Ya Shaik Allah ya Saka da alhairi Kare mutunci da Girman manzon Allah s aw)wajibi ne ko da a sandiyar kareshi rayuwa zata yanke hakan shine mafi so a tafarkin janabin baban bawan Allah baban masoyin Allah ,baharul nada nurul huda Al amin ,sayadina sayadina Muhammad s a w),baza mu karbi addini daga Mai zagin sayadi Ali ba don manzon Allah ya fada mana duk Mai son sayadi Ali muminine Mai kinsan fasiki ne wata ruwayar munafuki ,mun karanta miyagun kalamai da ibn taimiya ya ma sayadi Ali r a)muna ma Dan taimiya adua Allah ya yafe masa tunda Yana sallah kuma ya furta lailah hailalah Muhammad rasoolilah ,mu bama bakin cikin bawa ya samu Rahamat ubangiji s w t),Allah ka bude kirjin mutane su gane waye manzon Allah s a w)amin
Ya Shaik Allah ya Saka da alhairi Kare mutunci da Girman manzon Allah s aw)wajibi ne ko da a sandiyar kareshi rayuwa zata yanke hakan shine mafi so a tafarkin janabin baban bawan Allah baban masoyin Allah ,baharul nada nurul huda Al amin ,sayadina sayadina Muhammad s a w),baza mu karbi addini daga Mai zagin sayadi Ali ba don manzon Allah ya fada mana duk Mai son sayadi Ali muminine Mai kinsan fasiki ne wata ruwayar munafuki ,mun karanta miyagun kalamai da ibn taimiya ya ma sayadi Ali r a)muna ma Dan taimiya adua Allah ya yafe masa tunda Yana sallah kuma ya furta lailah hailalah Muhammad rasoolilah ,mu bama bakin cikin bawa ya samu Rahamat ubangiji s w t),Allah ka bude kirjin mutane su gane waye manzon Allah s a w)amin
Masha allah munagodiya shehu masoyi manzon allah sallallahu alahihi wasallam...... Tijjanawa gidan ilimi ikon allah...... Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam yan Boko Haram