Ana Samun Nasarori SP Abdullahi Haruna Kiyawa.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 1 фев 2025

Комментарии •

  • @AzamNasara
    @AzamNasara 16 часов назад +1

    Jazakallahu Khairan police people Allah ya kareku

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk День назад +2

    Allah ya kiyaye mana kai SP Abdullahi Haruna kiyawa ameen

    • @AzamNasara
      @AzamNasara 16 часов назад +1

      Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏾

  • @SaniyahayaIbrahim-hg7ug
    @SaniyahayaIbrahim-hg7ug 17 часов назад

    Masha Allah

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 День назад +2

    Muna rokon Allah. Ya saka muku da alkhairi

    • @AzamNasara
      @AzamNasara 16 часов назад +1

      Aameen Aamiin ya Rabb 🤲🏾

  • @abdoumahamane6870
    @abdoumahamane6870 День назад +1

    Amma fa irin wannan ba abayanawa sirine

  • @MaimunaAdamMuhammad-mw3gm
    @MaimunaAdamMuhammad-mw3gm День назад +1

    Allah takara tona musu asiri kukuma Allah ya temakeku

  • @RabiuAbdullahi-q6n
    @RabiuAbdullahi-q6n 10 часов назад

    Allah ya tsare officer

  • @UmarYahya-zp5kn
    @UmarYahya-zp5kn День назад

    Allah shiyasan me gaskiya

  • @musamohammed-uk6gj
    @musamohammed-uk6gj День назад +1

    Allah ya kara taimakamuku

  • @SalifouGuéroDadi
    @SalifouGuéroDadi День назад

    Wlh Nigeria souna baninhawshi to bakoukamasouba toh miyé Na Sawa a midia

    • @رضوانربيع-خ5ض
      @رضوانربيع-خ5ض 15 часов назад

      Kobakajin hausa ne ankamasu ai indai kazo Kano kace zakai ta addanci indai kanacikin ta To insha allah se ankama mutum

  • @abdoumahamane6870
    @abdoumahamane6870 День назад

    Dan yanzu saura saisu gudu

  • @ABDUSSAMADAHMAD-o2x
    @ABDUSSAMADAHMAD-o2x День назад

    Wlh ni bangamsuba har ynx sbd abin akwai abin dariya aciki

  • @رضوانربيع-خ5ض
    @رضوانربيع-خ5ض 15 часов назад

    Dan Nigeria kenan kanamar ayyuka wajen kare rayuwarsu sukuma suna zaginka ya rage namu wajen mu amulla da Mutanen daba yan ƙasar muba Mutum inyazo unguwar ku ku anan aka haife ku duk Wanda banaku bane kunsani seku sanar da Police amma kawai Mutum bakusan daga inda ya fito ba kudauki gida kubashi haya ko kusayar masa ko kubashi Aure wan nan Rashin sanin ciwon kai ne abinda inyamurai basa Yadda dashi kenan domin Bama dan wata ƙasar ba ko dan arewacin najeriya ne kai inyamurai bazasu sayarma da gida ba a yankin su balle Aure mukuwa haka zasu shigo jahohin mu mubasu gida su siya kuma su da dinga sace mana yara kai yanzu wlh harma gonaki ake siyar musu karshe kenan kaga kuwa aibamu san ciwon kanmu ba Allah ya kare mana jahar mu

  • @ABDUSSAMADAHMAD-o2x
    @ABDUSSAMADAHMAD-o2x День назад

    Kunce za ayi tashin hankali wajan maulidi