ABIN TAUSAYI: WANI DAN IZALA YA SHIGA HANNUN SHEIKH NASIRUS SUNNA AKARATUN RUDANIN ALBANI 9,

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 8 фев 2025
  • Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
    Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

Комментарии • 57

  • @fauzulazeem6722
    @fauzulazeem6722 2 года назад +1

    Alhamdu liLLahi Rabbil aalamin. Mallam Nasir, Allah ya saka da alkhairi.

  • @yusufnaannabi7171
    @yusufnaannabi7171 2 года назад +1

    Allah saka maka da mafificin alkhairi ya shehina allah bamu albarka kakku wlh ina matoukar kaunarku sosai domin annabi saw

  • @abdoulraoufoumarou4317
    @abdoulraoufoumarou4317 Год назад

    MA SHA ALLAH MALAN ALLAH YASA KA MUKU DA ALKHAIRI
    ALLAH YA QARAWA RAYUWA ALBARKA DA NISAN KWANA

  • @mmusaali6527
    @mmusaali6527 3 года назад +1

    Saiyadi nasir Allah yasaka da alkairi gaskiya kanawayarwa mutanekai akan wannan mumunar akidar

  • @مرجانهلا
    @مرجانهلا 3 года назад +1

    Masha Allah muna godiya sosai

  • @balamokwa3034
    @balamokwa3034 3 года назад +1

    Allah yasakamaka da Annabi

  • @mukhtaralmou2053
    @mukhtaralmou2053 3 года назад +1

    Macha Allah n s r Allah yabada lada da lfy

  • @mohamedamassan478
    @mohamedamassan478 2 года назад +1

    a gaskya sarki zaki na jinjina ma allah ya karama hakuri

  • @abdallahganatcha776
    @abdallahganatcha776 3 года назад +1

    Masha Allah Moubarak ya sayyadi

  • @bubasalisu8324
    @bubasalisu8324 3 года назад +2

    Allah yasaka da alhairi Sayyadi Nasir sheikh Ado musa

  • @mahamadumahamadu2573
    @mahamadumahamadu2573 3 года назад +1

    Macha Allah malam n s r

  • @ahmadselemanmalamsulemanah8792
    @ahmadselemanmalamsulemanah8792 3 года назад +2

    Allah kara fahimta m nasir

  • @usoman0.2.agadezgida66
    @usoman0.2.agadezgida66 3 года назад +3

    جزاك الله خير ياسيد

  • @mustyone7839
    @mustyone7839 3 года назад +1

    Masha Allah godiyamuke sosai

  • @saidumuhammadtal4149
    @saidumuhammadtal4149 3 года назад +3

    Allah ya taimaka SHEHU ♥️✊

  • @sirajiyusif7016
    @sirajiyusif7016 3 года назад +1

    Good 👍👍👍👍👍👍👍

  • @mariyaadam225
    @mariyaadam225 3 года назад +1

    Shekh Nasir Ado Allah ya saka
    da Alkhairinsa ya Kara basira Nisan kwana alfarman Annabi da Alqur Ani ameen,

  • @chaibouhabou5763
    @chaibouhabou5763 3 года назад +2

    Alhamdulilahi

  • @maryamsani3160
    @maryamsani3160 3 года назад +1

    Allah SWT Ya kare ma na Imanin mu Ya tabbatar da mu akan bin sunnar manzo SAW(Sunna Sak),Allah SWT ka raba mu da bata da bidia cikin addinin mu na Musulunci.

  • @adamumuhammed2513
    @adamumuhammed2513 3 года назад +1

    Allah yasaka syd

  • @muhammadadam9565
    @muhammadadam9565 3 года назад +1

    ALLAH ya saka nasirussunnah

  • @tahirabdulnur9720
    @tahirabdulnur9720 Год назад

    مشاالله

  • @Souleymane.
    @Souleymane. 3 года назад +2

    Ma Shaa Allah

  • @oumarfarounsouleyman4863
    @oumarfarounsouleyman4863 3 года назад +1

    Allah ya taimaki malan

  • @abubakarsalihuali1589
    @abubakarsalihuali1589 3 года назад +2

    Allah ya kareka Sheikh Man Nasir Al-Nigeria Maganin Albanians

  • @Garba4465
    @Garba4465 3 года назад +2

    Komai a dunia indai an bauta masa ba Allah ba ya zama gunki.

  • @sulemanadam3170
    @sulemanadam3170 3 года назад +1

    Izala guba ya Allah katsaremu da Zuri Armu Akan.shiga wannan kungiya ta Raina matsayin Annabi dakuma Kafirta iyayensa dakuma shishigi tahanyar shigarda musulmi wuta

  • @yahayamusa2765
    @yahayamusa2765 3 года назад +2

    Ai kune abin tausayi Kuma kazamai wallahi komai lallacewan mutane yazama sunyi I'mani da Allah da mazon said wani abin tausayi ne. Yafi Wanda baiyi I'mani da Allah ba kowa Allah ne darajojin Annabi kiuma akabawa shehu

    • @salihuabubakar6996
      @salihuabubakar6996 3 года назад

      Waye malamin Albany na hadisi bayan JARIDA ????

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 года назад

      Yahaya musa,kaji tsoron Allah domin karya haramun che a addinin musulunchi kace ana ba shaihu darajojin manzon Allah ( s a w)wanan karya ne domin muna girmama shaihunai saboda suna kaunar manzon Allah,suna biyaya ga lamarin ma aikin Allah (s a w)sun girma ne don su rabi shugaba,duk wanda ya rabi manzon Allah to zai girma. Ya kasaita,shaik ibrahim inyas yace a cikin diwani dama ace shi ne ruwan manzon Allah ko ace ya zama ruwan shan shugaba (s a w)ko cup din shan ruwa yace dama shine kurar takalmin manzon Allah( s a w)shaik ahmad al tijani yace a daraja babu wani waliyi da ya kama kafar sahaba a daraja,wanan duk a litafan darika suke to tayaya zaka che ana ba shaihu girman manzon Allah( s a.w)wahabiyawa karya da shari sune akidar su ga duk wanda bai karbi akidarsu,ina mai baka shawara kayi binchike daga masana kafin ka kafirta ko la antar wani bawan Allah

    • @yusuftmohammed7486
      @yusuftmohammed7486 3 года назад

      Yahaya musa kenan shureshure bayahana mutuwa makiyin manzon Allah

  • @8225150
    @8225150 3 года назад +2

    MASHAALLAH

  • @usoman0.2.agadezgida66
    @usoman0.2.agadezgida66 3 года назад +2

    Macha allah

  • @sirajiyusif7016
    @sirajiyusif7016 3 года назад +1

    ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️

  • @رمزيابوتنزيل
    @رمزيابوتنزيل 3 года назад +1

    👍👍👍

  • @Garba4465
    @Garba4465 3 года назад

    Ma'anan gunki wanin Allah.

  • @idrismusasudais1019
    @idrismusasudais1019 2 года назад +1

    wallahi salafiya kunji kunya

  • @dimalamabdoulkader3539
    @dimalamabdoulkader3539 2 года назад

    Munga haduwarku so dayawa fah!

  • @bashirjamilu8812
    @bashirjamilu8812 3 года назад +1

    Syd Nasir ado musa kafito gabanka gadi in an isa a gijjigaka

  • @dannigerlovebr6245
    @dannigerlovebr6245 3 года назад +1

    Cva

  • @IbrahimAli-wk9mv
    @IbrahimAli-wk9mv 3 года назад +1

    Sarki zaki dubun gaisuwa daso dayarda dagirmamawa da dawkaka ALLAH yakara kusanci da tsahon kwana da lafiya. Wanan majalasi baikamata yatsaya a afirca kadaiba yakamata a zamar da ita littafi a watsa a manyan jaami'oi na duniya kamar azhar da sawransu domin a sawke karya kan kujeran da banataba saboda da kara ingancin wajen addininmu. Akuma shirya babban seminar a duniya hakan shine mafita

  • @deleogbondeminu5108
    @deleogbondeminu5108 2 года назад

    Kana karba waya dan kabada fatawa

  • @aminuidris4243
    @aminuidris4243 3 года назад

    Hmmm wannan Wai malami Kai gaskiya akwai jakai a malam tijjaniya wlh

  • @biniyayusif2908
    @biniyayusif2908 Год назад

    Hayaniyar Dan ado waliyin kuka

  • @yahayamusa2765
    @yahayamusa2765 3 года назад +2

    Kune abin tausayi Kuma kazamai imaninku kowa Allah ne Annabinku Kuma shehu jamaa ko ahoto sujjada akemasa to wani abin tausayine yafi wannan😜😝

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 года назад +1

      Shari da kake akanka zai kare domin duk abunda muka fada ko.aikata ba zamuyi shi sai da hujah daga alqurani ko hadisin manzon Allah wasu hujojin daga litafin shugaban ku ibn tamiya muke samu,zage zage shi kuka iya kowa ya fahimci wanan,sanan kun yarda manzon Allah( s a w)bai san gaibu ba amma ibn taimiya yasan gaibu,manzon Allah ba haske bane a fahimtar ku amma ibn taimiya haske,kun kirkiri muguwar bidia kasa tauhidi gida uku wanda kafin ibn taimiya babu wani sahabi ko tabia da ya taba raba tauhidi sai shaihun ku dan tamiyawa,in har kana da ilmi to raina hankalin jama a ne ka zargi wasu da ayukan ku wahabiyawa idan baka da ilmi mai zurfi to ka jahilici gaskia ka koma kane mi ilmi

    • @buharialhassan4231
      @buharialhassan4231 3 года назад

      Amma kai jaki ne

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 года назад +1

      Muna dukawa mu gaida dukawa mu gaida iyayen mu da malamunan mu,muna son shaihunai don masoya manzon Allah ne (s a w)ma abota salati hailalah kadaita Allah a ko wane yanayi,sun koyar da mu girmama manzon Allah ( s a w)ahlul bait da sahaba ,ai musiba ta kare ga wanda ya kawo bidar raba tauhidi kun karyata al al qurani kun karyata sahhan hadisai,kun bi son zuciyar ibn taimiya da ya mutu a gidan yari don yazo da abun da mnzon Allah (s a w)sahaba da tabi ai tabi un basu yi ba basu che ayi ba,kun raina Allah kun masa jiki da hanuwa akamar mutun,kun raina manzon. Allah( s a w)kuna zagin mahaifansa,da iyalan sa,kun tabata tababu anan duniya da kiyama,Allah baya bukstar ibadar wanda baya son manzon Allah s a w

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 года назад +1

      @@buharialhassan4231 ibn taimiya ne da abdulwahab al najadi,jakai aladu karnukan yahudawa da kafiran ingila ,matsiyata yayan m
      matsiyata,masu zubar da jinan muminai bawahabiye har yana da bakin zagin wani ,al qaida isis bokoharam iswap duk kungiyoyin ta adanci almajiran dan taimiya ne wahabibiyawa,wa ja alna min baini adihim sadan wa min khafahim sadan fa agshainahoon fahum la yub siroon.saboda haka bazaka taba gane gaskia ba shiyasa fada muku gaskia ma bata lokaci ne

  • @أحمدعمرألزوما
    @أحمدعمرألزوما 3 года назад

    طبعاً مافعله شيخ عبد الجبار
    هو اجتهاد
    بل هو مجتهد مطلق

  • @firdausibature929
    @firdausibature929 3 года назад +1

    Karya kake makaryaci dan bidia