Daga Karshe Solomon dolung Ya Cire Tsoro Ya Fadi Gaskiya Akan Taron Qur'anic Festival Da Za'ayi A Ab

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 2 фев 2025

Комментарии • 33

  • @hassanasadiq7513
    @hassanasadiq7513 7 дней назад +1

    Waaleikum Sallam Warahamatullahi Taala Wabarkatuhu BABAN AREWA.

  • @magajiabubakar549
    @magajiabubakar549 2 дня назад

    Gaskiya akwai alamar tanbaya acikin wannan, akan wannan taro, maganar Dalong gaskiyanile

  • @Mando6136
    @Mando6136 3 дня назад

    Jagora Dalong muna maka fatan Allah Ya saka maka da alheri. Allah Ya maka jan gora, ameen.

  • @angosaley8724
    @angosaley8724 9 дней назад +1

    Allah Ya kara ma Solomon lahia.Ka jera tamboyoyi mais m'a na

  • @FirdausiHaruna-s2d
    @FirdausiHaruna-s2d 9 дней назад

    Gaskiyane Allah ya samu da ce

  • @mansurahmad1825
    @mansurahmad1825 7 дней назад

    HON Solomon Dalong, ka yi gaskiya. A maganarka dangane da alak'ar musulmi da kiristoci so na yi ka kawo fad'ar Allah a Suratul maaidah, Aya ta 82 (Q. 5:82).A nan ne, Allah Ya ce : "....Kuma lalle ne kanã sãmun mafiya kusantarsu a sõyayya ga waɗanda suka yi ĩmãni su ne waɗanda suka ce: 'Lalle mu ne Nasãra.' ....". Zancen Allah shine kat.
    Allah Ya sa ka da alhairi.

  • @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd
    @MUSTAPHAIBRAHIM-zd6rd 7 дней назад

    Masha Allahu

  • @AbdulmalikiMalam
    @AbdulmalikiMalam 8 дней назад

    Gskiy salamiu allahayasakama dalaheri

  • @Dansakaofficial
    @Dansakaofficial 10 дней назад +2

    Makiyin allah. Babu mu babu hudubarka don kuwa tayi kama da hudubar shaidan

    • @MuhammadAlamin-d4y
      @MuhammadAlamin-d4y 9 дней назад

      Can muku dai. Ana fada muku gaskiya Kuna qi. Mu dai wallahi ba Wanda zai sake yaudaranmu da Muslim Muslim. Wallahi yaudarace

    • @musabawuro8540
      @musabawuro8540 8 дней назад

      Kaima da ka ki jin gaskiya ka zama shaidan din

  • @DahiruIbrahim-r4t
    @DahiruIbrahim-r4t 10 дней назад +2

    Gaskiya KO abakin wa tafito kazaya kadauka Indai gaskiyane Allah kabamu shuwagabanni nagari

  • @saifu547
    @saifu547 9 дней назад +1

    ❤we need them to ask kind of that quations

  • @magajiabubakar549
    @magajiabubakar549 2 дня назад

    It's true nothing but truth

  • @abubakarmaidorawa220
    @abubakarmaidorawa220 8 дней назад +1

    Dalung. He said the truth

  • @HARUNABUKAR-j9e
    @HARUNABUKAR-j9e 11 дней назад +3

    Maganar gaskiya ne
    Idan har da gaske suke badon siyasa zasuyi wannan taroba toh dan Allah subari sai, 2028 Idan Allah yakaimu Rai da lpy

  • @AdamIshakAdam
    @AdamIshakAdam 11 дней назад +3

    Nifa wllh tllh wadan nan malamman ban San meye suke nema ba na duniya ka duba kaga duk wahalarda talaka ke Ciki ba ruwansu su indai zasu Samu allah ya isah

  • @rilwanmohammedaminu9815
    @rilwanmohammedaminu9815 3 дня назад

    Kaji gaskiya

  • @sanisalisu9769
    @sanisalisu9769 9 дней назад +3

    Gentlemen wake up, all what he said is correct. Just look at it, do you ever heard of Qur'anic convention, if no then, why now, if yes, still why now? Why in Abuja not Sokoto the seat of the Caliphate. Then you look at the questions he raised at the current critical time. Please, it is time we reason rationally🙏

  • @BilkisuUmar-y9x
    @BilkisuUmar-y9x 7 дней назад

    Sosaima oga
    Allah ya kara maka lafiya
    Toron munafurce ne ba gaskiya.
    Allah ya tona asirin su ya kuma tarwasasu. Hakin talakawa bezai barsu ba

  • @auwalmuhammad9414
    @auwalmuhammad9414 9 дней назад +1

    Allah yakara lafia Soloman dalong 😂😂

  • @angosaley8724
    @angosaley8724 9 дней назад +2

    Idan malamai basu yi taitayyin su ba ,Yan siyasa za su tozar tasu

  • @Engrabbasgdk
    @Engrabbasgdk 6 дней назад

    Arna hankalinsu ya tashi saboda Gwamnati zata dauki nauyin hidimar Alqur'ani duk wanda bai sani ba yanzu haka Kungiyar CAN ta fara korafi itama sai anyi Bible festival, idan ba haka ba kuma sukace zarginsu ya tabbata na cewa wannan Gwamnatin zata Musuluntar da Nigeria

  • @AbubakarUmarturaki-o9n
    @AbubakarUmarturaki-o9n 4 дня назад

    Wait till they mention bible

  • @jafaruwada2507
    @jafaruwada2507 11 дней назад +2

    Muna so kazama musulmi.
    Insha Allah

    • @malamialamin6622
      @malamialamin6622 10 дней назад

      A yi masa addu'a

    • @Dansakaofficial
      @Dansakaofficial 10 дней назад

      Ai irin wadannan sai dai su dinga yiwa tawayen cikinmu yawo da hankali. Me ya haɗa kaf*iri da lamarin addinin musulunci? Kai wannnan ko cikin kafi*ran munafuki ne

  • @jkham131
    @jkham131 9 дней назад +1

    There is nothing they do according to the Quran. RK

  • @usmanmunir2554
    @usmanmunir2554 10 дней назад

    Cin danko har da su kaza

  • @playdread
    @playdread 7 дней назад

    Gaskiyane, kaga shugaba nakwarai 💪💪💪.

  • @HassanAbubakar-jh8yd
    @HassanAbubakar-jh8yd 9 дней назад

    Ku dayake wawa yene siyasa Babu muslinci Achikinta karya kuke ni nayar da da maganar shi wlh

  • @mubasshirabubakar
    @mubasshirabubakar 10 дней назад

    Kai Solomon dalung ai Peter obi kayi Don kiyayyarka da musulunci , munsanka dakai har dan bello da bakin cikin addinin musulunci zaku mutu