Wlh wannan mutumen (Idriss) ya sani sarai dik abunda Mallam Yusuf ya fada gaskiyane kuma yafadane akan ilimi dakuma da adalci gurin bayani. Zancensa (idriss) wlh gabadaya kamekamene ba wata kwakkwarar hujja dayake bayarwa dan karfafa zancensa sai kame-kame kawai.
Kamar ba sauraren mukabalar kake ba kai da jin sa kasan Malamin sunna ne tunda duk maganar da yake shine a kawo aya da hadisi ko kuma magana kan magabata
Macha Allah ya Allah karemana Dr Idris Abdul Aziz
Alherin Allah yakaiga Sheikh Dr imam Idris Abdul Aziz Bauchi Allah yakarawa rayuwar Albarka
Mashallah dr Idris
Gaskiya Muhammad Yusuf batacce ne
koure😂
Muhammad Yusuf ya ci duka sosai
Wlh wannan mutumen (Idriss) ya sani sarai dik abunda Mallam Yusuf ya fada gaskiyane kuma yafadane akan ilimi dakuma da adalci gurin bayani. Zancensa (idriss) wlh gabadaya kamekamene ba wata kwakkwarar hujja dayake bayarwa dan karfafa zancensa sai kame-kame kawai.
Duk Wanda bai fahimci shi Wanan Idriss kin ya zama dan Boko Hara ? , Ashe KO nima dan Boko Haram
Wanan idris Shima malamin Addini Musulunci ne ko kuma Shima Irinsu Aristo ne wato Malamin Falsafa ne
Kamar ba sauraren mukabalar kake ba kai da jin sa kasan Malamin sunna ne tunda duk maganar da yake shine a kawo aya da hadisi ko kuma magana kan magabata
Dr. Idris dinnan Yana tsoron faduwa fiye da tsoron Allah wlh