TATTAUNAWA TA MUSAMMAN AKAN ABUN DA YA FARU DA YOUNG SHEIKH
HTML-код
- Опубликовано: 20 окт 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @tazkiyatv1073
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Gaskiya wannan malamin baya tsoran allah kuma ancizarafin young sheik
Wlhi makaryacine
Kaji tsoran Allah, amma anci mutuncinsa,
GASKIYA fa GASKIYACHE
YOUNG SHEK ALLAH YABAKA HAKURI
Young shek Allah yama Albarka
Wallahi anci mutuncin young sheikh
Kaji tsoron Allah , cewa kuhada Kai shine rashin ladabi . Kuma Kai manyan yawuce Allah da manzonsa
wallahi hasadane gaskiya yafada kuma baaso, aya yaja kuma yafassara
Gasskiyane.sune.dawta.manufah
Toh Allah yasa mudace Amma dei hadin kan Alummar musulmi ba laifi bane
Kaji Tsoron Allah
Gaskiya young shekh yafada mene laifin yace a hadakai to kuma inyaje ziyarar malam izala wlh wlh wlh kujitsoron Allah Allah ya hada kammu da izala da kowace darika da shi,a duk Allah ya sa mugane mugame wuri daya
kaima hassadarce ALLAH ya azurtashi da ilimi kuna hasada ALLAH yasaka masa
Wallahi aminu Sufi baiyihasadar young sheiak ba
Masha allah munagodiya masoya manzon allah sallallahu alahihi wasallam. Tijjanawa gidan ilimi ikon allah
Ina ganin a bawa young sheikh hakuri kawai
Mudai fatanmu musulmai suhada kansu domin daukaka kalmar Allah
Masha Allah
Yes Baku da mutun ci wallahi
Alhamdulillah young mallam yafara gane gaskiya
Masha Allah😊
Sheik Sulaiman mungode sosai, kuma munsan zamanmu da wahabiyawa, Makiya Allah ne makiya manzon Allah kuma makiya shehunanmu na darikar Tijjaniyya🥰
Allah yasaka da alheri sheikh Abuba
Bakuda aiki wlh sai karya da kulle kulle da makirce mqkirce
jahilai kawai
Dan allah yaushene zaki fara jin tsoron allqh
Allah ya sauwake
gaskiya sheikh sulaiman.....kai makaryaci ne idan har kace wannan tsohon banzan bai ci mutuncin young sheikh ba
Dama ku ba gaskiya ne agabanku Mallam, Annabin Allah ma Allah yayi Mai umurni yaje käratu
Wallahi young sheikh yafi Aminu sufi dalili akwai hassada a maganarsa
Wllh malam wannan kaima hassada ce ni batijjane ne ai gaskiya yafada mana
Allah ya saka da alkhairi
Kaidai Allah yawadaranka kai da young shaik din wanene young shaik mscw
Kana magana Kana warware kanka
in baka iyaba karufe mana bakinka
yanzu duniya an wayefa kazo da shubuha Kana son ka wawantar da mutante
Allah ya saka Maka
Gaskiya dai koda shedan tafito sunanta gaskiya
Young sheik yanada matuqar ladabi domin kuwa baice qalaba tunda Sheik Aminu Sufi yayi "cutting" dinsa har yagama
Mallam kanada wani ladabi dakason koyarda Young Sheik bayan irin wanda muka gani kodai "target" dinka shine kayi "retaining" mabiya
Wlh kada muyi koqarin kaucewa gaskiya sbd son ranmu, mayasa bazamu zama "catalyst" wajen dinkewar al'ummar musulmi a Nigeria ba
Young Sheik yakai ziyara ga mallaman Izala da kyakykyawar niya domin yanaso yazama daya daga cikin silar dinkewar al'ummar musulmin Nigeria kuma Young Sheik yakawo maganganu Sheikh Ibrahim Inyass, amma kash, sai gashi Sheikh Aminu Sufi ya kinshiyanci hkn kuma cikin fushi
Ya ALLAH kahada kan al'ummar musulmin Nigeria dan isar Annabi Muhammad S.A.W
Young sheikh yafiku gaskiya wlh, Allah Ka rabamu da son zuciya.
Allah yayiwadaran makaryaci duk Wanda zaija da baiwarda Allah yayi karshenshi bazaiyi kyauba
Wallahi kaima kanka makaryacine sakaran banza
Wllh yafiku hankali musulmi dan uwan musulmine wllh yafiku hankali
Gaskiya yan tijjaniyya akwai san zuciya
Wallahi wasu tijjanawa basason gaskiya
Ha, Ha, Ha, daku gane, daga, kin, gaskiya, sai, bata
Kaima kanka mahassadine ancimutumcin young shekh a idon duniya
Asirinku yatonu fa wlh😂😂😅😅😅😅😅😅😅😅😅
Kaji tsoron Allah
Wallahi CIN mutunci ne Aka mai
Karya ne a kwai cin mutin ci wallahi
Alhamdulillahi.!!! Gareku Ƴan'ɗariku daga yau bazaku kara yarda wani mai Ilimi yazo wajenku domin taya ku murna Manzon Allah SAW. Dr Aminu sufi yana kokari yaƙar Ayayon Allah ne. Ya Subhanalah inda da abin cewa amma bazan iya rubuta wa ba. Amma yanzu nasan Ƴan'ɗariku hankalin su a tashe yake sosai. Duk girman Shehunnaku sun kai girman Ayoyin Allah?
Tsira da amincin Allah su tabbata a gare ka, hakika Amin sufi, farfesa abin raini ne tun yana karami, domin ya karyata duk wani abu da ya fada daga ayoyin masu hikima, kuma ya kawo tatsuniyoyi na waliyyai har ya ambaci cewa Sufanci yana daga cikin shehunansa, idan ya kalle ka da kallon karya, za ka yi rashin lafiya sai dai idan likita ya ba ka magani, sai ya musanta abin da kake fada, kuma ka yi riko da igiyar Allah gaba daya. , wannan lamari yana nuni da cewa Sufanci ba ya son alheri sai sharri, ba ya son a samar da alheri sai sharri, muna rokon Allah Ya ba mu nasara, yanzu ka zo ka karyata shi ka ce Wahabiyawa su ne suke amfani da shi. ku fitar da dama daga gare ta, wannan ƙirƙira ce ta ƙazafi, kun ƙirƙira kalmar ku ce ɗanku ne kuma ɗan ubangijinku, kada ku kasance kamar yadda Yahudawa suka ce: “Abala xan Salam shugabanmu ɗan gidanmu ne. shugaba.” Da ta tabbata cewa shi Musulmi ne, sai suka ce: “Shi ne sharrinmu, kuma ya fi mu sharri.” Sai suka zagi irin wannan da irin wannan, suna zaginsa, ku ji tsoron Allah. Ku mutanen Sufaye ne, mutanen Sufaye, ‘ya’yan Ibnul Arabi, ‘ya’yan Hallaj ku ji tsoron Allah, ku koma ga Rushdiyya zuwa tafarkin Muhammadu, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, Wahabiyawa. tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi shine kai Wahabi ne ya Allah.
Sheck souleyman kaima akw son zuciya a maganarka .
wlh duk qanqantar yaro idan ka kyareshi sai yaji babu dadi , kaikanka yanzu duk wanda yama irin wanan kyarar acikin taro na qasa wlh bazaka taba mantawaba har kabar duniya
Wannan gaskiyane mlm
Wlh karya kk kana ta surutu bakada hujja ko daya kana ta rantse rantsen banza babu hujja mtss
Wannan iya magana ne allah yana ganinka za a tsayawa gaban allah
wasu maliman izzala ba Allah aransu
Hassada ga mai Rambo taki ne....
Young sheikh maganar Allah yayai. Babu biyayya ga mai son zuciya. Ba'a bauta ma inyasi ko kabari . shirka ne
Allah ye say waga hauka maganinka Allah 😊
Basayin ziyara sai kungiyarsu
Allah yasawake
Kodai yan bidi a bakwataba karbar kuskurenku Allah ya shiryeku
Wannan shirme ne ku ke..ba nafsin Al-Quran ba Hadith..
Wannan gaskiyane mlm Shi Ladabi ai Doline A koyamasa a wajin manya
Sakarai, ka rufe bakinka dan Allah, Kanata magana babu ma'ana, sai sokane kawai kakeyi.
Akaramakallahu suwaye magabata na ahlisuunah? don Allah kubani amsa
Yan zufa a darika sungano anata
fita daga ciki yanzu rufe kofa suke
wadanda suke ciki kar sufita😂😂
Wallahi akwai cinmutumnci
Allah ya saka da alkairi maulana
Kaima yafi ka ilimi wllh saidai kayi hasada 😂😂😂
Mun saurara komi malam kaji,mu ba wawaye bane kunji kunya kuma kunqi karbar gaskiya wannan shine tsantsar girman kai da kin karbar gaskiya
To amma meye hikimar barinshi yana yima duniya musulunci wa'azi tunda shi yarone, tunda kunsan akwai yarunta atare dashi, ni inaga yakamata to kubari ya gama girman ko? Kuma ni atawa fahimtar yadda aka maida mashi martani cikin fushi atake, yasa wasu ke ganin wannan cinmutunci ne, dasai kubari sai kun koma gida sai kunemeshi kudorashi akan irin tafarkin daku kukega shine dai-dai. Mana rokon Allah SWT ya nana Mana gaskiya ya bama ikon binta.
Allah yasaka da alheri
Gaskiyane malam Amman dukan muyi kuskure saboda tun farko ya kamata atsadashi tun wuri sai yanzu saboda da ba Wanda bai ziyarcheba ya kamata a tsadashi
Gaskiyane
Ana maganar hadin kan musulmai Kana maganar hakida dan san zuciya Allah ka hada kan musulmai
SSalm
Ruwa yakarema Dan kada, shure Shure baya Hana mutuwa, duk Mai hankali wlh yasan cewa young sheikh gaskiya ya Fada, katuna da kalmomin kafirai na zamanin Annabi S.A.W akan cewa Annabi yarone? Tambaya 1. Shin dama gaskiya ba'a Karba a wurin yarone? اتواصوبه بلهم قومنطاغون Allah yayi gaskiya
Ku maqaryata ne bakwa tsoron Allah
Wannan magana ra'ayin ka ne, wallahi hassada ne, Kai Karan kanka bakada ilmin. Duk abinda Kaka fada jahilci ne kawai.
Wato yasan gsky Amma aikine ba zaiyi da ita ba babu wani kame kame babu ladabin da yafi bin Allah da manzon Allah duk Wanda yafadi gsky sunan ta gsky haka Kuma duk girman mutum idan yayi kuskure sunan ta kuskure kuji tsoron Allah acikin sahabbai ansamu Mai kananan shekaru Kuma yabada fatawa Kuma iyayensa da kakanni suka karba balle ku
Ama kaji sourun Allah yana jinka
kaima hassada kake ma Young sheikh
Wai menene damuwanmu da hadin kan musulmai ?
Ya shekh Allah ya Saka da mafificin alkhairin sa
Har buga misalai yabada da shuhunmu Maulana sheikh nyass Wanda muke koyi dashi.mmttttwww
Lokacin da sheikh lawan triumph yayyi magana akan yarintarsa fitowa kukayi kuna musu okay yanxu tunda abin yadawo kanku kun fito kuna hafshi yaro yafadi gaskiya inxaku karba ku karba
Shi babba baya kuskure?
Wai me yasa mu bamu San gaskiya ne Dan Allah kaduba da kyau ka Kara duba wa acikin maganar yaron can a Ina yayi ya fidi magana Wanda yaci mutuncin mlm a gurin ya kamata mu dinga fada wa Kan mu gaskiya ka fin lokaci ya Kure Allah hada Kan alummah muslumai
DUK DUNIYA YOUNG SHEIKH BASHIDA MASOYI KAMAN WAN'NAN SHEHUN DAN GASKIYA YA FADAMA YOUNG SHEIKH
Allah ya sa you Chek ya fahim'ci sunnah Allah ya rabachi'da charrin dariqa
Allah Ya karo suttura da fahintan makircin makirai saboda Annabi Muhammad S A W
Dama shi babba baafadamishi gaskiya kenan wannan bayani naka akwai gyara kana maganar manya manya shibabba baa fadamishi gaskiya kugyara halinku
Gaskiya yan darika kuna banii dariya😂😂lokacin Dah aka fada muku yaro nee Yakamata a barshi yah girma meye kuka cee Wlhi baku son Gaskiya 😂😂😂😂yaro dai yah fara gane Gaskiya 😂😂😂aii kinku ke nee idan mutun zai gaya samadin tunanin toh yah shiga matsala 😂😂😂😂
Ana magana addini kana magana izala allah hiryaka
❤❤❤❤ tidjjania❤❤
Mallam Suleiman minana Young Sheikh yayi na rashin ladabi!!!!
Subhanallah!!! Meyasa bakuso gaskiyane?!
gaskiya hassada ne, abinda young Sheak yafadi karyane da za'ace yana gaban manya yafadi gaskiya ya rage ga mutane, sannan wanne irin girma mawa kake so bayan Allah yaba yaro girma.
Aah young ka hankalta inba a tidjjania ba zakasamu hazzaqa
Assamalmu.Alaikum.da uku
Kaidai tabarmar kunya dadeta da hauka
Duke Wanda yace Darika Tijjaniya ba hanyar Allah bane Toyage yayi Adini ta hanyar da yakeso mu abarmu da Darikarmu Mumun yarda da hanyar Darikar Tijjaniya
Malam yarude
Hhhhhhh😂😂😂😂gaskiyadaidayace kodagabakin shaidantake kumaduniyatagani surutu bazai gyaraba
👍👏👏👏🤝👍✅
Mu gayawa kanmu gaskiya, ba gyara aka masa ba, da kakkausan harshe ya masa magana
Maganar gaskiya ba a geramachi ba 😢
Maganar malam gaskiya ne
Yadai gayamuku gaskiya saidai karkudauka
shiya rubutane tayiwuma baisan wanda yarubutaba
maganan banza,,,,daman da ganin hulan sa ....mutumin banza......tunda naji ya ce ''fatihil khatim''....nasan wannan dan iska ne...ba abun kwarai zai fada ,,,,amma dai bari in saurara
Malam mai yasa kuke da san zuciya
Harkan.addini.akwainaku.akwaina.Allah.dabam