hadjiaaishayahyamossimaiga121 8 месяцев назад +1

    Masha Allah ❤❤❤❤❤🥰🥰 I love you my fafima

  • @hajiafatash115
    @hajiafatash115 11 месяцев назад +2

    Alhamdulilah I pray I will one day join the team Insha Allah ❤😊

  • @jikanballatvchannel7015
    @jikanballatvchannel7015 Год назад +4

    I like Hausa Ghana❤

  • @HaulatNasir-th5nq
    @HaulatNasir-th5nq 8 месяцев назад +1

    Wa iyazabulluh, musulmai amma da aiki irin na arna,tana matar aure,tana film, idan har mijinta bai tuba ba,ya hanata film,ya mutu cikin wannan hali, manzon ALLAH (S A W) yace dan wuta ne,da drctor,da artist din,da iyayenta,da ita kanta sun aikata babban kuskure,matar aure kazantar tayi yawa wllhi😭

    • @sunnatv2166
      @sunnatv2166 5 месяцев назад

      Kai Malam kaji tsoron Allah, a ina ka karanta wannan hadisin ??

  • @abdrahmaneibrahima5530
    @abdrahmaneibrahima5530 8 месяцев назад +1

    Gaskiya Mijin ki bay kewtabah da yabarki

  • @dahirubala9586
    @dahirubala9586 Год назад +6

    Amman Allah wadar wannan miji naki don ba musulmin qwarai bane inba sakaran miji ba wazaibari matarshi tayi mu Amala da wani namiji

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 11 месяцев назад

      Kuma ana haskawa duniya qiri qiri

    • @HaulatNasir-th5nq
      @HaulatNasir-th5nq 8 месяцев назад

      Kwarai ma kuwa,dan duk musulmin kirki bazai aikata haka ba,addayyus ne

  • @salimauwal6074
    @salimauwal6074 11 месяцев назад +1

    masha Allah ❤yayi yayi ❤mallama ❤fatima a shirrin fatake ❤a zahirince kuma ❤Amina umar ❤a'to da kyau ❤ inai'miki kyakyawan fatan alkairi arayuwa insha Allah ❤
    kuma inaso insanar dake cewa wlh shirrin fatake yana matukar burgeni sosai ❤kuma haryanzu ina kallashi
    yanzu hakama ina djiran épisode 12
    na gaba insha Allah ❤

  • @JohnAlanga-bt4cy
    @JohnAlanga-bt4cy 11 месяцев назад +2

    Your movie is very impressed, good woman.

  • @giftnarkisus8062
    @giftnarkisus8062 8 месяцев назад +1

    More blessings Fatima

  • @aishatsadiq
    @aishatsadiq 9 месяцев назад +6

    Subhanallah,mlm Amina kiji tsoron Allah,mijinki da dukkan danginki dana mujinki suji tsoron Allah,suma wadanda suka sakaki a film in nan suji tsoron Allah,Allah ya ganar damu baki daya,ya karemu da fadawa sharri irin na yahudawa da nasara,.Amin,Allah ya shirya.

    • @usmanshehu4018
      @usmanshehu4018 8 месяцев назад

      Wannan gaskiya ne wlh Tana yawo Babu hijabi Amma ko kadan baa tsawatar dracator Shima Bai kyauta ba😊

    • @nafsykenny
      @nafsykenny 8 месяцев назад

      Amin

    • @aboukhalil7625
      @aboukhalil7625 7 месяцев назад

      Mamana ta kaina Allah yatemaka se anyi hakuri Kuma da surutun mutane ki kwantar da hankalinki tinda mujinki ya amince magana ta kare

    • @abdoulhafizousani6279
      @abdoulhafizousani6279 3 месяца назад

      Dan shegiya

    • @abdoulhafizousani6279
      @abdoulhafizousani6279 3 месяца назад

      Dan shegiya

  • @TersooUdede
    @TersooUdede 4 месяца назад

    I love this movie

  • @AbbasTijjani17
    @AbbasTijjani17 10 месяцев назад +2

    Masha allah

  • @بهارييوسف
    @بهارييوسف 9 месяцев назад

    Allah Sarka fatima Allah yas maidacea

  • @hadizaSalusu
    @hadizaSalusu 8 месяцев назад +2

    Gaskiya mijinki baikyautaba

  • @HafsatUsmanMuhammad-u3p
    @HafsatUsmanMuhammad-u3p 11 месяцев назад +2

    Masha allah ♥️

  • @YusufDanmislmei
    @YusufDanmislmei 8 месяцев назад +1

    Wannan shi rinyanabirgimu❤

  • @FaouziyaIssaka
    @FaouziyaIssaka Год назад +5

    Haba my sister shine wani gurin kina fitowa ko kalabi babu bay daceba wallahi mace gidan mijinta shine rufin asirinta

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 Год назад

      Please awana fim tataba fitowa

    • @AlfredLuka-x1j
      @AlfredLuka-x1j Год назад

      Gaba daya musulman ghana basu saka mayafi, dankwale shine mayafin su, haka ghana suke

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 Год назад

      @@AlfredLuka-x1j kenan yar gana ce

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 Год назад

      Hakafa wani gande gande akan Titi, mu Nigeria ko budurwa ba zata fita hakaba bare me aure, komai qanqatar mayafi ta yafa sai de idan ba musulma ba, ko arna a Nigeria wasu suna sa mayafi musamnan na Arewa

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 Год назад +1

      @@sakinadeeni4713 Yan matan yanzudai kamar shigarta suke sufita mayafi awuya afito titi kuwa shedai ALLAH kyauta

  • @abusufianumubarak4988
    @abusufianumubarak4988 Год назад +1

    Fatima u like food ooh Ghana all the best

  • @AbubakarBawaIbrahimdkw
    @AbubakarBawaIbrahimdkw 6 месяцев назад

    Ameen thumma Ameen inaso naganki fateema❤❤

  • @AbdullahKhadeejah
    @AbdullahKhadeejah 11 месяцев назад +2

    Wai Wai Allah yashiyar damu.

  • @FaouziyaIssaka
    @FaouziyaIssaka Год назад +9

    Wallahi abun mamaki yake bani wallahi Allah ya sa mudace Allah ya sa mucika daimani hmmm duniya tazo karshe

  • @RabilunBaga
    @RabilunBaga 5 месяцев назад +1

    Wow Fatima ❤❤❤

  • @AbubakarBawaIbrahimdkw
    @AbubakarBawaIbrahimdkw 6 месяцев назад

    Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @nuhuhussain9551
    @nuhuhussain9551 8 месяцев назад +2

    allah dai yakyauta, ga yan kannywood wasu basuda imani tsaf zasu yaudareta suyita mata allura, kokuma kawalai su dunga hadata da yan siysa'

  • @samailaisah5641
    @samailaisah5641 10 месяцев назад +1

    Yes appreciation

  • @AbdoulayeAisha
    @AbdoulayeAisha 2 месяца назад

    Merci ok

  • @AminaAliyu-dr8dh
    @AminaAliyu-dr8dh 5 месяцев назад +1

    Wlh Nima Ina sanki kuma kina burgeni Kuma sunanmu daya dake shiyasa naji jini mu ya hadu Kuma wlh ina sanki sosai please kiyimin reply

  • @mataimato1236
    @mataimato1236 8 месяцев назад +1

    Inalabari miminikum hhhhhh yagayariya fatimakihadu❤❤❤

  • @AminaAliyu-dr8dh
    @AminaAliyu-dr8dh 5 месяцев назад +1

    Kuma Amma meyasa kika daina film din fatake

  • @abdulazizalhassan506
    @abdulazizalhassan506 9 месяцев назад +1

    Subhanallah

  • @Ibstudioguidaofficiel
    @Ibstudioguidaofficiel 11 месяцев назад +2

    ❤❤❤❤❤ mâcha amina allah chikara basira fatima tuki chiri

  • @AdauKwadage
    @AdauKwadage 8 месяцев назад +1

    Fatima kijizoran Allah kinda mijifa

  • @HafsatAbubakar-ph1mg
    @HafsatAbubakar-ph1mg 11 месяцев назад +4

    Toh fah wata masifa zata shigo ma aurata zasu fara film Allah y kyau ta

  • @mohammedanyass
    @mohammedanyass 10 месяцев назад +1

    Wallahi in son SADIQ SANI SADIQ Ni Dan Ghana ni Muji dadi kwarai da wanna film munku na Ghana Allah ya taimaka muku alfarma SAYIDUNA MOHAMMED RASUULULAHI SALLALLAHU ALLAIHI WASALLAM AMEEN YA RABBI YA ALLAH SADIQ MA'SALAM

    • @HaulatNasir-th5nq
      @HaulatNasir-th5nq 8 месяцев назад

      Inshaallah ALLAH bazai temakesu ba ,miye abin burgewa,matar aure

  • @usmantijjani2667
    @usmantijjani2667 Год назад +7

    Gaskiya bantaba ganin sakarai a duniya irin wannan mijin naki ba tab Allah wadaran wayewa

  • @realqueen1795
    @realqueen1795 9 месяцев назад

    I love this girl so much 😊

  • @aminaboukaribawa3409
    @aminaboukaribawa3409 11 месяцев назад +1

    Mashaa Allah

  • @Maryammuhd-j9n
    @Maryammuhd-j9n Год назад +8

    Lallai mudena raina maxan nigeria ko ba komi suna kare mutumcin mu 🤔🤔

  • @ZaHa-i4w
    @ZaHa-i4w 11 месяцев назад +1

    Macha allah chari datake yayi kaiwoi

  • @aishamuhammadaudiaudi3392
    @aishamuhammadaudiaudi3392 9 месяцев назад +3

    Inna lillahi😢da aure kina fim?Kuma ki fito a matar wani?san nn kinata yawo tsirara?ba mayafi?Gsky ni abun bai burgeniba kwatakwata😡Tur da wan nn miji naki wlh. Ina sanki a cikin shirin wlh,Amma Jin kinada aure kikayi wlh sai naji ba dadi.

    • @nagudutv
      @nagudutv 8 месяцев назад +1

      Abun dai kam sam bai yi dadi ba.

  • @maitalaAbubakar
    @maitalaAbubakar Год назад +3

    Amma wannan mijin naki baya kishinki Wani Kato yadinga kallon fuskan ki Allah sawake

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 Год назад +8

    Wa iyyazu Billah. Allah ya shirya Amin
    Daman sai ka zauna da mutane kala kala zaka gane yan’ Nigeria akwai kula da addini musamnan Arewa a Arewar ma Kano, wallahi ba yabon kanmu nake ba kuma koda ace larabawa ne, sai de kawai mu yiwa Allah godiya Alhamdu Lillah

  • @BashirIanuwa
    @BashirIanuwa 11 месяцев назад +1

    Masha Allah 👌👌👌❤️ ❤️❤️❤️

  • @YusufAlmajirinmalam
    @YusufAlmajirinmalam Год назад +1

    Yes of course

  • @HamzaKadija-zz7wu
    @HamzaKadija-zz7wu Год назад +2

    Wow so nice

  • @WarakaMediaConceptsDevelopment
    @WarakaMediaConceptsDevelopment 9 месяцев назад +2

    Toh

  • @ummulkhairibalarabe8198
    @ummulkhairibalarabe8198 Год назад +4

    Allah mai iko

  • @nagudutv
    @nagudutv 8 месяцев назад

    Allah Ya sawwake.

  • @AdauKwadage
    @AdauKwadage 8 месяцев назад +1

  • @ZikogymGym
    @ZikogymGym Год назад +1

    Masha Allah allah yakara basira❤❤

  • @yusufmusa5125
    @yusufmusa5125 Год назад +3

    Lallai yakai dakiki tunda baya kishinki

  • @MaryamSurajo-s4v
    @MaryamSurajo-s4v 11 месяцев назад +1

    Subhanallah 😢

  • @mataimato1236
    @mataimato1236 8 месяцев назад +2

    Gaskiyane inayikifatima ❤❤❤

  • @IbrahimIbrahimdanauta
    @IbrahimIbrahimdanauta 5 месяцев назад +1

    ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @MurtalaAbubakar-d2b
    @MurtalaAbubakar-d2b Год назад +3

    Nidai banga abin bugewaba kasaki matarka kamar tinkiya

  • @Maryammuhd-j9n
    @Maryammuhd-j9n Год назад +3

    Allah kabani mijin da xe xamtomin makullin shiga aljannah 😢 wannan lalaci har ina

  • @ssouana4385
    @ssouana4385 Год назад +2

    Gaskiya mijinki wawane

  • @abdoul3903
    @abdoul3903 9 месяцев назад +1

    Allah ya kwta ama abun yayi muni sosay

  • @ummuabdullaah7823
    @ummuabdullaah7823 Год назад +5

    Laaa yadkulil jannata dayyusun walaa yajid rihuhaaa...
    Mara kishin matar shi ba zai shiga aljanna ba kuma ba zai ji ƙamshin ta ba

  • @HashimuMohammed-t5z
    @HashimuMohammed-t5z 9 месяцев назад +1

    Wai dama kina da aure gaskiya bai daceba wlhy yan film kuji tsoron allah

    • @mariamIbrahim-z5h
      @mariamIbrahim-z5h 8 месяцев назад

      What yr fucking business if she is a married woman buh still act... ones fracking tradition doesn't affect the other.... don't forget she is not from yr fucking country 😠😠😡😡

  • @maryamabubakar-uf1bg
    @maryamabubakar-uf1bg Год назад +2

    Masha Allah Amina Allah yakaradaukaka

  • @mubarakaisahofficial
    @mubarakaisahofficial Год назад +3

    Most of the time in dare yayi shi yake kula da yara, inkuma na gama yazo ya dauke ni.... Hmmmm Allah daya gari bam bam

  • @hajiyanojomusa4752
    @hajiyanojomusa4752 9 месяцев назад

    Allah me iko

  • @MuhammadNur-k9m
    @MuhammadNur-k9m 3 месяца назад

    Good

  • @abdulrahmanumar6047
    @abdulrahmanumar6047 Год назад +1

    Kashful aleel

  • @HauwaMohammed-q6u
    @HauwaMohammed-q6u Год назад +1

    Ikon allah sai kallo

  • @AuwalAbdallah-xr1qg
    @AuwalAbdallah-xr1qg 4 месяца назад

    tabbas Fatima yar Ghana tafi dacewa da wannan film na fatake.

  • @Al-ihsanbread
    @Al-ihsanbread Год назад +3

    WOW good Fatima ,

  • @fauziyahmad541
    @fauziyahmad541 11 месяцев назад +2

    Wallhi wanan mutanan basusan Meye Aure ba har Aure yayi wanan lalacewar charrrr

  • @syoussoufneDanbaba
    @syoussoufneDanbaba 8 месяцев назад

    Wawww jarimata

  • @النذيرالشرطة
    @النذيرالشرطة 5 месяцев назад

    ونن. ابويايى🌷🌹

  • @ibrahimyau9504
    @ibrahimyau9504 11 месяцев назад +1

    Tab indaranka kasha kallo matar Aure da film suba hanallah allah yashirya mana zuri a Baki daya

  • @KhadijaBadamasi-p8s
    @KhadijaBadamasi-p8s 8 месяцев назад +1

    Baikamata ba gsky,kina matar aure kina fim ,allah ya shiryeku😢

    • @GgGg-wx1xv
      @GgGg-wx1xv 8 месяцев назад

      Gaskiyane wallahi nayi mamaki sosai Allah ya hada ya shirya

  • @bakardamisa9186
    @bakardamisa9186 Год назад +2

    Allah wandan shi

  • @MD_ALEEYU
    @MD_ALEEYU 11 месяцев назад +3

    Team Fatima say hi🥸

  • @maimunahassanmuhd5286
    @maimunahassanmuhd5286 Год назад +2

    Madallah da mazan Nigeria musulmai wlh Muna kamanta addini. Wannan wani irin jahilci ne. Sam bai kishin ki har kina iya fada mtssw. Rayuwar Ghana sam vatai ba wlh

  • @bappaabdutv9992
    @bappaabdutv9992 7 месяцев назад +1

    Menene asalin sunanki

  • @farisesalman3988
    @farisesalman3988 9 месяцев назад

    She is a shy type.

  • @MaryamIsahmusa-r9h
    @MaryamIsahmusa-r9h 2 месяца назад

    ❤❤❤😢😢

  • @SadiqAlibaba-ci4xn
    @SadiqAlibaba-ci4xn Год назад +1

    Wow mamana I like you

  • @ukashagambo3287
    @ukashagambo3287 8 месяцев назад +1

    Gaskiya nagiriya ba gana baci matan mu danasu zuciyar su ba iridayabaci

  • @BashirsulaimanBash
    @BashirsulaimanBash Год назад +1

    Ikon Allah hajiya Fatima

  • @SHAMSUDDEENSALISUMODOJI97
    @SHAMSUDDEENSALISUMODOJI97 8 месяцев назад

    😮😮🎉🎉❤❤

  • @balaaliedo243
    @balaaliedo243 6 месяцев назад

    wow 😲 ashe matar aure ne ita, ama mijin ki baya kishi Akai ki wlh, gaskiya ki burge ni a film fatake sosai.

  • @MubarakIbrahimMubarak-je8il
    @MubarakIbrahimMubarak-je8il 11 месяцев назад +1

    Fatima ❤❤❤❤❤❤❤

  • @abbabukarzanna4662
    @abbabukarzanna4662 Год назад +1

    Dayyus kenan

  • @muhmadunass6467
    @muhmadunass6467 Год назад +1

    Oyoyyo Fatima 🎉🎉🎉🎉

  • @usmankurawi2749
    @usmankurawi2749 10 дней назад

    🎉

  • @shamanshahid9519
    @shamanshahid9519 Год назад +4

    Wlh ko tattama banayi wannan mijin naki daiyyus ne wlh kuma baya sanki baya kaunarki ko kakadan gsky 😂

    • @nagudutv
      @nagudutv 8 месяцев назад

      Da alama kam dai.

  • @nasiryakasaishuaibu6063
    @nasiryakasaishuaibu6063 Год назад +3

    Wallahi kar ya yarda ya mutu (zai sha duka) billahillazi

    • @ZainabSalisNaseer6414
      @ZainabSalisNaseer6414 Год назад

      😂😂😂🤣

    • @mubarak7219
      @mubarak7219 Год назад +1

      😂😂😂dama ya halatta matar aure tayi film ne

    • @UmmyElsadeeq
      @UmmyElsadeeq Год назад

      Kila a maxahabar Ghana ba😂😂😂

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 Год назад

      To de fada masa, dayyus din yayi yawa. Allah ya shirya Amin

    • @tutararewa4334
      @tutararewa4334 11 месяцев назад

      😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @jikanballatvchannel7015
    @jikanballatvchannel7015 Год назад +2

    Zuwa gaba sai ta saki wawan mijinta

    • @nagudutv
      @nagudutv 8 месяцев назад

      Akwai yiyuwar haka kam.

  • @mudasiruibrahim9893
    @mudasiruibrahim9893 Год назад +1

    Fatima ❤❤❤

  • @KhadijaIbrahimSalmamza
    @KhadijaIbrahimSalmamza 9 месяцев назад

    Wane irin rayiwane wannan allah bamu miji nagari matar aure a firm a llah ya shiryemu baki daya Amma wannan mijin ba sonki yake ba

  • @abdullahimuhammad5823
    @abdullahimuhammad5823 Год назад +7

    Mijin naki baida kishi ya baki kwarin guiwa kiyi firm da mazaje ki zama matar wani ko yar budurwar wani kina masa abinda kike masa na biyayya koma fiye
    Gaskiya kin auri marar kishi

    • @AlfredLuka-x1j
      @AlfredLuka-x1j Год назад +1

      Wasan kwaikwayo ne ai,

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp Год назад

      Sannan tace maka a kabilarta ba komai bane

    • @bacanseabdul5500
      @bacanseabdul5500 Год назад +2

      @@ZulaihatFaisal-ge2zp
      A Addininta fa?

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp Год назад +2

      To addini kowa da irin fahimtarsa akaifa,bari nabaka misali,Turkey,kaga su basusan mayafi ko hijabi ba,dankwali suke daurawa kadai,kalli matasansu ma kwata kwata basa yawo da dankwalin dukka,amma su atasu fahimtar sunce Allah baice dole sai sun saka hijabi ba,hasalima tsaurin addini awajensu wai injisu yana haifarda ta addanci,kaga tasu fahimtar kenan,kuma babu yadda zakayi kacemusu ba musulmai bane
      Kalli england kwanaki ko london ce na manta wanda sukace sunma fahimci mace zata iya limanci,kuma har yanzu akasar akwai masallatanda mata ke limanci,suma wai haka suka fahimta😅😅😅abun dariya
      toh shi addini kowa data fuskar da yake fahimtarsa,wanima a upside down ya fahimceshi amma dai shi anasa ganin akan daidai yake
      so bama ita kadai ba,akasarin yan kasar ghana ayadda suka fahimci addini wannan ba komai bane tunda ba wani mugun aiki take aikatawa ba

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp Год назад

      And karka manta,duk da dai ni anawa ganinma mutanr sunwa hadisin wata fahimtar daban,Suna cewa Allah da zuciya yake aiki baya duban aiki ko siffa
      Toh atare da mutane basu fahimci hadisin ba,atawa ganin kenan
      Don Allah yana duba da zuciya kadai baice kafito tsirara ko kayi iya shege kace wai a zuciyarka ba haka bane,hasali ni anawa ganinma ai siffa tana daga cikin alamomin da ake gane nagarta da tsarkin xuciya
      To amma ya muka iyawa wanda ya fahimci nasa fahimtar??haka zamu barshi kai muyi fatan Allah sa mudace