An zargo wuyan Jafaru Mamudu Adamu a ilmance. Ana cigiyar maqiyin ANNABI S.A.W da zaizo ya kwace shi
HTML-код
- Опубликовано: 21 сен 2024
- BE WARNED.‼️‼️‼️
OUR VIDEOS ARE COPYRIGHTED.🚫
THEY ARE STRICTLY PROHIBITED FOR UPLOAD TO ANOTHER CHANNEL‼️
_____________________________________
👉🏾MUNA MARABA DA KU DA ZIYARTAN WANNAN SHAFI NAMU MAI ALBARKA.
👉🏾Muna Alfahari daku. Dafatan zaku DANNA SUBSCRIBE sannan ku danna alamar ƘARARRAWA 🔔 Kuyi SHARING a Shafukan Facebook, WhatsApp da kuma Twitter Domin amfanar da Alumma.
Wannan Shafi namune baki daya. Sabida haka muna karbar shawara domin mucigaba tare.
@Al-firãsah TV @Firdauss Tv @Mu'assasatul Anwãr Africa
#alfirasah_tv #muassasatv #zawiyyatv #bakoritv #africa #alfaidatv #nigeria #nightcore #darulfikirtv #new #news #nature #wildlife #africa s#jungkook #faidate #abuja #business #bauchi #bushkido
#Zawiyyaonlinetv #Izzarso #Zawiyyatv #SheikhDahirubauchi #Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam #Asakirtv #SirrinsuMedia #Dalatopnews #Hamisubreaker #AwaisIbrahim #MurnaHausatop #AfricaHausawa #Mazajene #Suhaltv #Hausatrue #fatimiyyaalawaiyya #HausaSmarttv #FreshEmir #BakoriTv #Dorayifilmlimited #Arewarmutv #SalisuUmar #Maisanaakanotv #Cizo1germany #DattiAssalafy. #Bakoritv #FagenNishadi #WaazidaHausa #Alfurqantaalimtv #Ntanews #thebliever #Abumusawa #Duniyarkannywood #Alisharatv #makiratv #Yasminharka #halidubuhausamovies #KahutuEntertainment #filinwasannigargajiya #hausakingdom #mamayaustudio #besthausa #Ambato tv #Alannurmedia #Annahjulhamid
وَعَلَيْكُم السَّلَام وَرَحْمَةُ اَللهِ وَبَرَكاتُهُ غسکیانی والله ماشاءاللہ الحَمْدُ ِلله جزاك اللهُ
Allah yajikan Malam Jafar. Kuma yayi masa rahma. Aameen
Gaskiya wan malami Allah yabakalifiya.saboda kahaukacé
Masha allah barak
Fat alik
Allah ya kara basira
Masha Allah
Allah yassa mudace 🤲👆🤲🤲 dan darajar mahamadou rassulullah saw 🤲🤲🤲❤❤❤❤❤❤❤❤
Karyakake allah ya sakawa Malan Jafar da alkairi
allah yasaka da alkairi sheik
Allah y bamu ikon gane gaskiya da binta da gane karya da kauce mata
Allah ya Kara lfy da Nisan kwana Mai albarka Dan darajar annabi Muhammadu S ❤️ A ❤️ W ❤️ sheikh abulfathi sani attijany
JazaakaLLahu khairan sayyidi
Allah ya taimaka sheikh abdulfatahi sani
Allah ya jikan chek Jafar ya yahemichi mukuma Allah ya sa mu jikan da Imani Allah karabamu da hasada amin
Malam ya gagari iyayenka yaro tambayesu
Gaskiya kaine wawa,wai ahaka zaka yiwa ibn taymiyya li’irabi
Tabbas Malam ka fahimci kusure,Allah y ga nar da mu.
Gaskiya ne Mal. Inajin dadin karatuttukan Malam Allah ya Kara basira ya kuma kareka daga sharrin Yan Izala.
Allah qara maka lpy shehi na
Allah ya saka mk da Alkhairi gami da karfin gwiwa
ALLAH yajikan Sheikh Ja'afar rahimallahi hakika kaba Musulunci gudunmawa Allah yaimaka rahama Ameen.
Abulfatahi kacisunan naka Jaki bakajin bugu sakari kawai
Amin kaji wani yaro zindiki ko
Mai abun fada baya fada
MashaAllahu barakAllahu fiika
Karya kake Allah jikan malan jafar ameen
Sha,cha kawai
Macha allah ♥️💔💞💞 s aw
Kai day wallahi bakada tarbya
wallahi itadai gaskiya daya ce
ko kaso ko kaqi .
malam jafar masoyin manzon allah ne ﷺ
kai kuma abulfathi jahiline
kuma kai munafikine
Allah yajikan shehk jafar Ameen
Kai Abul Fasadi matsalar indai ilimi baka iya tattauna shi ba saidai cin mutuncin bayin Allah
Wallahi abulfathi jailine yana gyara ga matsalar da bai ma ganeba
Agaski Dakake Chewa wani jaki toh Babu jaki saikai Allah yajikan Malan jafar
Gaskiyanka SYD Abulfathi sani attijjani
Ya hayyu ya qayyumu ubangiji Allah ya tsine maka albarka Ameen ya rabbi 🤲
kariya kake baka bin gaskiya
Ai saika haskama duniya gudummarda babanka yabasuwa à addini shirmamme
Ammadai anji komyya
Aslmu Alkm
Wallahi Malam Ja, afar ya qarfin kace masa kansa cike yake da dusa. sannan kuma kasani cewa mu Ahlussunnah bamu korewa Malam Jafar kuskure, ysaboda shi Allah bane ba kuma manzon Allah bane. Kuma shima bai ce baya kuskure ba. Kana iqirarin malanta Amma kalamanka babu ladabi aciki. kasani cewa ba sai kadai a cikin watan Ramadan malam ke karattuka ba. Idan gyara zakayi to, ka kyutata niyya kuma kayi magana da ladabi
Gaskya wallahi bakada ladabi wallahi allah kouma Kai dan allah ka a guidanku ka guirma ko ko wa yamaka tarbya dan allah
Allah ya qara ma shehu Abulfathi lafiya
Allah ya jikan malan ja'afar wlh saï izala sak
ALLAH ya jikan MALLAM jafar da rahama
Gantso karya kake, izala sak, shirka karshenku yazo
Allah ya shiryeka
amee in da gaskikaki
Brema mai fuskar kwata shi kake zagi. Dan hasara
Allah yashirya
kai bakada ilimi
Har yanzu abu jahil na raye😊
Annabi dakace be ajiye me ja masa baki ba yana musu tafsiri ba, badayaransu aka saukar da alqur'anin ba mukuma dayaranmu aka saukar idan ba'a fassara mana munsan zancan Allah ba zancan ubanka sani makaho kk so musani koko zancan kafiri wanda yace wlh be shaqi anshin musulunci ba kk so mu sani? Kujimin wawa mahaukaci dabbah, Qur'anin nan bada yaranmu aka saukar dashi ba idan bata hkn ba ta ina zamu gane me yake nufi? Ko so kakeyi abarmu acikin duhu kucigaba da dulmiyar damutane kmr yadda uban gidanku tijjani da inyasi suka batar da jama'a basu koya musu zancan Allah ba sai karamominsu yan iskan bazan kawai
ABU JAHIL, INA DA TAMBAYA
Yaro yaro ne don malaman Sunnah suna fadan irin girman da kukebama shehunanku da bamasu girmamawa har idan mitum zaifadi kaji yakera Wani shehu. Kazo kana zagin ibn taimiyya ba Wanda yakulaka, yanzu kadawo kana zagin mlm Jafar Kai sanin kankane Koda makahon mushirikin Dan dariqa yasan irin gudumar da mlm Jafar ya kawo duniya saboda Kai yarone bakagama mallakar hankali ba Muna maka uzuri.
Wane littafi yawallafa ne dan Allah kagayamin 🙏🏻🙏🏻🙏🏻
Abul Fatu Kai magaryachine Kuma Kai fajirine sannan Kuma Kai jahiline
Bari nagayamaka sheakh Ja,afar mahamud Adam ya wuche saninka Kai Jafar bama sa,an ubannaku inyass bane a ilimin hadisi da fiqihu ko a yau suka dowo duniya ache suyi mugabala wallahi na tabbatar da Chewa sai Alahaji Ibrahim inyass ya gudu da kafarsa Baqi Dan Baqi da baqa wai shi jikan annabi karyar banza. Garma kakoma wurin Dan anti shi Zai gayamaka assalin meye tijjaniya , daga karshe DAI Allah ya sa kugane musulunchi kubar wannan kafchi da kuka gada daga iyayenku bakagen arnaakiya Manzon Allah
Wallahi Jafarun nan dan cuwa cuwa ne, abinda ya fada ko dalibin ilimi irin na bazai fadi irin wannan shirmen ba. Abubuwa nawa kukeyi da sunan sunnah kuma annabi beyi ba? Qaryan banza kuzo ku damu mutane da wani haukan banza. Yan wahala kawai
Kai dai kayi tsararo a gaban Sheikh Jaafar. To Dahiru Bauci haka ya gan shi ya ƙyale. Haukan ka kawai kake.
In banda haukan ka. Su sahabbai ba larabawa bane.
Kaifa babanka qudugun jahiline kuma bakada aiki kulun sai zagin malamai yakamata kagayawa duniya waye babanka sani makahu
Karya kake malan jafar mai fadin sunnah Kuma salafiyya gaskiyane Saidai kokaine batacce assufaha,u kawaii jahili
Sabo da kai karene, inyass harijine mayan mata
Hallaka sunnah batayi ba izala batayi ba yan izala sune yan bi'dia na gaske
Masha Allah Sheik abulfathi
Shek jafar yafi ubanka abulfasadi karshenka bazeyi kyauba
Mai abun fada baya fada
@@musamuhammad2535 eh hakane
Wallahi Kai bakafahimci addiniba ko kuma Kai Dan sonzuciyane irinkusukasa nabartijjaniyya saboda karyar kutayi yawa mafi yawan abunda kuke fada immutum yabin cika zaiga bahakabane Allah shiryemu kan gaskiya
Hmm kai ka fahinta
Yan tijjaniya zindikaine
mallam Shaikh Jafar ko batarwa yakeyi yafika basiran yadda zaiyi yajanyo dalibai ,kaji habujahil .
Kai wannan abulfasadi anyi dan hasara. A haka zaka kare karya itace zata kasheka. To tunda kunsan wannan Hadith din sahih ne to mai yasa bakwayi? Sbd kunsan shirka kukeyi .ina wada wadararre dan wadararriya uban wadararre kakan wadararu kace mai ya yayi hasara.
Kagagara bada hujja Kanata sambatun banza ,duk damuwarku kunaso abaku damane kufara bautawa shehunai ,shiyasa Kuka qirqiro salati fatih sannu jahilai.
MASHA ALLAH ❤🎉❤🎉❤🎉❤🎉❤🎉❤🎉❤🎉❤🎉
Wannan anyi katon jahili. Malam jafar yafi karfin shehunan ka. Tunda tijjani har har mai kurukuri inyasi Wanda ya mutu yana cewa ko minti 5
Kai malam tay kajira mituwanka jahilin banza jahilin wofi
Hummm 😢😢😢
Asslm alaikum wrhmtulli, malan Don Allah tambaya zanyi tukunna, Yaya Allah ta'ala da manzonshi sukace ayima mutun gyara idan yayi kuskure?, sa'annan kuma yaya musulunci yace ayi mu'amala da wanda yagirmeka ballantana Wanda ya haifeka, saboda nidai nasan cewa Allah ta'ala yace idan za'ayi kira to ayi kira da hikima Kuma manzon Allah S. A. W yace baya tare damu wanda baya girmama babanmu, sai naga kaikuma akaramakallah kana magana da wanda ya haifeka amm babu ladabi, sa'annan kuma sai naga videon da kasaka ba Akan abinda Kake naqadi akai ba ka sauka akan maudu'i. malam Shifa cewa yayi duk abinda ba'asameshi a alqur'ani ba ko hadisi, to menene kuskure acikin maganan, kokuma ince Kai Aina kake samo naka shari'an malan? Anya kuwa Allah ake nufi da Wannan naqadi kuwa kodai cin mutunci, to kasani dai komu nace bari intuna maka abinda kamanta, naman malamai dafine duk wanda ya luzumta to karshensa bazaiyi kyauba, Allah ta'ala ya shiryemu bakidaya
Kadaina batalokacin ga danbidia yadda ya bullo ka bullo dashi tahaka karkatsaya kanama yimishi nasiha dan uwa domin bazai yarda da kaiba saboda duhun bidia dayake ciki.
ALLAH yakara shirar damu bakidaya ameen
🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳👍👍👍👍👍👍👍👍👍🥰🥰🥰🥰😆🥰😆🥰🥰🥰🥰😆🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳🥳
Amadai kai mahaukacine wlh
Wannan shine hujja Toh 😏
wlh laifin iyayanka ne da duke wasa gurin nemamma mgne wlh sunsan bakada lpa Amman suka kyaleka kake tarayuwa da cuta ya kamata sutashi tsaye akanka kafin kakarasa sbd cutar tariga tacinyeka
Wly kay mutunan banzané Wawa jaki.
Lalle kai ne babban jahili.
Ba ka san addini ba ko kadan, bai kuma cancanta a saurare ka ba
Ban taba ganin irin wannan jahilcin ba. Ba hujja sai kamekame.
Wawa
Kaji dan iska idan be koyar damu fassarar Qur'ani ba so kk ya koyar damu qarerayin da tijjani arne wanda yace be shaqi qanshin musulunci ba,? Ku uban waye ya koya muku tara mutane kk koyar dasu darajoji da karamomin tijjani? Abulfasadi washshar tatacan dan iska mahaukaci 😅😅😅
Mallam Jafar Allah ya jika ka Allah ya kara mu sunnah daraja aminn
Kai meyasa kodan koyarwa da karatun da kuma tafsirin bakayi ? Sbd bamu iya bako😂 a je makaranta fatahi sbd kai jahilin gaske ne .
Abu Jahli kenan😹 Allah ya baka lafiya
Allah sinewa makrayaci jahili
Zaka kare da tsine wa kanka cikin jahilci.
Kai ne tsinannen ai
Tu manque
Wallahi katafi likita aduba halkalin ka
Kaine wawa kaida kebin Jafar Adam
Wallahi kudake sauraronai kunfichi rachin hankali kuda ke cewa komai Allah ne kuna cewa idan chehu Ibrahim nagaban ka bazaka tafi inda Annabi Sallallahu alaihi Wasallama
@@abdousanino6587 a wane littafi aka rubuta dan Allah ka gayamini kuma kaji tsoron Allah
@@abdousanino6587 akan sayadina rasulullahi Saw Jafar banza Albani banza in boko Haram
Kainedai kake neman limitations kwakwalwa ya duba lafiyar kwakwalwarka. Allah ya baka lafiya amin
Masha Allah
Masha allah