Subahanallah wato Allah yasan halin al'ummarmu shi isa bai bari munyi zamani da Annabawaba babu tabi ai babu tabi'ud tabi'ina kai manya manyan malamai ma na gaskiya Allah daukesu yake sai yan kadan Allah yabar mana saboda mugun hali irin namu wa'iyazubillah Allah kabamu dacewa Allah karka kamamu dalaifukan wawayen cikinmu.
Subahanallah Allah yayi gaskiya dayike Allah masanine akankomai da kowa shiyasa bebar annabawansa sizamani taredamuba wannan zamani sai addu a ya Allah ka qara samu akandaidai Ameen🤲 ya ziljalalu wal ikiramh ☝🇸🇦🇳🇬
Haqqun karshen duniya ta zo duk wanda yake neman rahama sai ya shirya neman ta, hazbinallahu wa niimal wakil, lailahaillallah, Allahumma ajirni fi musibati wa khalifli khaira minha
Ya Allah ka sakawa malaman Da Alkhairin dniya da lhira Ya sada su manzon mu SAW Gsky abin baiyi ba,kuyi addu a Tsakanin ku da Allah mana Ya baku irin su,ba kuyi waka Kuma kuyi rokon a social media ba Allah ka shirya mana zamanin Nan
Kuma ni gani nayi yabama muku sukayi ba kushe ku sukayi ba Dan haha kuyi hakuri tinda abin yabata muku ranku malaman mu Allah yabaku hakuri kunji KO 🙏🙏
Hhh allah ya barmana malam ubangiji ya qara lpy da budi da wadata.amma gaskiya mu xawarawa bumuji dadin abun sa kafada ba.😪😪😪wato malam ma yana gudun baxawara inaga sauran mutane😭😭
Kuma dai bai kamata kuyita yada abinba .wulahi malan ku iyayenmu né munji ciyon haka wulahi munyi Allah ya isa wanan cin mutuncin adini né wulahi .hada bawan Allah nan lacizo da furfurasa Ahmed tijani sousouf.. wanan masiba da mi tayi kama😭😭😭😭
Subahanallah wato Allah yasan halin al'ummarmu shi isa bai bari munyi zamani da Annabawaba babu tabi ai babu tabi'ud tabi'ina kai manya manyan malamai ma na gaskiya Allah daukesu yake sai yan kadan Allah yabar mana saboda mugun hali irin namu wa'iyazubillah Allah kabamu dacewa Allah karka kamamu dalaifukan wawayen cikinmu.
Subahanallah Allah yayi gaskiya dayike Allah masanine akankomai da kowa shiyasa bebar annabawansa sizamani taredamuba wannan zamani sai addu a ya Allah ka qara samu akandaidai Ameen🤲 ya ziljalalu wal ikiramh ☝🇸🇦🇳🇬
Allah ubangiji kakawomana karshen wa ennan abubuwa
Gaskiya wannan baidaceba wlh
Allah daga sunnah
Kaicho!!!,Daman Qarshen Nuna wayewa Hauka.Allah ya qara Ganar damu Gaskiya.
Allah ubangiji ya shiryesu
Allah ya shiryar damu, a wannan rayuwa...
😭😭
Allahu akbar rayuwa kenan Allah yasa mudace
Allah yakyauta ya shirya alumarmusulmai
Gaskiya baidace ba wlh 🇸🇦🇸🇦
Wannan gaskiya wlh mu yan nigeria mumuke jawa kanmu masifa allah kyauta
Allah Sarki, Malamai kuyi hkr, cewa suke a cikin waqar su wai ga irin mutumin da suke so.
Gaskiyane.baikamataba.haka
Gaskiya wannan kan bata dace dakai ba malam 😂😂😂allah dai ya shirya su yasa su gane gaskiya 🙏🙏🙏
Daman ai na fada cewa Dr Gadon Kaya sai ya yi musu Raddi akai kwanaki. Gashi ko bai kunyata ni ba. Wai da bazawara aka hada shi....🤦🏻♀️😂😂😂😂😂😂
Hhh
😂😂😂😂
😂😂
Hhhhhhh kayi gaskiya
Allah Ubangiji y qara maka lfy Allah y jiqan mahaifa
Allh yasiya
Allah ya shiryesu kuma su gane gaskiya su tsaya a matsayinsu.
A zaune suke Malam kaima ce nidai sun burgeni 💕💕💕❤❤❤
Allah yasa mudaci.
Ikon Allah
؛ رَبَّنَا لَا تُزِغْ قُلُوبَنَا بَعْدَ إِذْ هَدَيْتَنَا وَهَبْ لَنَا مِن لَّدُنكَ رَحْمَةً ۚ إِنَّكَ أَنتَ الْوَهَّابُ
Malan allah kara lafiya 'ina kaida baba Ahmed tijjini bauci da sauran malaman Dounia na sunna'annabi Mohamadur rasulillah's'a'w'
Haqqun karshen duniya ta zo duk wanda yake neman rahama sai ya shirya neman ta, hazbinallahu wa niimal wakil, lailahaillallah, Allahumma ajirni fi musibati wa khalifli khaira minha
Allah yshirya
Masha Allah Allah sarki malam 🤣🤣🤣🤣🤣
Malam baiji dadiba
Subahanallahi
Dama lalacewar ta kai har haka
Toh Allah ya tabbatar da imanin mu
Ameen summa Ameen
Haukar zamani kullum Kara yawa take , in Kun nutsu agurin Allah zaku Nemi mazaje nagari ba'a mediaba, Allah y shiryemu🤲🏻.
Ya Allah ka sakawa malaman
Da Alkhairin dniya da lhira
Ya sada su manzon mu SAW
Gsky abin baiyi ba,kuyi addu a
Tsakanin ku da Allah mana
Ya baku irin su,ba kuyi waka
Kuma kuyi rokon a social media ba
Allah ka shirya mana zamanin
Nan
Dan allah minene sunan wannan waka
انالله وانااليه راجعون alla ya kauta
Allah yayafeimana
Allah ya shiryar da al umman musulmi
Gaskia abun Bai kyautuba Sam, Allah ya kiyaye
Karshen duniya ne yazo kawai, Allah ya sa mu dace
Inna lillahi wainna ilayhir rajiuun
Malam Abdullahi gadon kaya, kayi Maaganar da bata daceba. Menene album Bazawara
Soubhanal Allah 😭
😃 😃 😃 😃 Allah yakarawa malam daraja duniya da lahira
Allah dai ya shiryar dasu
Hummm Allah ya kyauta wannan haka yake mlm
Dan Allah mesunan wakar nan
𝐀𝐥𝐥𝐚𝐡 𝐣𝐚𝐝𝐚𝐫𝐚𝐧 𝐦𝐚𝐥𝐮𝐦𝐚𝐧𝐦𝐮 𝐚𝐦𝐞𝐞𝐧
Gaskiyane malam
Kuma ni gani nayi yabama muku sukayi ba kushe ku sukayi ba Dan haha kuyi hakuri tinda abin yabata muku ranku malaman mu Allah yabaku hakuri kunji KO 🙏🙏
استغفرالله واتوب اليه
Masha allah malam a gayamusu gaskiya
Kadan dagachikin aikin yannanaye kenan Allah yashirya
Soubhanallahi
Dan Allah Dan Allah Dan Allah ya umar yau kasa mana novel da wuri kuma 30mins sbd kwana biyu baka kawo Mana ba please ka rama Mana 😔😭😭
Gaskiya kam ummu hanan
Hmmm Allah ya shiryemu😥
🤣🤣🤣
Wannan a in taici ne wallahi
Fanan soung
Watoh kai Mallam budurwa ne zakayi huff da itah
Allah ya kyauta
Ya Allah kasa mugama lfy
Kai malam bakason bazawara😂😂😂🤸🤸
Tambaya ta anan malam laifi ne mace tace tana son namiji?
🤦😭 Wallahi kuwa
اي والله
Kaima nagani sunyi ma taka kuma malam bakasan bazawara ne 😁😂🤣
Hmmm
Allah sarki malam🤣🤣
Kai malam
استغفر الله
Hhh allah ya barmana malam ubangiji ya qara lpy da budi da wadata.amma gaskiya mu xawarawa bumuji dadin abun sa kafada ba.😪😪😪wato malam ma yana gudun baxawara inaga sauran mutane😭😭
Masha Allah
Kuma dai bai kamata kuyita yada abinba .wulahi malan ku iyayenmu né munji ciyon haka wulahi munyi Allah ya isa wanan cin mutuncin adini né wulahi .hada bawan Allah nan lacizo da furfurasa Ahmed tijani sousouf.. wanan masiba da mi tayi kama😭😭😭😭
Kai Allah dai ya kyauta😂😂
Hhhhhh Allah yakarawa malam lfy da nesan kwana
Malam ayihardakai hmmmm
Allah ya shiryar
Allah yashiryi masuyin wannan "editing" din
Allah dey ya shirt ya mu 😭😭😭
Allah yasa mudace
😂😂🤣والله صحكتني
🤣😂😂😂 wlh malam kayi dede yo ko matan ma za kuso yanzu ai se asamo yar cesssss
Allah y kyauta
Allah ya shiryamu
Kuma Tana Kama da gadon kaya
Wacce aka hada ml gadon kaya da ita gaskiya ta ci ringi amma idan malam baya so wani yana so hhhh . Wai bazawara.
Hhhhhh mlm bayason baza wata😂😂😂😂
Allah yabiya😅😅😅
🤪🤪🤪🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Ai kunji abinda kukajawo wakan ku 😚
Haba mlm baka son bazawa kenan😂🤣
Malam yanada gaskiya wannan tirela Haka Allah kyauta hakan bai dace da manyan mutane ba wallahi
Hhhhhh.nima hakan nace....sam batadace da cheikh din mu.Allah ya shiryasu
Allah ya shirya ku
Ameen Summa Ameen
Hakasukeyi wlh Allah yashirya
🤣🤣🤣🤣 Allah ya shiyesu
Malam yayi complain a canja masa tasa
Ni kbeer gombe naso naga tashi😂😂😂se Allah yatemakeshi suka manta dashi
Hhhhhhh.
Wannan alamace ta gurbacewar tarbiyar alummarmu hausawa
Allah ka shiryar damu kasa muci gaba daganin kimar malumammu duk inda suke
Wato bazawara akasa mai😂😂😂😂
🤣🤣🤣bazawar☝️
Hahahaha wayyo cikina wlh dr abdullahi gadamkaya yaban dariya
😭
Ai fatan alherine sukai
Allah YA kyauta
Sosai ma kuwa wannan daga gani bazawara ce aka likawa malam
😭😭
😭😭😭😭😭😭
هہهہهہهہهہهہهہهہهہهہهہ