Karyn kake dan shegiya wai bawanda yake turoma kudi daga najeriya ina su sadiya Haruna,aisha humaira,yagamen,shege kace duk bada turama kudi a najeriya and fa akema riga da wando😂😂😂
Allah sarki Allah ba yacca bai iyaba idan yaso sai ya shiryaka ya maida masu zaginka irinka tsakanin Allah da bawansa ai ba a shiga hasan fatab alkairi
Masuzagin irinsu hasan wlh kusani kunalodawa kanku zu nubine sabida haka allah ya ke halittarsu kungakenan ku na jada ikon allah dansuma sungakansu ahakane kawai so bekamata adinga kallon halittarsu amatsayin laifinsu ba adingazaginsu da bakake n maganganu zanbaku misa li dakuma lbr akan shagari
Eh hakane addu'a ita tafi dacewa ga wanda ya 6ata tunda bamu san qarshenmu ba dana yan'uwanmu Amma ba Allah ne yayi su a haka ba, duk wanda ku kaga ya 6ata shi ya za6arwa kan sa haka, sai de ace Shaidan ya rinjayi mutum tunda Allah ya bamu za6i biyu 6ata ko shiriya, to ya ragewa mutum inda zuciyarsa ta karkata wannan itace jarrabawar duniya. Allah ya kar ya barmu da son zuciyarmu ya karemu daga sharrin Shaidan Amin
Dan Allah ace ya dena yin maganar batsa
Wlh Hassan ya bani Tausayi inda yake cewa har kuka yake yi Idan yayi wani abun 😢
Allah ya shiryar damu baki daya 🙏🙏
Ameeeen❤❤
allah ya shiryar damu baki daya alfarmar annabi Muhammadu salallahu alaihi wasallam
To allah yashirya hassan me abin dariya
Inayinka Abdul gaya ❤
Allah sarki Allah yashiryeka
Subhanallah Allah yshiryeshi
Yadda yace har kuka yake Allah ya kawo silar shiriya
Allah Sarki Hassan Allah ya chiryaka😊
Akwai sauran imani in allah ya yadda zai shiryu kuyi masa addu,ah ne
Ok insha Allah 🤲🤲
Allah yataimakeka yaya hasan
Allah kashiryi wanna bawan naka
Amine
Dan Allah Abdul . Wakar daga bakin ka ❤❤❤nake so
Karyn kake dan shegiya wai bawanda yake turoma kudi daga najeriya ina su sadiya Haruna,aisha humaira,yagamen,shege kace duk bada turama kudi a najeriya and fa akema riga da wando😂😂😂
Allah ys mudacee
Ahmad delta muke so kayimana invite please 🙏
Kuma wlh yataso cikingata dakulawa dan shine karami adakinsu amma allah yajara be shi yakoma abuja da sana ar abinci irin namata
wlh karya kike bakisan shi ba, Hassan makeup a niger yake Zinder damagaran, kuma bai taba saida abinci a abuja
wlh a zinder har gidansu Hassan makeup zan kaiki
Masha. Alla
Allah sarki Allah ba yacca bai iyaba idan yaso sai ya shiryaka ya maida masu zaginka irinka tsakanin Allah da bawansa ai ba a shiga hasan fatab alkairi
Masha allah 🤲✌️
ALLAH yashiryaka Hassan
Hassan makeup mai tsinin tsinin😂
Dan daudu kazami kagyara hali kakuma namiji idan zaka warwarre jikinka kawarware mai bleaching Allah yashiryeka
kai wllh da hankalinsa kawai😂😂😂 iskancine Allah kara shiriya😅😂😂
Dam daudu kawai!
Allah yasamu dace
Wawa
Kai jama'aaa 😂😂😂
Abdul bazaka kasheni ba😂
Allah yashiryeka
🤲🤲🤲🤲
Allah ya shiryaka duk tunaninsa burgewa yake
Kaji wani dan air din Karin magana kai Allah ya shirya ka damu baki daya
Abdul Gaya ngnin ikon Allah 😂
😂😂😂 Justice for Aisha najamu😂😂😂
😂😂Nata me sauki ne ina kk baro teema makamashi
Abdul pls kabashi shawara ya dena bleaching
Kaga hannunshi kamar baqar tukunya
😊😊
Wawa dan daudu alaide
Ubanka kaina a Wawa jaki
Allah yachir yaka
ALLAH ya chiryaka
Allah ya shirya
Innaso inyi comment Amma inna tsoron Hassan makeup 💄
Abdul gaya akawo mana yagayagamen
Insha Allah
God nasha daria
Shege ashe iskancin naka yanada iyaka😊
Wlhi har yaburgeni😂
Dan daudu kawai😂🤣
Kai 😂😂😂😂Jama’a
Allah shirya
Kai jama a Allah ya shirya😂😂😂😂😂😂
ni abinda kebani Haushi kowa ne Dan iska wai Shima wai Mai masoya ne
Wawa dan daudo kawai
😂😂😂kayi jama a😂
Masuzagin irinsu hasan wlh kusani kunalodawa kanku zu nubine sabida haka allah ya ke halittarsu kungakenan ku na jada ikon allah dansuma sungakansu ahakane kawai so bekamata adinga kallon halittarsu amatsayin laifinsu ba adingazaginsu da bakake n maganganu zanbaku misa li dakuma lbr akan shagari
Eh hakane addu'a ita tafi dacewa ga wanda ya 6ata tunda bamu san qarshenmu ba dana yan'uwanmu
Amma ba Allah ne yayi su a haka ba, duk wanda ku kaga ya 6ata shi ya za6arwa kan sa haka, sai de ace Shaidan ya rinjayi mutum tunda Allah ya bamu za6i biyu 6ata ko shiriya, to ya ragewa mutum inda zuciyarsa ta karkata wannan itace jarrabawar duniya. Allah ya kar ya barmu da son zuciyarmu ya karemu daga sharrin Shaidan Amin
Allah ya shirya mana zuria
Hakane kuma shifa yace baya shiga harkan kowa
❤🎉❤
😂😂😂😂ikon Allah
Hassan 😂😢
🙏🏼🙏🏼 Allah ya shiryaka🙏🏼🙏🏼
Dan daudu kawae😮
Allah ya yachi yi Hassan
🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Allah yasa ka gane ka dawo dai dai.
Wai dan Allah dan daudu ne
Ahha 😂😂😂😂🎉🎉🎉
Allah dy ya tsinemaka
Allah Wa daren naka ya lalace
Wllh kai ma Wllh abdool gaya kaima kazama shasha wn RUclips tadau hanyar lalacewa
😂😂😂dan Allah wai shi wannan dan wane garine kuma shi Waye shi dandaudu ne 😂
Dan Niger ne wani gari da ake kira zender
Kai jama’a😂😂
Why Hassan want show which color phone he using 😂😂
😂😂😂😂😂
Bayada sanaâ maganen mata karyane 🤣😂
This guy is so funny 🤣🤣
Wazeso Dan Daudu
Kai su dan daudu daikam anyi assara wlh
Allaah ya sherye she
Amin 😂
HHhH... Make up tsinin tsinin😆
😂😂😂 hakuri da ya mutu sadakar nawa kayi😂hizba iscomin
Allah sarki Hasana make up
Allah ya kyauta
Wawan banza
Bashida abokai maza ne?
Ita kuma Aisha humaira meya hadata da wannan mutumin? Ina balain ganin girmnta gskia
Inba karyaba kakoma najeriya😂😂😅
Kaga tana da kaso duk abinda akai a daki😂
Hmmmm
Dan kutumar uba
Kaima daka saurareshimahaukacine
😂😂😂😂 😂
Saura saiyada sadiya haruna
Mudai bamuyin karuwa gaskiya
Hhhhhhhh❤
Hahhhhhh ❤❤😂😂😂😂
Dan Zinder né har ounguwar su nasani
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Allah ya shiryeka
Wai dan Allah dan daudu ne
dan iska haukan a nigeria kakeyi bakayi aniger ko
Dan wahala shege katon banza
Hasnan kana wuta
Videon yana kadan, zamu kalla ko yafi 1 hour, ka ringa sakin komi
Baka sako questions masu zafi
Background music is too much
Namiji dan uwanka ya zauna a gabanka yn maka yanga
me dabi'un Yan daudu
Shin wai da macce ake fira ko namiji
Wallahi Hassan karena mutane allah yachiryar dakai
Hy
Wanan Allah yashirya
Dan Akuya
Sauranni