Allah ya qara mana son Annabi SAW, aamma idan kana son Allah da Manzo SAW kai musu biyayya To shikenan in de hakane sai ka dena rawa da waqa da mata daba muharramanka ba Fadar aikin alkhairinka dakanka kana gogewa kan ka lada kuma ze iya zama riya
Wani dan 419day sha sha sokozuwagafasiki irinsa to ko shehune nakaryama bazasuturomasu sakoba bale fiyeywnhalota kudayna karya ma annabi Dan Allah macuta
ANNABI BA KIDA DAWA YAKESO BA SANNAN KANEMI YARDAR ALLAH DA ANNABI S.A.W BA SEMUTANE SUN YADDA BA WAWA ME SAN.ASANI DAFATAN DE KAKOYI KARATU QUR.ANI YANZU
Allah ya qara mana son Annabi SAW, aamma idan kana son Allah da Manzo SAW kai musu biyayya
To shikenan in de hakane sai ka dena rawa da waqa da mata daba muharramanka ba
Fadar aikin alkhairinka dakanka kana gogewa kan ka lada kuma ze iya zama riya
OK you mislim tank you sharoukan somosh
اللهم صلي وسلم وبارك على نبينا محمد
اللهم صل وسلم على سيدنا وحبيبنا وقرة اعيننا محمد القريشي الزمزمي صاحب الحسن والجمال وءاله وصحبه اجمعين
Wani dan 419day sha sha sokozuwagafasiki irinsa to ko shehune nakaryama bazasuturomasu sakoba bale fiyeywnhalota kudayna karya ma annabi Dan Allah macuta
Kai..😂..wannan mutum akwai sakarai makaryaci...shaidanu...
@@alhamdulillahi8004 Alla ya rabamu da tallawtci mawla yazoyi
Alaja zamani Ibrahim sharu kkhan
Why are u crying I hope.I
ANNABI BA KIDA DAWA YAKESO BA SANNAN KANEMI YARDAR ALLAH DA ANNABI S.A.W BA SEMUTANE SUN YADDA BA WAWA ME SAN.ASANI DAFATAN DE KAKOYI KARATU QUR.ANI YANZU
@@fatimausman811 to me nene na zage zage kuma ? Allah ba ya son Irin ku ma su waazi da zagi
Ibrahim kal ka kulla su ,allah maye ba wanda ya ke so ,a lokatchin da ya ke so .allah ya gama da manzon allah sAW gobé a Aljannah firdawsi
To wai meye damuwarsa akan sai kowa ya yarda
Ya na nuna Rashin ikhlasi ne AI. Shi dole sai kowa ya yarda. AI son Shi da annabi Shi zai amfana ba mu ba. Sakarai ne kawai.
Ai Annabin yasani Allah MA yasani kasharesu kawai bazasu ganeba wallahi sabida ba harkar su bace dena kuka bakowa Allah yake Bawa wannan baiwar ba
Kana ganin mutumin, kaga Dan dariqa, sukuma ranstuwa akan qarya awajensu bakomai bane.
Allah ne kawaye masani