Alhamdulillahi. Kowa yaje yayi karatu don wanna zamanin na masu karatu ne. Allah yasa muyi karatu sbd Allah da Manzon sa bisa koyawar magabata nagari. Ameen ❤
اللهم صل على محمد وآل على محمد كما صليت على ابراهيم وعلى ال ابراهيم انك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وآل على محمد كما بركة على ابراهيم وعلى ال ابراهيم في العالمين انك حميد مجيد
Allah sarki, Wato ayanzu kasancewar sheikh maqari limamin Central mosque akowane lokaci jira kawai akeyi yayi kuskure to tuntuben harshe sai a fara kalubalantar shi domin asamu inda yagaza domin a rinka muzantashi acikin jamaah , Muna rokon Allah yabawa malam kariya daga zamiya.
Mubarak Yahaya,ka bude zuciyarsa kaga da niyyar tozarta wa ne yayyi?yanzu idan malami yayyi magana idan wani dan uwansa malami bai ganeba,maimakon ya je yayi masa raddi sai ya kiraye shi,yin haka laifi ne?ku da antaba malaman ku kamar anyi sabo,alhali ku naku suna yin haka,kuma baku kwabarsu,to,hakan yanada muhimmanci rage guluwi da aka samu Ako wane bangare,na daukaka malami akai shi inda bai kai ba ko kuma kaskantar da wa'ansu malamai akan wa'ansu,amma idan Anka kara ko wa zai ga kowa
M. Mubarak shi musulunci dakake gani dan hujjane sabanin malami rahama ne bakasan cewa sahabbai bama sunazama su warware wata matsala data shafi addini shi malan badan yawulakanta prof ba yayi ya'n media ne masu rubuta abunda suka ga dama
Munafiki kaman yana son maaiki da gaske , wai me sayyadina Ali yy muku sahabin maaiki tsabar kin Gaskiya musu da jahilai masu son gardama beyi ba wlhi , allah ya kara daukaka mlm prof
Babbar bukatar daliban ilimi Su fahimci kitabu was sunna Agaskiya dalibai nashiga shubuha amaidakai anuna mana abinda zamuyi ibada Abar jayayya dan girman Allah
Kay mey tewa kana moukabala da prof makari kayi ladabi da chekh Ibrahim Allah ne ya dorachi ba ina da tambaya da douk malaman izala na nageria douk awaza sunada amsa zasu iya kiran chourguaban kassa sou tchemassa yayi lefi ko wani chourguaba ? Gyara wa chourguaba da Allah ya ba shi jagoranci douk ya bi abinda kay kakaranta kouyiwa mayan malay ladabi idan kotun karanta ko koudjekou karanta littattafan ladabi choukran kouma emsan da zasu bayar don Annabi kowa Allah yassa yagua amssanssou yassa posta a you tube ya Publier zenguani KO kou posta tambayan douk nageria sou guani a posta amssan
Sheikh Jalo Jalingo ya kira Sayyadina Ali munafikin,Mai Hassadar manzon Allah Shima Yana nuna martabar Sayyidina Ali ne ? Akwai Anas Ghana Shima ya fada akan haka
Allah yakara kareka prof
Gaskiya ne Allah y Kara lafiya mlm Prof
Gaskia prof kaban mamaki kanajin tsoransa ma kafadi gaskia wlh imamu Ali sahabine kuma babbane acikin shugaban sahabbaine kagayamasa mana
Alhamdulillahi. Kowa yaje yayi karatu don wanna zamanin na masu karatu ne. Allah yasa muyi karatu sbd Allah da Manzon sa bisa koyawar magabata nagari. Ameen ❤
اللهم صل على محمد وآل على محمد كما صليت على ابراهيم وعلى ال ابراهيم انك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وآل على محمد كما بركة على ابراهيم وعلى ال ابراهيم في العالمين انك حميد مجيد
Masha allah 🥰
Izala gidan sharri da kage da son Neman suna allah ya tsaremu da izala
Ai neman suna karshenshi nadama wlh tallahi
Allah ya kara daukaka malan abdulmutallib
Jazakhallahu khairan sheikh abdusalam
Ba sheikh Abdussalam bane. Abdulmudallib Gusau ne
Allah sarki,
Wato ayanzu kasancewar sheikh maqari limamin Central mosque akowane lokaci jira kawai akeyi yayi kuskure to tuntuben harshe sai a fara kalubalantar shi domin asamu inda yagaza domin a rinka muzantashi acikin jamaah ,
Muna rokon Allah yabawa malam kariya daga zamiya.
Allah ya Kara lfy professor ibrahim maqari
Gaskiya rashin fahimta baiyiba Wannan son tozarta mutum ne Allah yamaidama aniyarka Allah yakare prof 🙏
Mubarak Yahaya,ka bude zuciyarsa kaga da niyyar tozarta wa ne yayyi?yanzu idan malami yayyi magana idan wani dan uwansa malami bai ganeba,maimakon ya je yayi masa raddi sai ya kiraye shi,yin haka laifi ne?ku da antaba malaman ku kamar anyi sabo,alhali ku naku suna yin haka,kuma baku kwabarsu,to,hakan yanada muhimmanci rage guluwi da aka samu Ako wane bangare,na daukaka malami akai shi inda bai kai ba ko kuma kaskantar da wa'ansu malamai akan wa'ansu,amma idan Anka kara ko wa zai ga kowa
M. Mubarak shi musulunci dakake gani dan hujjane sabanin malami rahama ne bakasan cewa sahabbai bama sunazama su warware wata matsala data shafi addini shi malan badan yawulakanta prof ba yayi ya'n media ne masu rubuta abunda suka ga dama
Masha allah
Pasto Ayouba Ariwa
Abdulmudallib,, kayi kokari sosai wllh,, amman proff bakada girman kai gaskia kana da saukin kai,,,,
Allah yaƙara fahimta prof allah yakareka daga sharrin mahassada saboda Annabi Muhammad. S.A.W
Ameen
Munafiki kaman yana son maaiki da gaske , wai me sayyadina Ali yy muku sahabin maaiki tsabar kin Gaskiya musu da jahilai masu son gardama beyi ba wlhi , allah ya kara daukaka mlm prof
Macha allaha sunnah
Masha Allah pro makari
Malam pouf makari Ibrahim ina gesuwa
Babbar bukatar daliban ilimi
Su fahimci kitabu was sunna
Agaskiya dalibai nashiga shubuha amaidakai anuna mana abinda zamuyi ibada
Abar jayayya dan girman Allah
Baba maihakuri
"Kafadi gaskiya ba tare da lura wa zai batawa ba ko wa zai dadatawa" Maqari
Allah yakarama imani
Ameen
allah yakara sani da takuwa makari
Masha allahu maqari
Allah yakare manakai
Up prof maqari
Allah kara daukaka Prof.
Porf 💚💚💚
Kay mey tewa kana moukabala da prof makari kayi ladabi da chekh Ibrahim Allah ne ya dorachi ba ina da tambaya da douk malaman izala na nageria douk awaza sunada amsa zasu iya kiran chourguaban kassa sou tchemassa yayi lefi ko wani chourguaba ? Gyara wa chourguaba da Allah ya ba shi jagoranci douk ya bi abinda kay kakaranta kouyiwa mayan malay ladabi idan kotun karanta ko koudjekou karanta littattafan ladabi choukran kouma emsan da zasu bayar don Annabi kowa Allah yassa yagua amssanssou yassa posta a you tube ya Publier zenguani KO kou posta tambayan douk nageria sou guani a posta amssan
Kaiiiii Mallam kaje kasake karatu Maqari yafika gaskia kuma kanasan laillai saikayi masa kage
Hmm shi prof din yasan malan nada ilimin shiyasa har yatsaya yasaurareshi waye bemagana kuma yacanza kasani kullu bani adama qadda'un
Malam Nima dakai naji dain tambayan dayayi Nima ada narikice nace mun anfana idan zaku Karanta gwarigwari yanda mu kana Nan Almajirai
Ina yinka over Prof Makari. Allah ya saka.
This audio is more than 2yrs.
Allah yakara lafiya babanmou mounagodiya
Wanda aka sanya hotonsa a matsayin Mlm Abdulmuddalib ba shi bane...Wanda ke cikin hoto Sheikh Abubakar Abdussalam Baban gwale ne.
Prof Maqari is a very controversial person wllhy....
KACAN ZAHOTAN ABUBAR BABAN GWALI SE KADORA NA MALAM KAFIRO 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬👂👈
Allah yabayyana Gaskiya
Ameen
Yababa
Izala bateba
Kaikanaso kari malam ne
Astagfirillahal azeem
Dan Allah mu dinga tsoron Ubangiji in za muyi tambaya
Up prop
kai wai waye wannan Abdulmudalib din sam baida fahimta
To Ai malam makoci yake bani hujja da abida kafa malam don Allah , adnga ma gwarf gwari ko
Izala shegen bawa
Sheikh Jalo Jalingo ya kira Sayyadina Ali munafikin,Mai Hassadar manzon Allah Shima Yana nuna martabar Sayyidina Ali ne ?
Akwai Anas Ghana Shima ya fada akan haka
Kagaya mana izala
Wannan mai tambayar jahili ne wlh
Dan izala mugun bawa
Gida
Kaidai baka da kunya wawa kawai
wahabiya Ba ta damoto
hasada wahabiya
Mlm maqari kadena Magana dajahili Dan maja izala makiran munafukan duniya da lahira
Kai kasan wa kakewa jahili an rutsa mutum shi maqari ai bazai fadi cewa shi malam abdulmatallib jahili ne
Haba prof baikamata kana magana da kowanne jaki ba wlh haba malam prof