Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 02/10/2024 • RFI Hausa

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 19 окт 2024
  • Isra'ila ta ƙarfafa dakarunta a kudancin Lebanon bayan jerin hare-haren da Iran ta kaddamar mata. Ana ci gaba da neman mutane 150 da suka ɓace bayan kwale-kwalensu ya yi hatsari a jihar Neja da ke Najeriya. Kimanin mutane 620 ne ke rasa rayukansu a kullum sakamakon hatsarin mota a ƙasashen Afrika

Комментарии • 3