Kashim Shettima ya bai wa Musulman Najeriya hakuri kan kalamansa
HTML-код
- Опубликовано: 8 сен 2024
- Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima ya bai wa Musulmai haƙuri kan kalaman da ya yi game da takarar shugabancin majalisar dattawa.
A cikin wata hira da BBC, Shettima ya ce, ba a fahimci maganar da ya yi a muhallinta ba.
Masha Allah
Na ji dadi matuka da wnn hakuri da Kashim ya bayar.
Allah Ubangiji ya yafe mana baki daya
Masha Allah, mataimakin shugaban kasan kashim shattima in alfahari d Kai na rashin girman Kai d rokon yan Nigeria afuwa akan bayananka dasuke ganin kamar cikin mutunci ne garemi baji abunda kace ba Amma yadda kayin yy kyau Allah y kara bamu shugabanai nagari wayanda suka san darajan talakawanau Alhamdullah y Allah
Masha allah 🤲
Allah gafarta Mana gaba dayanmu. .... Allah baku nasara Excellency
Wlh kashim ya burgeni allah kuma ya yafe mana baki daya ba ku ikon sauke nauyin da ya daura muku
Mun yafe maka Kashim Shatima, amma dan Allah kada ka kara kwabsawa, saboda Kwata-kwata baka iya magana ba.
Allahu Akbar, Allah Ya yafe maka da mu baki daya. Naji dadin wannan gajeren tattaunawar
Masha Allah done ❤ ❤ ❤
Masha allah alhamdulahi
Masha Allah wannan yanuna mana cewa kai kanuri ne
Muna alfahari da kasan cewa kanuri
Allah ya yafe mana gaba daya
Munji Dadi ya nemi yafiyar Allah da Al'ummah. Haka a ke so idan mutum Yayi kuskure ya nemi gafarta. Madallah muma masu laifin ne Allah ya gafarta mana Gabadaya. Allah Yayi maka Jagora zuwa daidai.
Masha allah
Magana ta qare , allah ya qara imani
First comment 🎉
Allah yaganar damu
Allah ya karbi tubanka ya baka ikon gyara wa a gaba
nuna cewa bakada kabilanci da addinanci na musulunci ba shine zai sa ka zama shugaban kasa ba. abun takaici harda ayyana inyamurai security dinka. bai kamata ba 'yan siyasa musulmi su rinka wasa da addini ba. amma ka kyauta da ka baada huri akan kalaman da kayi
Zakayi bayanine gamaida furicin dakayimana
Hm. Wai Saro. Hahahah
Maslaha ne ka qi bari su ZAMA mataimakan Tinumbu ka dage sai da aka zabe ka alhali KASAN maslahar itace a bar ma su?
Matsalarka daya itace surutu kuma muddin ba ka gyara ba haka za'a dosa samun tuntuben harshe daga gare ka
Kashim shettima muna goyon bayan ka dari bisa dari. gara arne me imani ga musulmi dan taadda. annabi ya nemi alfarman kristan kasar habacha sarki najashi wannan sarki ya rike amana fiyar da wasu daga cikin larabawa musulmai.
Bamu bukata,anyi walqiya,yanzu mungane
نعوذ بالله منك إن كنت تقيا...
Daga baya kenan 😂😂😂
Haba kamar ba musulmi ba
A kiyaye gaba, musulmi kake wakilta ba wasu ba, pls know what to say at any pointing time pls
Ai yariga yabayardamu dan wahala kawai