Bakari yayi abun kunya🙈

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 2 фев 2025

Комментарии • 10

  • @ibrahimkawuwa749
    @ibrahimkawuwa749 Год назад

    Allah ya Saka wa manzan Allah

  • @mabrukagarzalisani514
    @mabrukagarzalisani514 Год назад

    Hmmmm kutubus sitta fa ba alqur'ani ba ne, don haka kafirai zasu iya shiga su kutsa su yi qareqaren son zuciyar su a ciki don batar da musulmai, amman wai an kasa gane haka, sau nawa suke yunqurin kari ko ragi a cikin alqur'ani, amman Allah yana tona musu asiri tinda Allah ya ce إنا نحن نزلنا الذكر وإنا له لحافظون, Allah ya ganar da mu gaskiya ya bamu ikon binta

  • @atikouaboubacar6495
    @atikouaboubacar6495 2 года назад

    Macha allah

  • @alkasimumar9379
    @alkasimumar9379 Год назад

    Allah yadafama mlm

  • @jilaniibrahimmakwarari9494
    @jilaniibrahimmakwarari9494 3 года назад +2

    Ahmad Anya Kuwa Kana Son Manzon Allah saww? Qiriqiri kana Ji Sheikh Abduljabbar Yana Korewa Manzon Allah saww Qazantar Da Malamam Hadisi Suka Jingina Masa Amma kana Zagin Sa? Shin Me Yasa Baka Zagi Waďannan Malaman Da Suka Datse Masa Karatu Ba? Alhalin Kaji Sune Suke Jinginawa Manzon Allah saww Qazanta Amma Kuma Bakaga Baiken Suba, Anya Kuwa Kana Qaunar Manzon Allah saww?

  • @ahmatyayaabdou6500
    @ahmatyayaabdou6500 3 года назад +1

    Da kai da shi duk kunci durun uwaku.

    • @yahayagoumbi8340
      @yahayagoumbi8340 Год назад

      To anan Ni inada tambaya akan wanda ya dora hoton su Albani a page in:hakan da kayi ha'inci ne koko daidai?kuma bari ingaya muku kin Nigeria:da Izala,da dariqa da shi'a gaba dayanku,a kawo muna malami daya da yayi anfani da kuddin aljifunshi ba na hadaya ba,ya gina makarenci ne,da gidajen marayu kamar Albani Zariya,babu sam,idan mutun ya haifu a gidansu ya kawo muna malaminsu,da sana'arsa,da hidimomin da yayi wa musulmai na basu ilmi,da galihu ba iya Nigeria ba har a waje,to mu kuma za mu kawo na Albani sai akara,ba muce baya kuskure ba kamar kaima nakan yanayi,to amma mi yassa baka doko kuskuren naka ba,saidai ka gayi alherinsa amma dan rishin imani zaka doko na wani kadai,mu ba kin Nigeria ne ba,amma a duniyar kin boko,ba wani malami na kasa Hausa da ya taimaki kin boko fahimtar addini irin Albani Zaria,dan hakan kokarin musguna mai zai kara bakanta tafiyarku ne kawai a gurin mu,yafi muna dut shehunnanku

    • @BelloAbdullahi-db2xf
      @BelloAbdullahi-db2xf 11 месяцев назад

      Kaci uwarka. Dakaida malamanku