Nazari kan maganganun Aminu J town kan jifan yan saudiyya da lalata da azabtarwa.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 5 фев 2025

Комментарии • 129

  • @OmanJalan-z5m
    @OmanJalan-z5m 8 месяцев назад +2

    Allah ya sakamaka da alkairi wallahi wallahi aiki muke tsa kaninmu da Allah ❤❤❤

  • @nafiougarbaibrahim5573
    @nafiougarbaibrahim5573 8 месяцев назад +3

    Gaskia ne malam mungode sosai gamu cikin alhamdoullilah muna niman ilimi hankalin mu a konce alah ya kara ma saudiya albarka amin

  • @shafamohammad5918
    @shafamohammad5918 8 месяцев назад +1

    Allah ya kara ma saudiya albarrka ameen ya rabbi الحمد لله على كل حال نحمد ربي

  • @sagirsaminu2561
    @sagirsaminu2561 8 месяцев назад +2

    Gaskiya bamuji dadin abinda ya fada ba, malan

  • @اناانت-ص6ذ
    @اناانت-ص6ذ 8 месяцев назад

    Masha Allah tabarakallah Allah ya saka da Alkairi gaskiya na Wallahi ❤

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan 8 месяцев назад

    Idan ance Saudi Arabia to ana cire makka da Madina, amma abu a'isha gaskiyar magana mazauna Saudi Arabia suna fuskantar matsalan daga larabawa kai dama sauran ƙasashen Larabawa duka yawanci suna walaƙanta baƙaƙen fata 😢😢😢 wannan gaskiya ne

  • @JamilaAliyu-u9e
    @JamilaAliyu-u9e 8 месяцев назад +1

    Masha Allah jazakumulla khair Allah ubangiji yasaka da alkairi

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 8 месяцев назад +1

    Gaskiyq naji dadin wan nan fahdakarwa daidai a binda nake son na fada masa ❤❤

  • @WEMEngineering506
    @WEMEngineering506 8 месяцев назад

    Gaskiya wannan gaskiya ne, amma nlm ka bincika sosai, kuma shima yace wasu ba duka ba, Allah yasa mu dace

  • @kafinbka8015
    @kafinbka8015 8 месяцев назад

    ماشاء الله حكيم و فصيح اللسان.
    الله يبارك لك في علمك ويجعل أعمالك خالصا لله ❤

  • @dfxg5322
    @dfxg5322 8 месяцев назад

    Allah ya sakamaka da alkairi mlm

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 8 месяцев назад

    Masha Allah Allah ykr maka ilmi me amfani.abunds naso yagane krnn,mlm wlh tunfa nske akasar ssudiyya bantaba ganin balarabe yayiwa yar balsrabiya dan uwansa fyade b,hk duk isksncin yankasartamu da ale gsni dga nijar dn har nijeriya bsntabs gsnin wands tsautsayi yskaishi yrwa wata fyade b,amma a kasarmu fs har yat shekara biyu anyiwa fyade kums bbu mstakin da akadauka wanda idn asaudiyysne akeyun hk kashe mutum zaayi ,kaga kenn duk idksncin ds akryi asaudiyya baayin rabin rabun na kasarmj ko?
    Allsh de yagafsrta mn

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 8 месяцев назад +2

    Masha Allah tabarakalla Allah ya saka da alkhairi

  • @ousseiniabdoukaka
    @ousseiniabdoukaka 8 месяцев назад

    Ansalamou alaikum malam fatan kuna lafiya.malam ina neman temako dan allah .chine inaso ahi mana bincikie akan .dan sanda me gaskiya wato ABBA KCARI.yana raye ko baya raye.

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 8 месяцев назад

    Hmmmmm abindariya kenan

  • @rashidaaliyu5887
    @rashidaaliyu5887 8 месяцев назад

    Gaskiya koni jiya antura min video Ana tambayana akan hk kuma mumun tsare mutumcinmu gani amadina amm alhamdulilah mun kyamatar irin wannan hali kuma muna zaunne Dan tsare ma yayanmu tutunsu ,Aminu bai mana adalci ba ammadai Allah masonic gaskiya km muna Yukon Allah ya kara tsaremu km mun gode mlm ai ko ina akwai nagari a Kwai nabanza kuma munasamun arzikin datafile na kasarmu kuma halak ce tsantsa a cikin nemanmu

  • @NuraMuhammadAhmad
    @NuraMuhammadAhmad 8 месяцев назад +1

    Wannan itace gamsasshiyar amsa, Allah yasaka da alkhairi.

  • @ismailabdulrhman9598
    @ismailabdulrhman9598 8 месяцев назад

    جزاك الله خيرا ياشيخ ابو عائشة الله يكثر من امثالك ويبارك في علمك ❤❤❤

  • @HamisouPoulani
    @HamisouPoulani 8 месяцев назад

    wlh wanna maganar aminu gaskiya ne yace fada akan larabawa basu da imani

  • @MusbahAbdallah
    @MusbahAbdallah 8 месяцев назад

    Allah ya sake da alkairi wannan bidiyo ba a saudiya bane a omanne mafa Amman komai sai ace saudiya

  • @قمرعثمان-ح3و
    @قمرعثمان-ح3و 8 месяцев назад +2

    Allah ya saka maka da alheri kayi bayani na gaskiya dan duk me imani bazai aikata barna a wannan kasar ba

  • @BadiyaMusa-x9b
    @BadiyaMusa-x9b 8 месяцев назад +1

    Mun gode sosai mlam mamajin dadin wadannan magan ganu da mutane suke mana Allah yasa Aminu yaji wannan nasiha Bama Aminu kadai ba akwaisu dadama masu yi mana wannan Zargin abun yana mana ciwo

  • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
    @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 месяцев назад +1

    Shin mlm ya halatta mace tayi tafiya ba tare da muharramin ta ba fatan alkairi

  • @harounaabdoucommerce5542
    @harounaabdoucommerce5542 8 месяцев назад

    Malan Allah ya ma albarka ❤❤❤❤❤❤

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 8 месяцев назад +1

    Hakika aminu yayi kuskure anan Allah yasa yaji kuma ya gyara Amin Malam Abu Aisha dan Allah ina bukatar lambar ka akwai wani sako muhimmi da zan gaya maka nagode

  • @iphonexr7075
    @iphonexr7075 8 месяцев назад +1

    Salm Alle Qum my brother
    Really me I think is write

  • @عائشهالنيجيريه
    @عائشهالنيجيريه 8 месяцев назад

    Wallahi saidai Allah yasakamana 😢😢

  • @madinahsaudia98
    @madinahsaudia98 8 месяцев назад

    Allah ya saka da alheri mlm Allah yasaka mana kuma Allah sai yamana hisabi tsakaninmu dasu
    Hasada ce kawai take damunsu kuma idan muka zauna a nageria suzasu shiyar,damu
    Alamar besan larabawan saudia bah Kuma hoton balaraban da yanuna ba balaraban saudia bane sede yanki Kuwait ko baharen
    Kuma hakan dayake fadi zesaka kafirai suriqa zaton iskanci akeyi a qasa me tsarrki

  • @fatimausman616
    @fatimausman616 8 месяцев назад +1

    Aminu fa ya fadi gaskiya wlh kuma ba kudin goro yayiba idan zakafadi gaskiya larabawa basuda mutunci Amma ba dukaba, wannan bayanan naga bazan iya jiba

  • @abdouraja4269
    @abdouraja4269 8 месяцев назад +1

    Allah Ghanar damu amma a musulunci ya halitta mata suje wata kasa neman 💴Allah ya jikan malam na zaria

  • @يعقوب-ه4ط
    @يعقوب-ه4ط 8 месяцев назад +1

    الله يبارك ❤❤❤❤

  • @teemahabdulssalam6020
    @teemahabdulssalam6020 8 месяцев назад +1

    Allah yakarama lfy da nisan kwana malam

  • @MuhammadAhmad-uu3bc
    @MuhammadAhmad-uu3bc 8 месяцев назад

    wallahi Abun daya fada Akan larabawan duniyan yanzu bakaryabane labawa ba mutanen kirkibane

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 8 месяцев назад

      Dukansu kenan ko wani kaso na larabawan ne ba mutanen kirki ba

  • @يعقوب-ه4ط
    @يعقوب-ه4ط 8 месяцев назад +2

    الله اكبر ❤

  • @Mamanusi-d3g
    @Mamanusi-d3g 8 месяцев назад

    Allah yasaka maka da alkhairi malam mungode

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 8 месяцев назад

    Munsan kasashin larabawa duk halinsu daya wallahi malam saudi da iraq munshiga kasashensu munsani

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 8 месяцев назад

      Malam agaskiya inasan number ka muyi magana akan irin balainda yan uwanmu suke shiga a iraq yace akwashesu da kuma yimusu sharri anayimusu daurin raidarai dan Allah embassy Nigeria yashiga cikin lamarin

  • @malikinogasalifou2874
    @malikinogasalifou2874 8 месяцев назад

    Gaskiané aminou je fada

  • @amatullahadam8159
    @amatullahadam8159 8 месяцев назад

    Dan allah malam kuyi wa maza jan mu wa'a zi su ya kamata sufita su ne mamana abinda zamu ci ba mu mataba amma dan Najeria sai ya kuwan ta kuma a dingai mana mugu ƙazafi hmm 😢

  • @BachirouBoubacar-lb3lb
    @BachirouBoubacar-lb3lb 8 месяцев назад +2

    Barka da warahaka abu aisha inayima fatan Alkairi

  • @MoctarDanmama
    @MoctarDanmama 22 дня назад +1

    😂😂😂☝️☝️🤲🏻

  • @مصطفىمحمد-ب8ط3ذ
    @مصطفىمحمد-ب8ط3ذ 8 месяцев назад +1

    بارك الله فيك

  • @malamgumel3547
    @malamgumel3547 8 месяцев назад

    In jaaakum Fasiquun bi nabain Fa tabayyanu an tusibu qauman bi Jahlateen Fatusbihu ala ma faaltum Nadimeen Idan Fasiki ya zo muku da labari ku bincika Suratul Hujrah Jazakallah Malam

  • @ليثوسام-غ1ك
    @ليثوسام-غ1ك 8 месяцев назад

    Wallahi wani aikin abakin ranka kakeyinshi wanikoma ayima sharri akaika prison

  • @MdRuman-v2p
    @MdRuman-v2p 8 месяцев назад

    Wannan gaskiyane amma maganar dah aminu yakeyi akan mudamuke akasar abin yanamahna ciyo wllhi saboda munadah iyaye da yan uwa dasungani hankalinsu tashiyakeyi yanasamasu kokonto aran yan uwanmu kuma.wllhi tinda nazo saudiyya makamancin hakan bantaba ganiba saida inji anafada allah yasudace😢

  • @amatullahadam8159
    @amatullahadam8159 8 месяцев назад

    Wlh malam ina da yara uku baban su baya bani kumai to a Najeria sata zanyi Saudiyya tamin kumai wlh aiki nake malam shara da wanke wanke kuma ni nake ci da yarana da kuma kudin maka rsntar su

  • @dfxg5322
    @dfxg5322 8 месяцев назад

    Wlh mlm har makaranta suka sani wlh

  • @ADa-zc4ko
    @ADa-zc4ko 8 месяцев назад +9

    Maganar larabawa na wulakanta bakar fata wannan wlh gaskiya ne amma maganar duk wadda ta je Saudiyya suna fasikanci yin kudin goro baidace ba

  • @mdmohammad-cv7sd
    @mdmohammad-cv7sd 8 месяцев назад +1

    MASAHALLH🙏🙏🙏🙏🙏✅✅✅✅

  • @khadijayunusa919
    @khadijayunusa919 8 месяцев назад

    Nidai kanku akejiwai mahaukaci yafada arijiya nidanake qasar saudiya baabunda zance waallah sai godiya dannasan badan allah yatema keniba yakawoni wannan qasame albarkaba yanzu dabansan ahalin danakeba danhaka nake yiwa allah godiya

  • @ALAHLI97
    @ALAHLI97 8 месяцев назад

    Ma, sha, allah, walahi, muna yin, wata, hudu, ba muga, namijiba, ama, zamuje, gBan, allah, dasu, da, shuwagabanninmu, dasuke, chindukiyNmu, nakasarmu

  • @BaralabaCikaji
    @BaralabaCikaji 8 месяцев назад

    Agaskiya yima al"umma kudin goro ba adalci aciki kuma inda za'a kasa mazauna saudia kashi dari to marasa tarbiyyan basufi kashi biyar ba

  • @Ers-er2dq
    @Ers-er2dq 8 месяцев назад

    ❤❤❤

    • @HHh-et7kp
      @HHh-et7kp 8 месяцев назад

      Wllahihakanimalnainasnlmbakadaallah

  • @alhassananas4261
    @alhassananas4261 8 месяцев назад

    Sheikh mumazauna saudia abinda aminu yayi mana Allah ya'isa kawai mukace saboda yaci mutuncin Makkah da Madina amma badan yaci mutuncin muba karkamata uwarsa tana Raye yake wakar batsa Bata hanashiba kaga itakanta uwarsa batada tarbiyyar addini balle tasan darajar Makkah da Madina shi ciwon hassada ne yake damunsa Allah baikawoshiba shiyasa yakoma ci da addini Wawa Dan jaka

  • @IbrahimBalaMusa-en3es
    @IbrahimBalaMusa-en3es 8 месяцев назад

    Aslm shifa aminu bafa makkah da madina yake xagibah tsinannun larabawa yake xagi wllh larabawa basa kaunar mu shegune matsiyata ina son annabi Muhammad s a w amman yunxu banasan larabawa

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  8 месяцев назад +1

      malaman Sufaye suna cewa idan son Annabinka ya cika ba zaka ki balarabe ba sai wanda yaki musulunci, sunci albarkacin Annabi saw sukace zagin balarabe be halasta ba sabosa Ananbi saw balarabe ne

  • @Fatima-bq2dr
    @Fatima-bq2dr 8 месяцев назад

    Mlm aimakabar wannan maganar kaduba shikansa video Yan dayadora maifitoda tsiraicinsa kaga shigartayi sekace agidanta aidole Dan istaka yabita

  • @SaudiSaudi-vr6ii
    @SaudiSaudi-vr6ii 8 месяцев назад

    Mudai saudia tagama mana komai muda larabawa sai Allah saka da alkhairi,Abinda yake cewar anayi a saudia mudai bamujiba bamu ganiba,Amman allah ya Isa tunda kudin goro yayi

  • @rahmamukhtar9986
    @rahmamukhtar9986 8 месяцев назад

    ❤❤️🥰🥰🤲🤲🤲

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 8 месяцев назад +1

    Dan Allah lamalan

  • @SaidSaid-v3p6s
    @SaidSaid-v3p6s 8 месяцев назад +1

    بارك الله فيك شيخ قول الحق

  • @AzAz-yw4lk
    @AzAz-yw4lk 8 месяцев назад +1

    Chima siyasa ce ya mayar da abin da bin ra'ayin malumai masu basu fatawar komai daidai ne

  • @abbamamame
    @abbamamame 8 месяцев назад

    👍👍👍👍👍👍👍🇳🇬🇸🇦

  • @yahayaaliyugoje7982
    @yahayaaliyugoje7982 8 месяцев назад +1

    Kuma inane Aka halasta Zina amakka?

  • @OmarAbdoulrazak
    @OmarAbdoulrazak 8 месяцев назад

    إن الله هو الذي يحمي المسلمين، وهذا لا يعني الحذر يا أخي.

  • @رهفعبدالله-ق1ج
    @رهفعبدالله-ق1ج 8 месяцев назад

    Muna gdy ss mlm

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 8 месяцев назад

    Baqar fata ba su da daraja a wajen galibin larabawan Makkah,don Ina da hujjar fading haka.

    • @AsdDda-v1w
      @AsdDda-v1w 8 месяцев назад

      hhhmmm bakufahimci larabawaba haryanzu
      dan kunfahimcesu dabakuce hakaba sabida ajunansuma kowa nasa yasani yanzu zatagwamace ran uwata yabaci da ran danta yabaci kunga bamukadai sukewaba kenan

  • @mdmohammad-cv7sd
    @mdmohammad-cv7sd 8 месяцев назад +1

    🇸🇦🇳🇬👍👍

  • @FernandezAmity
    @FernandezAmity 8 месяцев назад

    Slim Malam Aminu fa baice karmatan sure suje saudiyabafa cewa yayi iyaye sudaina Tura yaran su Sabo dagujema marna in Har zamanin anbi an Hana Bai keutu ace akwai Wani Zamani daza ace Anba dalasin nayin rawa asaudiyaba wanna shine gaskiya balulume Allah dabayan hanuba

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 8 месяцев назад

      To Meye banbancin iyaye su Daina tura yaransu saudiyya aiki da Hana matan zuwa aiki a saudiyya ai duk kalma daya ce saboda su masu zuwan ai suna da iyaye kaga kenan maganan duk dayane

  • @1ggGyt-op7lr
    @1ggGyt-op7lr 8 месяцев назад +1

    Allah yasaka da alkairi

  • @madinahsaudia98
    @madinahsaudia98 8 месяцев назад

    Kuma tayaya zakazo ka dauki zunubi a inda ake wankewa idan ya tabbata mutum ya aikata haka to tin a nageria halinsa haka yake
    Wadan suke torai baya zaginsu amma sai an saudia
    Narantse ta Allah idan banyi sallar isha,i da wuri ba har,boyewa uwar aikina nike kuma wlh agidan aikina ake qaramin karatun al,qur,ani Allah yamawa saudia albarka dan,mukam asirinmu yarufa muna godewa Allah S,W,A daya kawomu qasar saudia
    Allah yaqara wa annabi Muhammad S, A, W, A daraja da wasila fil,jannah 🤍🤍🤍🤍🤍

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 8 месяцев назад +1

    Assalamu alaikum

  • @AddeSdss-ik3qu
    @AddeSdss-ik3qu 8 месяцев назад

    🇳🇪🇸🇦🤲🤲🙏🙏

  • @Dagasudan
    @Dagasudan 8 месяцев назад

    🇸🇦🇸🇩
    Asslamm Babu shakka Saudia Abinda Mutane Basuyi Akasarsuba Shine Abinda Mutane Sukeyi Anan Wannan Ni Shidane Sannan Kuma Abinda Yasa Akesa Makkah- Da -Madina- Da -Taif -Da -Jiddah -Riyadh Nanne Hausawammu Suka Fi Yawa Shekarata 15 Acikin Kasannan Amma Ni Dan Sudan ne Banida Nambarka Ta Whatsapp Da na fahimtarda kai ayanda Zakagane

  • @Hamid.mHamid.m-un6ju
    @Hamid.mHamid.m-un6ju 8 месяцев назад +1

    a gaskiya video da Aminu G town ya aza a soshal midiya akan mata masu aiki a saudiya naganeta kuma wanan balara be dake cikin wanan video ko shaka babu bana Saudiya bane wanan ko shaka babu hakan abin yake tinda bayanai su nuna cewa wanan farar fatar na cikin wanan video baya hudena ba misilmi bane saboda haka Aminu G town kabi ahankali kuma kayi hankali da diuniya domin kana neman ka wuce rawarka da tsalle a gari naman gira kana neman karasa ido idan kayi wasa wuri neman suna kana neman ka jawowa kanka hushi Ubangiji saboda haka Yakamata ka kiyaye

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 месяцев назад

      Se bango ya tsage

    • @sadikabdullah8668
      @sadikabdullah8668 8 месяцев назад

      ❤❤ WANNAN BA DAIDAI BANE KA ZA'GI BALARABE KUSKURENE AWAJENA BALA'RABE YAI MINI RANAR DA IYAYENA BASU YIMIN BA MANZON ALLAH ❤ S.A.W❤️❤️

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 месяцев назад

      @@sadikabdullah8668 in kai sun maka rana wasu kuma sun musi wulakanci kuma ba ace duk Larabawa ba

  • @nafisasalam1399
    @nafisasalam1399 8 месяцев назад

    Hamminu yayi daidai. duk abin da hamminu yake magana ta hanyar mutanen da suke da mugayen mutane

  • @kabirmanseer1124
    @kabirmanseer1124 8 месяцев назад

    Haba ku fada gaskiya mana abubuwa nawa ya bude a saudiyya din na sabon ubangiji ga wrestling ga club ga manyan hotel da daisauraransu

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 8 месяцев назад +1

    Koma yawanchun mahaikatan da suke yi masa korafi ba su ke fadab

  • @baffaali399
    @baffaali399 8 месяцев назад +1

    Malam ku kaima anbaka ni
    Ku kanaso afara baka ni
    Dan allah kabar wannan maganan aminu yafeka gaskiya

  • @musaalihashim8299
    @musaalihashim8299 8 месяцев назад +2

    Yawancin masu fasikancin fa basa aikin gidan larabawa saboda basa son wahala.domin akwai yawan aiki da rashin kunyar yara.

    • @musaalihashim8299
      @musaalihashim8299 8 месяцев назад

      @@d.bcooper2271 wlh kuwa to iyayensu ba sa kwabar su

  • @kbboyboy2440
    @kbboyboy2440 8 месяцев назад

    Aminu jton baya da ilimi Akan sanin masu Zaman saudiya
    Da ka yake aiki baya bincike

  • @abbaqjkxkrimandi3160
    @abbaqjkxkrimandi3160 8 месяцев назад

    Amma Malam cin ya halatta Mace ta bar gidansu tace wani kasa aiki a musulunci karfa kamanta Masu zuwa Nan yawanci musulmai ne wallahi Maganar Aminu abindubawanefa saboda

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  8 месяцев назад

      Mun shigo wani zanani a nigeria a yanzubana. aikata abubuwa busa larura mislai aikin gwamnatin mace ana kadaicewa da mata a office maxe tana duba namiji, duk ba zaa hana ba dai dai ace a kuka. a lura, haka yin zabe kafirci ne democracy amma bisa larura ake yi, to haka ma larura ta halasta wa mace tafiya neman kudi amma sai a bi fokar Allah a kiyaye, akwai matan da basu je saudiyya ba suna nan nigeria suna zina suna ciyar da kansu su taimakawa iyayensu da haram, shin wannan ne yafi ko kuwa a kyalesu suyi aikin halas du taimakawa iyayensu?

    • @abbaqjkxkrimandi3160
      @abbaqjkxkrimandi3160 8 месяцев назад

      @@abuaishaalfurqan to Allah yasamucikadaimani amman wadanda suke a Najeriya masu in zina ai demokradiyya kukebi ci kuma demokradiyya yana gaba da musulunci kuma yanzu wai musulmai sukacewai larurace wai da man cirka zai yazama larura kuma kasan cirkace Allah yasamudace ahuwan in nai badaidaiba

    • @abbaqjkxkrimandi3160
      @abbaqjkxkrimandi3160 8 месяцев назад

      @@abuaishaalfurqan in ba ikiraiba

  • @ummulkhairatali1138
    @ummulkhairatali1138 8 месяцев назад

    Alal Musali hin dankasa ko kanphanin yan kasah saka shigar da mahaikata sa su yi Sign in contract na shaikara biu sai aon zo suchi bahza suyi aikiba wanan kadan kenan

  • @iphonexr7075
    @iphonexr7075 8 месяцев назад +1

    Really just let him say that God is not sleeping okay brother 🙏😭😭😭😭

  • @MahamatAhmatDangmalloum
    @MahamatAhmatDangmalloum 8 месяцев назад

    ❤❤👌🤔🤔🤔👏🙏👍🙏🙏🙏👌

  • @sanoussidoubou2973
    @sanoussidoubou2973 8 месяцев назад

    الصوكرالسودي ياباالصوكررسلا ناب

  • @kbboyboy2440
    @kbboyboy2440 8 месяцев назад

    Malam nakalubalanci Aminu jton videon daya nuna ba yar Nigeria bace Kuma inajin MA
    Ba musilma bace domin mu matanmu bahaka Suke shigaba mafi yawan cinsu
    Hijab babba Suke Sawa

  • @nafiuadamkhamis6100
    @nafiuadamkhamis6100 8 месяцев назад

    To Amma Mal abinda ya fada baya faruwa ke nan

  • @djjbril4645
    @djjbril4645 8 месяцев назад +1

    Mufakomiza ache gameda kasa maka da Madina bamudakamarsa aduniyarnan

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 месяцев назад

      Shin ya kamata a dinga iskanci a Makkah da Madina

    • @YuYu-cj6uo
      @YuYu-cj6uo 8 месяцев назад

      Wllh mlm mubamuzo saudia Dan zinaba munzo danmuyi bautar Allah munemu halal Amma wasu suna zaginmu wllh tsakaninmu dasu Allah ya isa

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 месяцев назад

      @@YuYu-cj6uo ana mgnr masu iskan ci da bata wa mutane suna da azzaluman ejoji da iya yen jirgi da uwar gawali suma wasu ba duba

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 8 месяцев назад +1

    Inason number wayanka

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  8 месяцев назад

      09064095046 whatsup

    • @imaniman2381
      @imaniman2381 8 месяцев назад

      Wllh mlmn duk video da yake Sawa ba sakasar Saudia ba ne Kuma matan da suke cikin video ba a yan Nigeria ba

  • @Nasiru-p7y
    @Nasiru-p7y 5 месяцев назад

    Gaskiya balami da jahili ban bancinsu a bayyane yake anyi abu a Oman yace Saudia kuma yayi kudin goro saboda jahiline

  • @AbouAbdoulAziz-mc8fh
    @AbouAbdoulAziz-mc8fh 8 месяцев назад

    Kay munafikina wallahi

  • @MusaRabilu
    @MusaRabilu 8 месяцев назад

    Mln kaji tsoran muna ganin ka da mutinci amma kana kare maciya amanar Allah, har giya aka fara saidawa a can kuma kasan irin goyan baya da suke bawa Israel da turawan yamma kasan irin lalata da akeyi acan amma kana kokarin kare su, saboda wahabiyanci

    • @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo
      @MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo 8 месяцев назад

      Wllh ya sani Turawa da Yahudawa sunfi musulmi baki daraja a idon gwamnatin Saudi Arabia🇸🇦

  • @AbdulAzeez-hs8zo
    @AbdulAzeez-hs8zo 8 месяцев назад

    I swear to go d song what this mind, your talk is true is because you have no state Arab country, if I used it Arab continue, you can believe what he said is true.

    • @ليثوسام-غ1ك
      @ليثوسام-غ1ك 8 месяцев назад +1

      Wallahi bakaryayiba idan kace karyane katanbayi yan uwanmu dasukenan jtown bayi karyaba akwai dayawa wanda karuwanci sukeyi

  • @hajjajuwakili6488
    @hajjajuwakili6488 8 месяцев назад

    Aminu jtwon fa jahiline wlh

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 8 месяцев назад

    ❤❤❤