Wannan haka yake malam . Wallahi murja fa tanada karfi a government din Kano dajin kalaman ta .kuma abin takaici wata kaskantacciya ce zaman kanta take wasu kaskastartun mutane irinta suke kulata .wai amman tazo ta samu daurin dingi a kano
Inda daurin dingi ba cewa take wai sai anbata commissioner ta karuwai da yan iska da yan daudu video clips din yana yawo kowa yana gani. Ai ko wannan ma nakasu ga wanman government din. Sanadin murja yan daudu sunyi karfi a kano
Wai tsoron gwamnati a ke da ita ba za a tsine mata ba da ta daurewa mata gindi ta yi abinda ta ke yi. Ba gwamnan ne ya saka Daurawa sauka ya sauka ba. Tsoron Gwamnan kubke yi ne da ba za ku faɗa masa gaskiya ba.
Allah yasakada Alkairi Malam Muna tare malam🙏
Ameeeen SUMMA AMEEEEN
MASHA ALLAH ALLAH YASAKA maka da Alheri malam
Wallahi wannan wa'azin naka wa'aziine mai matukar amfani, Allah Ya saka da alkhairi.
MASH Allah jazakum Allahu khayran
. ALLAH ya tchiné mata
. DjazakALLAHOU Khayran .
Gaskiyyane malam Allah yasakama da alkairi maganarka hakatake
بارك الله فيك وجزاك الله خيرا الشيخ شكرا لك على hakanefa malam allah yasa mudaci ameen ya rabbi 🤲🤲🤲🇳🇪🇳🇪❤️❤️❤️
Allah. Yakara. Wamalam. Lfy
AMEEEN AMEEEN AMEEEN YA ALLAH 🤲🤲🕋🤲🤲
Allah yasaka da alkhairi malan🙏🙏🙏
Allah ya saka da alkhairi itakima Allah ya shiryeta
Masha Allah
Wallahi nima natsinemata kuma insha Allah bata gamawa lahiya
You are right malam jazakallah
Allah ya sheryemu kanhanya madaidaiciya
Allah ya saka maka da alkairi
Barakallahu Fikum Jami,An
Allah yasaka da alkhairi malam,Allah yatsinemata ameen
Allah yatsinemata albarka kuma dayardar Allah sai ta wulakanta cikin sauri
بارك الله فيك يا شيخ
Muma munce Allah yatsine miki Albarka.
Allah ya shirya ya Ameen ya Rabbi🤲🏾🤲🏾
Wannan gaskiya ne Allah yasaka maka da allhairi malam amma dama murja ai tsinanniyace
Allah ya saka maka da mafificin Alkhairi
Allah Ya tsine mata Albarka ita da duk masu goyon bayanta
Allah ya kawo karshen murja da ire irenta, Allah ya tsine miki Albarka
Allah yasa mudace
Allah ka baya ya'ya masu albarka amin.tir da halin yar banza.
Amin
Allah Ya saka da alheri ❤❤❤
Allah ya saka wa shek
ALLAH yatsinewa masu izgilanc da addini albarka
Yayi kyau Allah ya taimaka 👏👏👏
Allah ya tsinemata albarka
In mai shiyuwa ce Allah shiye ta in ba me shiyuwa bace Allah ka mana maganin tah
Malam Allah ya Saka maka da alkhairi, na dade banga malami Mai fadar gaskiya kamar wannan ba.
Malam nasakecewa Allah gafartawa iyaye
Allah ya kara basira
ALLAH GAFARATA MALAM MALAM YA GAYAMATA TAQIJI DUNIYA ZATA GAYAMATA BA MACHE BACHE KWANA NAWA NE
Allah yatsinewa murja kunya da uwarta
Allah yatsinewa Murna Kunya.
Amin
Allah ya sassaka
Uwartace bata bata tarbiyya ba da ubanta tinda duk suna raye kosu bawa mutane hakuri ko kuma suma insha Allah saita bijere musu
Allah ya saka da alkhari malam
Jazakallahu khair
Malam Allah yasaka da Alkhaeri wllh Malam kuna kokari
Allah yasaka da alkhairi
Ubangiji Allah y shirye mu Baki daya
Wannan gaskiya ne Allah ya sa ka da alkhairi
Allah ya tsinema lalatattu
Wannan haka yake malam . Wallahi murja fa tanada karfi a government din Kano dajin kalaman ta .kuma abin takaici wata kaskantacciya ce zaman kanta take wasu kaskastartun mutane irinta suke kulata .wai amman tazo ta samu daurin dingi a kano
الله اكبر!!!
aslm alkm malam Allah ya saamizani hasanat Allah ya sakada alkaire ameeen
Allah Ubangiji ya saka maka da Alkhairi Malam
Allah yatsine miki murja
Allah ya senema allbarka
Allah ya bada lada
Amin mallan
Allah ya sakama da gidan aljanna fiddausi
Malam hakiƙa ka faɗi gaskiya wallahi damokaraɗiyya tamu bata yi ba
Na gode allah yaka meen
Gaskiya kenan
Allah saka da Alkhairi Malam gaskiya kafad'in gaskiya
Allah yastine mata albarka
Wallahi murja tsinanniuace
Allah ya gafarta mal.Allah ya ƙara lafiya da kwarin gwiwa.
MALLAM WANNAN LAIFIN SHUAGABANNINE BAWANDA YAFI KARFIN HUKUMA
Allah ya Saka da Alkairi ya biyaka da Aljannar firdausi
Allah yama Albarka malam
Allah ya sa mugyara
Murja Allah yatsine miki tsinaniya
Laanatullah alaiha
Don Allah ayi hakuri . Muna kallo daga camerun
Hmmm kin dai bani murja baki ya lahanta ki wallahi
Walh kuwa
Allah yatsine mata albarka
Laifin Gwamna ne da ya daure mata gindi. Ya kamata shi ma a tsine masa tare da ita.
7:26
Abun dakafada akan yarwani Allah na iya juyashj kan yarka
Inda daurin dingi ba cewa take wai sai anbata commissioner ta karuwai da yan iska da yan daudu video clips din yana yawo kowa yana gani. Ai ko wannan ma nakasu ga wanman government din. Sanadin murja yan daudu sunyi karfi a kano
Wannnan haka yake
Adaiyi Adu,a
Ikon Allah wannan ma malamine zagida ashar haka
Ai ya zama jihadi zagin murja .don tana taba musulunci
Ko an tabbata aidaman karuwa ce tinda ita ta fada kuma wannan ballagazar karuwa nima na fada har uwartama nacewa ballagaza
Kabawa kunban kunya murja tazo Sokoto tayi rabin abinda takeyi a Kano kuga abinda zai faru da ita.
Kodai murja jikan baraune
Za muyi mata kuniti da aramadan dadukkan Wanda yake da sahannu agoyan bayanta ya kawar mana da su
waiku agaruruwanku bakuda matslane sai matalsar Kano?
Kanbin Musulunci a Najeriya kenan. Mu ba yan Kano ba ne, amma mun damu da ita sosai
wh nima banasonta
Wai tsoron gwamnati a ke da ita ba za a tsine mata ba da ta daurewa mata gindi ta yi abinda ta ke yi. Ba gwamnan ne ya saka Daurawa sauka ya sauka ba. Tsoron Gwamnan kubke yi ne da ba za ku faɗa masa gaskiya ba.
Kaima Allah ya tsinemaka albarka
Kai dai Dan wahalane
Shubhanallah, Kai Kai
Kaidinma daka zagi malam Allah yatsinemaka Albarkah la’ananne kawai
Yanda kuke tsinawa murja DA haka kuka tsaya Akan damuwan Nigeria damun Samu mafita . Amma Inna Sai batawa time dinku kukeyi Akan murja
Lallai kam mlm
Wallahi mallam Ka Fadi gaskia maganar Ka haqqin, ai kaji wani jahili yakamata abata ma mukami a gwamnatace to wa zaiba jahili mulki
MAL DA KALLON BATSA?
Shiriya aiba a hannunku takeba saiku hau kan mumbari kuna tsinewa mutane
Annabi muhammadu ne yace atsinewa duk wani me irin aikin datake ,dan haka sedai idan kaiba mebin koyarwar Annabin bane kokuma baka yarda da Annabimmu ba to shiyasa kake ganin anyi lefi
Allah yabaka yarinya irin Murja
@@muhammadsharifinuwa9561 rabudashi inaga shima dan jam iyantane
Rubbish
Amin
Allah ya kara basira