Sarkin yaki yayi zazzafan martani kan Sauke sheikh Nuru khalid daga Limanci yace Zalinci ne kawai...
HTML-код
- Опубликовано: 23 сен 2024
- Hausawa top tv
Subscribe to hausawa top TV domin samun bidiyoyi masu kayatarwa
/ @hausawatoptv
#hausawatoptv #hausawatv #hausa
Wa yannan shuwabani basason gaskiyane Kuma zabe bamuyiba 2023
👍👍👍
Allah baya barchi ya Allah kabiya Mana hakimu
Ameen
Wlh haduwan hilani da hausawa n'a raunana izzan hausawa international community. Allah ya kashe Ku da keepnaper ajma'in.
👍
Gaskiya sheikh yafada Allah yabiyaka. shikuma Allah yamai abunda yayimana
May Allah subhana wa ta'ala have mercy on our country Nigeria 🙏 imtma have say d true.....walahi I support him
Ameen Rabi
NIGERIA BAGASKIYA HASIBINA lahu waniiMALWAKIL💪💪💪💪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
WLH SHEK YAZABURAR DAMU IMMA BASU AMSA TAMBAYAR ANAN BA TANA JIRANSU AGABAN ALLAH
👍
Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun, wai yanxu yan siyasa sune sukejan ragamar addini kenan Allah yakyauta gaskiya yakamata malamae surage shiga hurumun siyasa kawae
Allah wade da wannan senator
bamudakarfisaidai adua allah ya basi malam nasara akangaskiyansaربنا يحفظك وينصرك ياشيخ
Akwai ranar da xamuhadu ranar Dana mulki wayyo Allah duniya taxokarshe
Wlh gaskiyane sarki Zaki Allah yabiyaka mukuma Allah yaymana sakayya bamu yafemusuba wlh
Ameen
allhyakar ya ensiyasar nigeria
Ameen
ماشاء الله لا قوة إلا بالله جزاكم الله خيرا
Wllh wannan zalumcina wllh Allah Allah ya isamu
Wanna sanats azalumini dasheugabankasa allah sai ya nunamusu tun aduniya 🤲🤲🤲 Ameeeeen ya allah Ameeeeen
Shuwa kabanin mubasama adalji wanlahi allah kasaka mana
Allah kawargaza wanna komati
Allah ya qarama malam lafiya
Ameeen
Muna bayan Sheikh nuru Khalid
👍👍👍
Taya za'ayi aga daidai hmmm wlh kuji tsoron Allah
Wallahi kuwa
sarkizaki
Allah yakyauta
alsm Allah karama Malan la fiya Ba musulman ba Santa KO chiyasa ya Fadi wanan maganar
Gaskiya rashin hadin kan malamai shi ya jawo haka,saboda wasu suna gidin gwamnati.Allah ya shiryemu baki daya, dogaranmu Allah da Annabi MUHAMMADU RASURULLAH DA KUMA MALAMI MAGADA ANNABAWA,toh suma basu tsira ba balle mu kashin gindinsu.ALLAH KA SHIGA AL'AMARINMU DON NABBIYI RAHAMATI
Allah ya saka maka daga fadan gaskiya
Ameen
ALLAH yashirya Dan sadau kai dan sadau zakadoki kashin ka ahannu idan bakatubaba kabar ganin ka doka ragamar yahudu da nasara zakayi dama tunkafi kamutu zakagane kuskurenka Dan ..........
Gaski wlh sarki
👍👍
Masha.allah
Hmmmm
Yanzu da wani dan iska ne yayi wannan maganar, wallahi nemansa zamuyi su yi sulhu da shi. Saboda sun san zai illatasu. Amma muje zuwa. Allah na tare da mai gaskiya.
Bai kulle masallaciba, masallacin nada limamai kuma ana sallah kullun. Kuma ko a saudiya sai abunda gwamnati ta yarda malamai zasu fada a mumbari
Ma tsalar nigeria itace mafi tawan cin masu mulki Basu da ilimin addini
Nice 👍
Rashin soon Allah yasahaka
Ameen
gaskiya anayiwa malamai karan tsaye Allah yasa mudace
Wallahi
Sarki zaki ne ba sarkin yaki
Allah sa mudace
Sarki Zaki ba sarkin yakiba
Don an rufe masa masallaci, an raba shi da numfashin sa ne? Wallahi ku saurara akwai boyeyyen Al'amari, kun san in Allah zai yiwa mutum wat I baiwa sai ya jarabche shi. Ya Allah ka qara yawaita mana mallamai marasa tsoro ko shakkar fad'an gaskiya ko da kuwa za'a Kore su daga mahaifarsu Nigeria ne kuwa. Wallahi masu madafan ikon qasanna ku kiyayi sauqar fushin Allah a kanku.
Wnnan ai jawowa musulinci wani abune idon Makita
Allha saka Sarki zaki
👍
ai ita gaskiya dama d'achi gareta.
Wallahi kuwa 😭 bazamu yardaba abin yayimana yawa ba abarmuda zalinciba maluman mudasuke tausamu sunfito sun Fadi gaskiya sunce bahakaba to wallahi kokukiyayemu komudiuka doka a hannunmu Dan abinyakai makura ya mawadaci yame Mulki ya sarkin gaske kagyara mana kasanmu Nigeria 😭😭😭😭😭😭😭😭😭
👍👍
Azzaluman shuwagabanni sunyi yawa,dama basuson gaskiya sundade suna so sucireshi
Tabbas
Wannan renine babba
Zalocine Dan an gayi gaskin
Bazaku yadda ba? Kai kuma awa? Kiji da matsalan kasarku, ka daina sa mana baki akan namu. Bai kamata kana zagin senatocinmuba. Kwamitin masallaci sunyi aikinsu shikenan, Allah ya mana jagora
Ai ko bazasu goyi bayansa ba,ya kamata su fito suce wani abu,tunda ance wai in malami yayi magana to ya rataya akan malamai su yi masa gyara. Amma gashi yau dan siyasa ne ya dauki mataki akan malami
Tabbas
Saidou dan sadau baka kyauta ba kuma hakan na nunin cewar ku ne yan taadan Nigeria, tunda ba za su cika alkawarin da ku dauka na bada kariya wa talakawa,
👍
Yau yaw Dan siyasa yafi malami abimamaki wani Abu Sai a Nigeria
Kaje kayi bincike, kudaina surutu na ba gaira ba dalili. Idan baku yarda ba me zakuyi
😭😭😭😭😱😱
"Sarki Zaki" sunansa
Tangarda aka samu
Tabbas bazamuyi zabe ba kome zai faru gara ya faru
Sarki zaaki Mkk sunansa
Eh mistake aka samu
Nuru kalid se un homme bouhari ne rien
Suwaye suka rufewa Abdul jabbar masallaci?
Gasqiyane
Gahili take dansadau yanuna goyon bayansa ga Yan taadda
Kai jahiline ko sarkin yakin jahilai
Mubaxamu zabeba wlh
Masha Allah
👍
@@hausawatoptv muna godiya so sai Allah ya saka da alkhaiki
Ameen
Sarki Zaki ba sarkin yaki.
Thanks 👍
Allah ya qara malam lafiya
Ameen