Zuwan sheikh kabiru haruna gwambe walimar auren Yar kwankwaso zancen bisa adalci da gaskiya

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 11 фев 2025
  • Tsokaci gameda zuwan sheikh kabiru haruna gwambe walimar auren Yar kwankwaso da mangal
    Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku
    Kuyimana subscribe a RUclips channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
    Labarun duniya, labarun hausa,auren Yar kwankwaso da mangal,sheikh kabiru haruna gwambe, rigasa tv news

Комментарии • 104

  • @BashirAdamu-xg3yh
    @BashirAdamu-xg3yh 2 месяца назад +7

    MASHA ALLAH. JAZAKALLAHU Khairan Al-sheik. Hakane ALLAH Ya sakama Kwankwaso da alkhairi amn

  • @nasara5tv526
    @nasara5tv526 2 месяца назад +8

    Exactly kwankwaso yayi. Gokari sosai ❤ anyi amfani da ilimi sosai❤

  • @SalisuHarouna-g9y
    @SalisuHarouna-g9y 2 месяца назад +4

    Gasikiya ne wlh ❤❤❤❤

  • @muazunuhu1654
    @muazunuhu1654 2 месяца назад +3

    Allah ya kara wa rayuwa albarka sheikh. Adalci shine mafita. 😢

  • @Musahalilu-4417
    @Musahalilu-4417 2 месяца назад +4

    Gaskiya Malam Naji dadi wlh da wannan maganganun da kayi Allah yasa mudache ameen

  • @lawalmusa6073
    @lawalmusa6073 2 месяца назад +1

    Masha Allah, Allah ya saka da alkhairi malam

  • @abubakarmibrahim2368
    @abubakarmibrahim2368 2 месяца назад +1

    Allah ya saka maka da al'khairi, ya Kara basira.

  • @mustaphaisiya-dr7ws
    @mustaphaisiya-dr7ws 2 месяца назад +1

    Masha Allah Allah ya kara lpy mlm

  • @BasiruAbubakar-s4w
    @BasiruAbubakar-s4w 2 месяца назад +2

    Masha Allah
    Gaskiyane malan

  • @AminaMustapa
    @AminaMustapa 2 месяца назад +2

    Gaskiya ne malam Allah yasa Mudace 🙏🏻🙏🏻🥰

  • @RaihanatuMuhammadMusa
    @RaihanatuMuhammadMusa 2 месяца назад +2

    Da'ace malamin ɗarika ne yaje bazaku iya fitowa kukareshiba musamman shi Kabiru Gombe meson yaga yan ɗariqa sunyi kuskure yakafa wa'azi akansu Allah yashirya

  • @hikimazamanihausatv6266
    @hikimazamanihausatv6266 2 месяца назад +1

    Malam kafadi gaskiya ❤

  • @naziruabdurahman
    @naziruabdurahman 2 месяца назад +2

    Jazakallahu Khairan Mal

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع 2 месяца назад +5

    Wannan gaskiyane malam allah yasakamaka da alkhairi wallahi kuwa allah yasa kowa yagane doleme mu yan nageriya sai mun gyara halimmu
    allah yasanya alkhairi allah yabasu zamallafy allah yabasuzuriya daiyyaba

  • @basheerusman2213
    @basheerusman2213 2 месяца назад +2

    JazakalLahu khairan 🙏

  • @adamumsani-l7j
    @adamumsani-l7j Месяц назад

    Alhmdllh malam Allah yasa ka da alkhairi yakarawa ilmi albarka ya ciremana son zuciya ya bamu ikon gane gaskiya mubita karya kuma yakaremu daga gareta,

  • @RaihanatuMuhammadMusa
    @RaihanatuMuhammadMusa 2 месяца назад +2

    Amma Gsky malam kasaki layi kunada son zuciya wllh Allah yashirya

  • @AhmedMohammed-s5b
    @AhmedMohammed-s5b 2 месяца назад +3

    Muna godiya sosai malam naki dadi da abinda ka fada ubangiji Allah yasa da aljanna

  • @shuaibuadamu3675
    @shuaibuadamu3675 2 месяца назад +4

    Mlm more bless sir

  • @basirutukur1231
    @basirutukur1231 2 месяца назад +2

    Maa Sha Allaah

  • @abdulmalikmahamud5597
    @abdulmalikmahamud5597 2 месяца назад +1

    Allah ubangiji ya Kara basira allah kuma ya albarkci wannan aure allah ka basu Zaman lafia

  • @nasiruabdulhamid7323
    @nasiruabdulhamid7323 2 месяца назад +1

    Allah yasakawa MaLam da mafificin alkairi

  • @Mohdmati-og7vl
    @Mohdmati-og7vl 2 месяца назад +4

    Wannan gaskiya ne mlm Allah ya kara lfy

  • @ZakariyyaIbrahim-xr6of
    @ZakariyyaIbrahim-xr6of 2 месяца назад +2

    Gaskiyane Hakayake Masha Allah Fatan Alheri

  • @IdiBulama-x5y
    @IdiBulama-x5y 2 месяца назад +2

    Allah ya daukaka sunnah

  • @dalhaalasanahmed5936
    @dalhaalasanahmed5936 2 месяца назад +1

    JazakAllahu khairan.

  • @usmanabdullahi8610
    @usmanabdullahi8610 2 месяца назад +1

    Allah yasaka da Alkhairi

  • @NasirAbubakar-y5x
    @NasirAbubakar-y5x 2 месяца назад +2

    Wannan gaskiyane malam

  • @NASEERBUSINESSCENTER
    @NASEERBUSINESSCENTER Месяц назад +1

    Kai jama a anasaye malamai dakudi sukuma SUNA yaudararku dadadin Baki kusahankali fah Allah yakyauta

  • @muhammadsanimuhammad4124
    @muhammadsanimuhammad4124 2 месяца назад

    Ma sha allah

  • @ummulkulsumibrahim9962
    @ummulkulsumibrahim9962 2 месяца назад +3

    Aslm Allah ya sakawa Malam da mafificin alkhairi. Wannan gaskiya Malam

  • @Dansarki-ch5yq
    @Dansarki-ch5yq 2 месяца назад +1

    Subhanallah

  • @SulaimiAhmed
    @SulaimiAhmed 2 месяца назад +1

    Amin ya haiyuyaqayum

  • @MudaseruAbubakar-pf5kf
    @MudaseruAbubakar-pf5kf 2 месяца назад +1

    Hakane malam ❤❤❤

  • @عبدالرؤوف-ش9ي
    @عبدالرؤوف-ش9ي 2 месяца назад +1

    ماشاء الله ❤

  • @DaudaAbdullahi-vi5ri
    @DaudaAbdullahi-vi5ri 2 месяца назад +2

    indasu ado gwanja akagani bawanda zakaji bakinsu akai allah yasamudace

  • @malamfarisalif1935
    @malamfarisalif1935 2 месяца назад

    Hum malam nayi kuka walahi bamuda adalci

  • @auwalmadubi6094
    @auwalmadubi6094 2 месяца назад +2

    Ya kukalli shiek Abduljabbar Shiek Nasiru Kabara akan sharrin da kukayi masa

  • @MuhammadBashirIbrahim-q7p
    @MuhammadBashirIbrahim-q7p 2 месяца назад

    Allah yasaka da alkhairi malam 😢

  • @AdnanSaidUmar-qw2su
    @AdnanSaidUmar-qw2su 2 месяца назад +5

    Ni dan darika ne,amma tsarin walimar ya kayatar dani duba da yadda auren yayan manya yake kasancewa.
    Hakan ya dace kwarai da gaske.

  • @musamaintandirmbita1083
    @musamaintandirmbita1083 2 месяца назад

    Malam Allah ya saka da Alkhairi, Ka Fadi gaskiya babu son zuciya, Allah ya daura a mizani

  • @UsmanMurtala-ic7wm
    @UsmanMurtala-ic7wm 2 месяца назад +1

    Gsky ne malan Allah ya ƙarabasira ameen yarab

  • @yarosulaiman8704
    @yarosulaiman8704 2 месяца назад

    Jazakallahu bikhair

  • @MustaphaSunusi-m2p
    @MustaphaSunusi-m2p 2 месяца назад

    Gaskiyane Ameen ya hayyu ya qayyum

  • @yserklass2882
    @yserklass2882 2 месяца назад +3

    Wai malam abunda kwankwaso yayi yanzu yasa taron bidi,a yazama halak

    • @muhammadakhu9217
      @muhammadakhu9217 2 месяца назад

      Dama Kai basonshi kakeyi ba, kuskurensa kakenema

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba6566 2 месяца назад

    Wannan gaskiya ne Malam, Allah ya saka maka da alkhairisa akan fadar gaskiya akan bikin 'yar gidan Dr. Rabi'u Musa Kwankwaso.

  • @fatimamuhammad7053
    @fatimamuhammad7053 2 месяца назад

    Jzkh khair mln

  • @ZakariyaMusa-e9x
    @ZakariyaMusa-e9x 2 месяца назад +2

    gaskiya ne magana ka

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 2 месяца назад +1

    Malam akwai son zuciya a maganganun ka. Kun iya raina wa mutane hankali Wallahi 😂

  • @Cutiemaryam12
    @Cutiemaryam12 2 месяца назад +2

    Nifa wannan abin ya burgeni sosai wlh duk yadda mahaifinta yake da matsayi da kudi kowa yasan mahaifinta a Nigeria Amma tayi shagar mutunci bata bayyana jikinta toh wannan ma kalubale ga yan uwanmu talakawa wlh muji tsoron Allah yadda akeyin shiga ta rashin kunya ta bayyana suran jiki wlh muji tsoron Allah kalli yadda yar gidan dr Rabi'u musa kwankwaso ta rufe jikinta bata bayyana toh ya kamata muma yayan talakawa muyi koyi da hakan

  • @baseerah1294
    @baseerah1294 2 месяца назад +1

    Gaskiy

  • @yusufmuhammed412
    @yusufmuhammed412 2 месяца назад +1

    Wai haruna Gombe malamine kodai......

  • @ShehuUsmanshagari
    @ShehuUsmanshagari 2 месяца назад

    Meye laifin kabiru saboda yaje wurin daura aure

  • @ShamsuddeenSaleh-ly8xz
    @ShamsuddeenSaleh-ly8xz 2 месяца назад +1

    Qarya ne malam😂

    • @usmankirfowa
      @usmankirfowa 2 месяца назад

      Son Raine a ranka Amma gaskiya ya fada tunda anyi biki yayan buhari mun gani

  • @Nashman901tv
    @Nashman901tv 2 месяца назад +1

    Wannan basuge domini Addini ba. sun ge kwadai ne

  • @YakubuHaruna-c7y
    @YakubuHaruna-c7y 2 месяца назад

    Masha Allah

  • @livaramaazouabdou7635
    @livaramaazouabdou7635 2 месяца назад

    Allah ya karamaka lafiya malam

  • @TchamnekreoWinamou
    @TchamnekreoWinamou 2 месяца назад +3

    Gaskia malaman Nigeria kuna kaolin macala à Nigeria, tunda kun bar han ya

  • @BahariSaminu-l9x
    @BahariSaminu-l9x 2 месяца назад

    Allahyasakawamalamdaalkaeri

  • @AgourmiIsmaila
    @AgourmiIsmaila 2 месяца назад +1

    Gaskiyya malam Nigeria kuzama buyu Yan siyaysa da masu kudi yakama ace malam Nigeria kune da gudanar tsari siyasa Nigeria kuna Bari jahilay mutane suna Mulki jimaa Nigeria yakamata Nigeria akapan gonati Muslim awace kahirai da munafikai mutane

  • @mustaphaibrahim5078
    @mustaphaibrahim5078 2 месяца назад +2

    Kuna batawa mutane tunani Inda Allah kuke so, wallahi bazaku kusanci Wani maimulki a Nigerian.

  • @AminuAbdullahi-h4h
    @AminuAbdullahi-h4h 2 месяца назад

    Wannan gaskiyane malam,na fahimce ka da wannan maganar taka, domin wadannan dalilin shi ake kallo, banbancin darika ko siyasa ko kuma gaba tsakanin shi da kwankwaso

  • @AminuIsmail-c8l
    @AminuIsmail-c8l 2 месяца назад +3

    Mal. kafade gaskiya Allah yasakada'alkhairi, kuma. Allah shiyimuna jagora.

  • @Nashman901tv
    @Nashman901tv 2 месяца назад +1

    Kodai ya kaisu

  • @livaramaazouabdou7635
    @livaramaazouabdou7635 2 месяца назад

    Allah ya sa muguera

  • @MusaSref
    @MusaSref 2 месяца назад

    Good

  • @MuhammadMusatarauni
    @MuhammadMusatarauni 2 месяца назад

    An tara manyan a kano, Allah yasa so kyara kasar

  • @muhammadshamsu7021
    @muhammadshamsu7021 2 месяца назад

    Ameen mallam

  • @abubakaraliyu5489
    @abubakaraliyu5489 2 месяца назад

    Anyi kokari. Amma shigar da yarinyar tayi ya kamata Malam yayi jan hankali aki, ba a ce har takai wadda za ayi koyi da ita ba. Sai dai idan munafinci ne zai sa aji haushin wadanda sukace shigar yarinya Malam ya kamata yace ta gyara ba a yaba mata ba

  • @MamansAlifou-i3f
    @MamansAlifou-i3f 2 месяца назад

    Sun sa thewa malam tunani

  • @mahbubnasir852
    @mahbubnasir852 2 месяца назад

    Malam abinda kwankwaso yayiiwa malam kabiru gombe cutar malamai yayi Kuma rusama da'awa yayi wallah babu abinda yayi na gwaninta shigar arna tayi malan, Kuma taje wajan a wannan yanayin halal ne kuma alokacin an daura auren malam? Wane magabaci kasamu da haka a auren ya yansa Dan Allah, da waçce hujja zaka soki mauludi Nan gaba malam Abi a hankali

  • @Despicable_AY
    @Despicable_AY 2 месяца назад +1

    Wallahi yawancin mallaman sunna suna da son zuciya kuma suna rusa da'awa a zamanin nan.

  • @Skasuwa
    @Skasuwa 2 месяца назад +1

    Wannan maganar da kakeyi Yafi zuwan kabiru Gombe wajen walimar hatsari.

  • @nasirumainasuleiman3146
    @nasirumainasuleiman3146 2 месяца назад +1

    Malam ina san wa'azin ka. Amma wannan lokacin kasa son zuciya

  • @baffacesc
    @baffacesc 2 месяца назад

    Kaji bayanin hankali

  • @IbrahimMoussakaridio
    @IbrahimMoussakaridio 2 месяца назад +2

    Gaskiya dr idriss na ta bayanna. Malam an sake layi an koma bayan kudi

  • @uzairubappah2020
    @uzairubappah2020 2 месяца назад

    Izala bakin cikin munafukai da yan bidi,a.

  • @AyoubaIssah-b6e
    @AyoubaIssah-b6e 2 месяца назад

    Mallima fulani intaada

  • @Hasneem528
    @Hasneem528 2 месяца назад +1

    Sakaran banza matsyiaci
    Kaine munafiki
    Manya nawa suka gayyata malamai a bikin yayansu bakayi magana ba

  • @YauOil
    @YauOil 2 месяца назад +2

    Dukasu Dan fulani ne jikukin dan ta ada danfudiwu ne fulani jinita adanch ne fulani

    • @JamilaBabayaro
      @JamilaBabayaro 2 месяца назад +3

      Ba duka aka zama daya ba,mu Fulani ne jikokin dan fito amma muna tsoron Allah.muna da kunya da tarbiyya,yan ta,adda mutane ne kamar kowa

    • @JamilaBabayaro
      @JamilaBabayaro 2 месяца назад +1

      Ba duka aka zama daya ba,mu Fulani ne jikokin dan fito amma muna tsoron Allah.muna da kunya da tarbiyya,yan ta,adda mutane ne kamar kowa

    • @UsmanIbrahimUsman-u2p
      @UsmanIbrahimUsman-u2p 2 месяца назад

      Dan uwa kaji tsoron allah kanisanci cin mutuncin malamai

    • @AhmedAlhassan-ot4zs
      @AhmedAlhassan-ot4zs 2 месяца назад

      Katuba koka shiga wuta

    • @ameenamohd1256
      @ameenamohd1256 2 месяца назад

      Wlh de kashiga 3 mutumin nn anya kuwa kai musulmine sbd naga bakada aiki saibin sashen comment tako ina bakada magana saizagin fulani kace jikokin dan ta adda danfodiyo ni tmby ta anan shin kayi rayuwane da danfodiyo kamin rasuwarsa⁉️kasani cewa kuma sai Allah ya sakawa duk wanda kazaga kaimai kazafi inde abinda kk fada bashida laifi aciki

  • @UmarUsman-w4m
    @UmarUsman-w4m 2 месяца назад +1

    Allah yasaka da Alkhairi

  • @NuraYakubu-m6o
    @NuraYakubu-m6o 2 месяца назад

    Masha allah

  • @livaramaazouabdou7635
    @livaramaazouabdou7635 2 месяца назад

    Allah ya karamaka lafiya malam

  • @ShapiuAbdullahi
    @ShapiuAbdullahi 2 месяца назад +1

    Masha Allah

  • @muhammadumarkwarawango4406
    @muhammadumarkwarawango4406 2 месяца назад

    Masha Allah

  • @BelloAliyugumi
    @BelloAliyugumi 2 месяца назад

    Masha Allah