Kai Jama'a Allah yayi mana tsakani da rashin imanin karshen zamani Saisu dage babu damuwa itama Jahannama nan tana jira hawuya mudai dage da addu'a akwai Allah wanda baya bukatar lauya ko canba
Wallahi malam wannan maganan gaskiya ne sanata shehu buba mutumin arzikine Kuma yawancin yan uwansa muna tare dasu Ni nasan Dokan daya kafa ma yan'uwan sa cewa duk wanda yana fashi ko makamancin haka to shida kansa zansa a kamashi
Allah ya gafarta maka Baba isah daya, sarkin garin mu ne.jahar kebbi ne karamar hukumar danko/wasagu . wallahi sun dade suna farautar rayuwarsa. to yanzun su zauna ga duniya nan wanda baizo ba ma tana jiransa
Allah ya jiqan sarkin kanya, to sauran saraki ya kamata ku shiga taitayinku, kuna daurewa shuwagabanni azzalumai gindi, kuma abin ya fara kawwowa a kanku, Allah ya taimaki yan Nigeriya kuma Allah ya kawo qarshan bandits, kyma inaga har da laifin wasu maluma. Tun a baya su bari a sanar da matunan karkara addinni, wasu dikkikan maluman galgajiya suka ki, kuma su ka ki su karantar da mutana nan, su kayi ta musu tatsuniyan walliyai, yau gashi bakin jahili ya dau bindiga yana kashe mutane yana cewa Allahu Akbar, Allah ya isa Wallahi.
Ina lilahi wa ina ileihi raji'un Allah ubangiji ya jiqanshi da rhm Allah ya gafartami😭😭😭😭ya ubangiji Allah ka tonawa wa anda sukayimishi wanan aiki asiri ya Allah ka bi mishi hakishi 🤲🤲🤲🤲
Gaskia shuwagabanni Nigeria ba suda Imani.kunaji kuna gani .anatakashé mutane sunagani Sun kasa magancé😭😭😭 matsalar tsaro .Nigeria Kenan komi zasuyi basayin gaskia azzalumai sunfi mutanen kirki yawa ,shiyasa Yanzu dan Nigeria duk rantsuwarda zaiyimaka dan uwa kada kayarda dashi KO Yana rantsuwa all qurani Yana fitowa gabakinshi kada kayarda 🇳🇪👈
The fulanis re killing the Hausas emir, putting there own brother's fulanis, while Hausas people re seen as nothing, so so funny, the Hausas land's re gone
Allah ya jikan sarkin kanya ya Allah 👋
Kai Jama'a Allah yayi mana tsakani da rashin imanin karshen zamani
Saisu dage babu damuwa itama Jahannama nan tana jira hawuya mudai dage da addu'a akwai Allah wanda baya bukatar lauya ko canba
Wallahi malam wannan maganan gaskiya ne sanata shehu buba mutumin arzikine
Kuma yawancin yan uwansa muna tare dasu
Ni nasan Dokan daya kafa ma yan'uwan sa cewa duk wanda yana fashi ko makamancin haka to shida kansa zansa a kamashi
Wannan gaskiya ne.
Allahu Akbar wannan Nigeria kenan alhamdullah Allah dabai
Halliceni a Nijeriya ba wllh
Allah ya gafarta maka Baba isah daya, sarkin garin mu ne.jahar kebbi ne karamar hukumar danko/wasagu . wallahi sun dade suna farautar rayuwarsa. to yanzun su zauna ga duniya nan wanda baizo ba ma tana jiransa
Allah ya jiqan sarkin kanya, to sauran saraki ya kamata ku shiga taitayinku, kuna daurewa shuwagabanni azzalumai gindi, kuma abin ya fara kawwowa a kanku, Allah ya taimaki yan Nigeriya kuma Allah ya kawo qarshan bandits, kyma inaga har da laifin wasu maluma. Tun a baya su bari a sanar da matunan karkara addinni, wasu dikkikan maluman galgajiya suka ki, kuma su ka ki su karantar da mutana nan, su kayi ta musu tatsuniyan walliyai, yau gashi bakin jahili ya dau bindiga yana kashe mutane yana cewa Allahu Akbar, Allah ya isa Wallahi.
Allah yagafartamichi Allah yasa yahuta Allah yasa ce tafiye michi nana
Amin
Ameen ya Rabbi
Ina lilahi wa ina ileihi raji'un Allah ubangiji ya jiqanshi da rhm Allah ya gafartami😭😭😭😭ya ubangiji Allah ka tonawa wa anda sukayimishi wanan aiki asiri ya Allah ka bi mishi hakishi 🤲🤲🤲🤲
ai yagama magana tunda yace Allah ba sauran wani zance
Allah ya jikansa da rahama
Allah ya kawo mana karshen wannan abu
Subbahalla
Allah ubangiji yasa sunhuta 🤲🥹
Shi Kenan Yau Ankashe wan nan gobe an kashe wan chan,
Babu magani , Tir da qhugabannin Nigeria,
Amen ya Allah
Amin
Inna lillahi wa'inna ilaihirraji'un allah ya gafarta masa
😭😭😭😭😭😭
Allah yamasa rahama
Allah ya gafarta masa
Amin
انا لله وانا اليه راجعون من ،😭😭😭😭😭
Gaskia shuwagabanni Nigeria ba suda Imani.kunaji kuna gani .anatakashé mutane sunagani Sun kasa magancé😭😭😭 matsalar tsaro .Nigeria Kenan komi zasuyi basayin gaskia azzalumai sunfi mutanen kirki yawa ,shiyasa Yanzu dan Nigeria duk rantsuwarda zaiyimaka dan uwa kada kayarda dashi KO Yana rantsuwa all qurani Yana fitowa gabakinshi kada kayarda 🇳🇪👈
Kaji d'an wahala toh kada ayarda damu d'in mana saime toh, Amma kada kamanta duk lalacewar mutane akwai na kirki. mtwwww
انا لله وانا اليه راجعون
Kebi ne ba neja ba
Na gode.
😢😢😢
😢😢
😭😭😭🤲🤲🤲🙏
😭😭😭😭
😥😥😥😥😥😭😭😭😭🤲🤲🤲
Mu hausawa fullni so cea amanra mu
🤲🤲🤲🤲🤲😭😭😭
Don kurika Adalci batun kabila'ci ba hujja bane , ayi magani Yan ta Adda kowa'e ne kawaii ,
Kudai'a Linke mutane da sunan labila'nci
The fulanis re killing the Hausas emir, putting there own brother's fulanis, while Hausas people re seen as nothing, so so funny, the Hausas land's re gone
😂😂 Allah yajeqanshi
dagafara
Jahar kebbi ne ba nijer ba
Nima haka nafada
😭😭😭😭😭