Wa iyazabulluh, musulmai amma da aiki irin na arna,tana matar aure,tana film, idan har mijinta bai tuba ba,ya hanata film,ya mutu cikin wannan hali, manzon ALLAH (S A W) yace dan wuta ne,da drctor,da artist din,da iyayenta,da ita kanta sun aikata babban kuskure,matar aure kazantar tayi yawa wllhi😭
Subhanallah,mlm Amina kiji tsoron Allah,mijinki da dukkan danginki dana mujinki suji tsoron Allah,suma wadanda suka sakaki a film in nan suji tsoron Allah,Allah ya ganar damu baki daya,ya karemu da fadawa sharri irin na yahudawa da nasara,.Amin,Allah ya shirya.
Hakafa wani gande gande akan Titi, mu Nigeria ko budurwa ba zata fita hakaba bare me aure, komai qanqatar mayafi ta yafa sai de idan ba musulma ba, ko arna a Nigeria wasu suna sa mayafi musamnan na Arewa
Wallahi in son SADIQ SANI SADIQ Ni Dan Ghana ni Muji dadi kwarai da wanna film munku na Ghana Allah ya taimaka muku alfarma SAYIDUNA MOHAMMED RASUULULAHI SALLALLAHU ALLAIHI WASALLAM AMEEN YA RABBI YA ALLAH SADIQ MA'SALAM
Inna lillahi😢da aure kina fim?Kuma ki fito a matar wani?san nn kinata yawo tsirara?ba mayafi?Gsky ni abun bai burgeniba kwatakwata😡Tur da wan nn miji naki wlh. Ina sanki a cikin shirin wlh,Amma Jin kinada aure kikayi wlh sai naji ba dadi.
Wa iyyazu Billah. Allah ya shirya Amin Daman sai ka zauna da mutane kala kala zaka gane yan’ Nigeria akwai kula da addini musamnan Arewa a Arewar ma Kano, wallahi ba yabon kanmu nake ba kuma koda ace larabawa ne, sai de kawai mu yiwa Allah godiya Alhamdu Lillah
What yr fucking business if she is a married woman buh still act... ones fracking tradition doesn't affect the other.... don't forget she is not from yr fucking country 😠😠😡😡
Madallah da mazan Nigeria musulmai wlh Muna kamanta addini. Wannan wani irin jahilci ne. Sam bai kishin ki har kina iya fada mtssw. Rayuwar Ghana sam vatai ba wlh
Mijin naki baida kishi ya baki kwarin guiwa kiyi firm da mazaje ki zama matar wani ko yar budurwar wani kina masa abinda kike masa na biyayya koma fiye Gaskiya kin auri marar kishi
To addini kowa da irin fahimtarsa akaifa,bari nabaka misali,Turkey,kaga su basusan mayafi ko hijabi ba,dankwali suke daurawa kadai,kalli matasansu ma kwata kwata basa yawo da dankwalin dukka,amma su atasu fahimtar sunce Allah baice dole sai sun saka hijabi ba,hasalima tsaurin addini awajensu wai injisu yana haifarda ta addanci,kaga tasu fahimtar kenan,kuma babu yadda zakayi kacemusu ba musulmai bane Kalli england kwanaki ko london ce na manta wanda sukace sunma fahimci mace zata iya limanci,kuma har yanzu akasar akwai masallatanda mata ke limanci,suma wai haka suka fahimta😅😅😅abun dariya toh shi addini kowa data fuskar da yake fahimtarsa,wanima a upside down ya fahimceshi amma dai shi anasa ganin akan daidai yake so bama ita kadai ba,akasarin yan kasar ghana ayadda suka fahimci addini wannan ba komai bane tunda ba wani mugun aiki take aikatawa ba
And karka manta,duk da dai ni anawa ganinma mutanr sunwa hadisin wata fahimtar daban,Suna cewa Allah da zuciya yake aiki baya duban aiki ko siffa Toh atare da mutane basu fahimci hadisin ba,atawa ganin kenan Don Allah yana duba da zuciya kadai baice kafito tsirara ko kayi iya shege kace wai a zuciyarka ba haka bane,hasali ni anawa ganinma ai siffa tana daga cikin alamomin da ake gane nagarta da tsarkin xuciya To amma ya muka iyawa wanda ya fahimci nasa fahimtar??haka zamu barshi kai muyi fatan Allah sa mudace
Dan zatin Allah malamai sushiga lamarinna dominkuwa tana soyaya ganitsuwa wlh fatan alkhairi kakata amina Allah ysakudena keda mijinki
Can't wait to see part 12 after labarina sai fatake best of best.
And I like your simplicity wallahi.
Allah yshiryemu Ameen
Gaskiyar magana wlh akwai matsala Allah dai ya shiryeku
Tofah saikirike masa amanasosai mijinnaki yayikokarifahsosai sabodaya boyekishinsa sosai masha Allah
Allah ya chiryeku wannan kamar wasa dawuta da fetirne kukeyi
Masha Allah ❤❤❤❤❤🥰🥰 I love you my fafima
Alhamdulilah I pray I will one day join the team Insha Allah ❤😊
I like Hausa Ghana❤
Wa iyazabulluh, musulmai amma da aiki irin na arna,tana matar aure,tana film, idan har mijinta bai tuba ba,ya hanata film,ya mutu cikin wannan hali, manzon ALLAH (S A W) yace dan wuta ne,da drctor,da artist din,da iyayenta,da ita kanta sun aikata babban kuskure,matar aure kazantar tayi yawa wllhi😭
Kai Malam kaji tsoron Allah, a ina ka karanta wannan hadisin ??
Gaskiya Mijin ki bay kewtabah da yabarki
Amman Allah wadar wannan miji naki don ba musulmin qwarai bane inba sakaran miji ba wazaibari matarshi tayi mu Amala da wani namiji
Kuma ana haskawa duniya qiri qiri
Kwarai ma kuwa,dan duk musulmin kirki bazai aikata haka ba,addayyus ne
masha Allah ❤yayi yayi ❤mallama ❤fatima a shirrin fatake ❤a zahirince kuma ❤Amina umar ❤a'to da kyau ❤ inai'miki kyakyawan fatan alkairi arayuwa insha Allah ❤
kuma inaso insanar dake cewa wlh shirrin fatake yana matukar burgeni sosai ❤kuma haryanzu ina kallashi
yanzu hakama ina djiran épisode 12
na gaba insha Allah ❤
Your movie is very impressed, good woman.
More blessings Fatima
Subhanallah,mlm Amina kiji tsoron Allah,mijinki da dukkan danginki dana mujinki suji tsoron Allah,suma wadanda suka sakaki a film in nan suji tsoron Allah,Allah ya ganar damu baki daya,ya karemu da fadawa sharri irin na yahudawa da nasara,.Amin,Allah ya shirya.
Wannan gaskiya ne wlh Tana yawo Babu hijabi Amma ko kadan baa tsawatar dracator Shima Bai kyauta ba😊
Amin
Mamana ta kaina Allah yatemaka se anyi hakuri Kuma da surutun mutane ki kwantar da hankalinki tinda mujinki ya amince magana ta kare
Dan shegiya
Dan shegiya
I love this movie
Masha allah
Allah Sarka fatima Allah yas maidacea
Gaskiya mijinki baikyautaba
Masha allah ♥️
Wannan shi rinyanabirgimu❤
Haba my sister shine wani gurin kina fitowa ko kalabi babu bay daceba wallahi mace gidan mijinta shine rufin asirinta
Please awana fim tataba fitowa
Gaba daya musulman ghana basu saka mayafi, dankwale shine mayafin su, haka ghana suke
@@AlfredLuka-x1j kenan yar gana ce
Hakafa wani gande gande akan Titi, mu Nigeria ko budurwa ba zata fita hakaba bare me aure, komai qanqatar mayafi ta yafa sai de idan ba musulma ba, ko arna a Nigeria wasu suna sa mayafi musamnan na Arewa
@@sakinadeeni4713 Yan matan yanzudai kamar shigarta suke sufita mayafi awuya afito titi kuwa shedai ALLAH kyauta
Fatima u like food ooh Ghana all the best
Ameen thumma Ameen inaso naganki fateema❤❤
Wai Wai Allah yashiyar damu.
Wallahi abun mamaki yake bani wallahi Allah ya sa mudace Allah ya sa mucika daimani hmmm duniya tazo karshe
Wow Fatima ❤❤❤
Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤
allah dai yakyauta, ga yan kannywood wasu basuda imani tsaf zasu yaudareta suyita mata allura, kokuma kawalai su dunga hadata da yan siysa'
Yes appreciation
Merci ok
Wlh Nima Ina sanki kuma kina burgeni Kuma sunanmu daya dake shiyasa naji jini mu ya hadu Kuma wlh ina sanki sosai please kiyimin reply
Inalabari miminikum hhhhhh yagayariya fatimakihadu❤❤❤
Kuma Amma meyasa kika daina film din fatake
Subhanallah
❤❤❤❤❤ mâcha amina allah chikara basira fatima tuki chiri
Fatake ❤❤❤❤❤❤
Fatima kijizoran Allah kinda mijifa
Toh fah wata masifa zata shigo ma aurata zasu fara film Allah y kyau ta
Wallahi in son SADIQ SANI SADIQ Ni Dan Ghana ni Muji dadi kwarai da wanna film munku na Ghana Allah ya taimaka muku alfarma SAYIDUNA MOHAMMED RASUULULAHI SALLALLAHU ALLAIHI WASALLAM AMEEN YA RABBI YA ALLAH SADIQ MA'SALAM
Inshaallah ALLAH bazai temakesu ba ,miye abin burgewa,matar aure
Gaskiya bantaba ganin sakarai a duniya irin wannan mijin naki ba tab Allah wadaran wayewa
gskya kam dai
😂😂😂
Ku, kukasan wana 😏😏😏tunda bachin Amana shi tayi ba
I love this girl so much 😊
Mashaa Allah
Lallai mudena raina maxan nigeria ko ba komi suna kare mutumcin mu 🤔🤔
Yes
😂😂😂
Macha allah chari datake yayi kaiwoi
Inna lillahi😢da aure kina fim?Kuma ki fito a matar wani?san nn kinata yawo tsirara?ba mayafi?Gsky ni abun bai burgeniba kwatakwata😡Tur da wan nn miji naki wlh. Ina sanki a cikin shirin wlh,Amma Jin kinada aure kikayi wlh sai naji ba dadi.
Abun dai kam sam bai yi dadi ba.
Amma wannan mijin naki baya kishinki Wani Kato yadinga kallon fuskan ki Allah sawake
Wa iyyazu Billah. Allah ya shirya Amin
Daman sai ka zauna da mutane kala kala zaka gane yan’ Nigeria akwai kula da addini musamnan Arewa a Arewar ma Kano, wallahi ba yabon kanmu nake ba kuma koda ace larabawa ne, sai de kawai mu yiwa Allah godiya Alhamdu Lillah
Wlh kuwa da badaga bakin ta bane wlh bazan yaddaba
Wllh kuwa haka ne
Gaskiya wasu larabawan sun fimu zamuzo nabiyu sukumana farko Alhamdulillah
@@yarimanamakkah1640 basu fi ba fa
@@sadiyaaminu4366 kamarya
Masha Allah 👌👌👌❤️ ❤️❤️❤️
Yes of course
Wow so nice
Toh
Allah mai iko
Allah Ya sawwake.
❤
Masha Allah allah yakara basira❤❤
Lallai yakai dakiki tunda baya kishinki
Subhanallah 😢
Gaskiyane inayikifatima ❤❤❤
❤❤❤❤❤❤❤❤
Nidai banga abin bugewaba kasaki matarka kamar tinkiya
Allah kabani mijin da xe xamtomin makullin shiga aljannah 😢 wannan lalaci har ina
Yar uwa wlh gaskiyanki ne Allah yasa muyi kekkawan qarce
Wannan ai ya lalata mata rayuwa ne
Gaskiya Sai haƙurin Allah kasamugama lfy
Allahumma amen sister
Gaskiya mijinki wawane
Allah ya kwta ama abun yayi muni sosay
Laaa yadkulil jannata dayyusun walaa yajid rihuhaaa...
Mara kishin matar shi ba zai shiga aljanna ba kuma ba zai ji ƙamshin ta ba
Kudey gayamusu
Allah Ya sawwake.
Wai dama kina da aure gaskiya bai daceba wlhy yan film kuji tsoron allah
What yr fucking business if she is a married woman buh still act... ones fracking tradition doesn't affect the other.... don't forget she is not from yr fucking country 😠😠😡😡
Masha Allah Amina Allah yakaradaukaka
Most of the time in dare yayi shi yake kula da yara, inkuma na gama yazo ya dauke ni.... Hmmmm Allah daya gari bam bam
Allah me iko
Good
Kashful aleel
Ikon allah sai kallo
tabbas Fatima yar Ghana tafi dacewa da wannan film na fatake.
WOW good Fatima ,
Wallhi wanan mutanan basusan Meye Aure ba har Aure yayi wanan lalacewar charrrr
Wawww jarimata
ونن. ابويايى🌷🌹
Tab indaranka kasha kallo matar Aure da film suba hanallah allah yashirya mana zuri a Baki daya
Baikamata ba gsky,kina matar aure kina fim ,allah ya shiryeku😢
Gaskiyane wallahi nayi mamaki sosai Allah ya hada ya shirya
Allah wandan shi
Team Fatima say hi🥸
Madallah da mazan Nigeria musulmai wlh Muna kamanta addini. Wannan wani irin jahilci ne. Sam bai kishin ki har kina iya fada mtssw. Rayuwar Ghana sam vatai ba wlh
Menene asalin sunanki
She is a shy type.
❤❤❤😢😢
Wow mamana I like you
Gaskiya nagiriya ba gana baci matan mu danasu zuciyar su ba iridayabaci
Ikon Allah hajiya Fatima
😮😮🎉🎉❤❤
wow 😲 ashe matar aure ne ita, ama mijin ki baya kishi Akai ki wlh, gaskiya ki burge ni a film fatake sosai.
Fatima ❤❤❤❤❤❤❤
Dayyus kenan
Oyoyyo Fatima 🎉🎉🎉🎉
🎉
Wlh ko tattama banayi wannan mijin naki daiyyus ne wlh kuma baya sanki baya kaunarki ko kakadan gsky 😂
Da alama kam dai.
Wallahi kar ya yarda ya mutu (zai sha duka) billahillazi
😂😂😂🤣
😂😂😂dama ya halatta matar aure tayi film ne
Kila a maxahabar Ghana ba😂😂😂
To de fada masa, dayyus din yayi yawa. Allah ya shirya Amin
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Zuwa gaba sai ta saki wawan mijinta
Akwai yiyuwar haka kam.
Fatima ❤❤❤
Wane irin rayiwane wannan allah bamu miji nagari matar aure a firm a llah ya shiryemu baki daya Amma wannan mijin ba sonki yake ba
Mijin naki baida kishi ya baki kwarin guiwa kiyi firm da mazaje ki zama matar wani ko yar budurwar wani kina masa abinda kike masa na biyayya koma fiye
Gaskiya kin auri marar kishi
Wasan kwaikwayo ne ai,
Sannan tace maka a kabilarta ba komai bane
@@ZulaihatFaisal-ge2zp
A Addininta fa?
To addini kowa da irin fahimtarsa akaifa,bari nabaka misali,Turkey,kaga su basusan mayafi ko hijabi ba,dankwali suke daurawa kadai,kalli matasansu ma kwata kwata basa yawo da dankwalin dukka,amma su atasu fahimtar sunce Allah baice dole sai sun saka hijabi ba,hasalima tsaurin addini awajensu wai injisu yana haifarda ta addanci,kaga tasu fahimtar kenan,kuma babu yadda zakayi kacemusu ba musulmai bane
Kalli england kwanaki ko london ce na manta wanda sukace sunma fahimci mace zata iya limanci,kuma har yanzu akasar akwai masallatanda mata ke limanci,suma wai haka suka fahimta😅😅😅abun dariya
toh shi addini kowa data fuskar da yake fahimtarsa,wanima a upside down ya fahimceshi amma dai shi anasa ganin akan daidai yake
so bama ita kadai ba,akasarin yan kasar ghana ayadda suka fahimci addini wannan ba komai bane tunda ba wani mugun aiki take aikatawa ba
And karka manta,duk da dai ni anawa ganinma mutanr sunwa hadisin wata fahimtar daban,Suna cewa Allah da zuciya yake aiki baya duban aiki ko siffa
Toh atare da mutane basu fahimci hadisin ba,atawa ganin kenan
Don Allah yana duba da zuciya kadai baice kafito tsirara ko kayi iya shege kace wai a zuciyarka ba haka bane,hasali ni anawa ganinma ai siffa tana daga cikin alamomin da ake gane nagarta da tsarkin xuciya
To amma ya muka iyawa wanda ya fahimci nasa fahimtar??haka zamu barshi kai muyi fatan Allah sa mudace