Mahawoka cïyasai haba Hajiya ta kirabu da ita hassada ce Hadiza Allah ya karamiki dokaka kika kika lai yar wahala Allah ya ƙare ƙi Hadiza Aliyu Gabon ❤❤❤fatan Alheri inayiki anti ta ❤❤❤
Yes na ga hirar harda dan small Director nan abun yayi kyau. But ita din kamar tonon asiri takeyi gaskia,and ba kyau gaskia.Bata basu amsa mai kyau sai tace lokaci ne. 😂😂😂giwar mata wallahi raina su tayi don ta samu dama
Haba gabon wannan maganganun damatannan takeyi shine Abunda nakeso mutane sugane bayanda za’ace fitina tana kwance ana taso ta dan Allah ya tsine ma mai tada fitina tana kwance kuma wallahi kituba zuwa ga Allah dan wannan ba tarbiyyan da iyayenmu da kakanninmu suka koya mana bah Allah yasa kigane
Mtwws wannan ba haka bane ay ba dole take musu ba idan Tayi tambaya if u hava interest on the question sai ka answer if not kuma sai kaki answer wa Amma dai wannan hassada ne
Wai to dole ta musu sai sunzo ko kuma bindiga ta rike tace ansa ko ta kashe su wlh kiji tsoron Allah kowa yayi ta kansa rayuwar nan kamar bazamu mutu ba sai mu daina ganin laifinmu mu koma nawasu hmmmmmm😢
Kar ku manta talk show din nan fa ba live ake nunawa ba editing ake yi kafin a Dora duk abinda mutum baiso ya fito Yana da damar yace a cire, Kuma ba cewa tayi dole sai sunyi magana ba ra'ayinsu ne ya kawo su Kuma suna so a sani ne idan basa so ai ba zasu amshi gayyaratar ba. Hadiza ki cigaba da Abinki Ni kam Ina bayanki Wanda Bai son tambaya Kar ,yazo show din Nara,,,,
Gaskiya dukda bansan sunankiba wllh wllh kinyimin daidai ubangiji Allah yasakamiki da alkairi a fadamata gaskiya
Yes
Mahawoka cïyasai haba Hajiya ta kirabu da ita hassada ce Hadiza Allah ya karamiki dokaka kika kika lai yar wahala Allah ya ƙare ƙi Hadiza Aliyu Gabon ❤❤❤fatan Alheri inayiki anti ta ❤❤❤
Wallahi kuwa giwar mata i am with you this is too much
Laifi su ne wallahy inda ba su amsawa da ta dena tambaya su😅
Wlhy giwar mata kinfadi gaskiya baikamata tana bincike akan mutane
Wamin sharrin hasidin iza hasadan🙏Kibada sunanki zamu tura agayyaceki
Kai giwar mata 😂😂😂 easy easy. Gaskiya ne abunda hadiza Gabon takeyi babu kyau wlh😢😢 tana wuce gona da iri wlh
Wawiyya yar hassada
Dallacan malama matsa !!
Tunda bake aka tambayaba
Giwar mata kina burgeni wallahi kinafadin gaskiya
Kai Allah ya yimaki rahama ba yar wahala Baci ja irah yar bala ja u
To itamiye nabada amsar bangs laifin metambayaba saimebada amsa shibedahankali besan amsar dazaibadaba
Wlh ba hadasa bace giwar mata gsky take fadi
Gaskiya ne
Gw mt👍
Yes na ga hirar harda dan small Director nan abun yayi kyau.
But ita din kamar tonon asiri takeyi gaskia,and ba kyau gaskia.Bata basu amsa mai kyau sai tace lokaci ne.
😂😂😂giwar mata wallahi raina su tayi don ta samu dama
Ni Ina ganin laifin su ne dole ne inta gayyaci mutum ya je?
Haba gabon wannan maganganun damatannan takeyi shine Abunda nakeso mutane sugane bayanda za’ace fitina tana kwance ana taso ta dan Allah ya tsine ma mai tada fitina tana kwance kuma wallahi kituba zuwa ga Allah dan wannan ba tarbiyyan da iyayenmu da kakanninmu suka koya mana bah Allah yasa kigane
Gaskiya hadixa gabon bata kyautawa tambayoyin sunyi yawa
Gaskiya Kam Bai dace a dinga tambayar mutum personal life din shi ba
Gaskiya magana nima haushi abin yake bani
Wannan gaskiya ne Hajiya, wallahi tunan asiri bashi da kyau, kuma bincike yayi haramun ne
Gaskiya ne wlh giwar mata
Tabbas
😂 To wayace miki ana gayyatar mahaukata irinki
🙃😂
Gsky kam hadiza baki kyautawa abinda take yi.
❤❤❤❤❤
Wai yanzu zaa wayi gari tace zata gayyaci gfresh😂😂
Ta gayyatoshi ai yau za ta saki vedio
Wannan gaskiya ne
Gaskiya
UHHHMM
Giwar mata tafadi gaskiya
Mtwws wannan ba haka bane ay ba dole take musu ba idan Tayi tambaya if u hava interest on the question sai ka answer if not kuma sai kaki answer wa Amma dai wannan hassada ne
Wai to dole ta musu sai sunzo ko kuma bindiga ta rike tace ansa ko ta kashe su wlh kiji tsoron Allah kowa yayi ta kansa rayuwar nan kamar bazamu mutu ba sai mu daina ganin laifinmu mu koma nawasu hmmmmmm😢
Maganar ki gaskiya
Ni kaina nayi mamakin yadda sadiya haruna tayita amsa mata tambayoyi
🤭🤭🤭🤭
Kar ku manta talk show din nan fa ba live ake nunawa ba editing ake yi kafin a Dora duk abinda mutum baiso ya fito Yana da damar yace a cire, Kuma ba cewa tayi dole sai sunyi magana ba ra'ayinsu ne ya kawo su Kuma suna so a sani ne idan basa so ai ba zasu amshi gayyaratar ba. Hadiza ki cigaba da Abinki Ni kam Ina bayanki Wanda Bai son tambaya Kar ,yazo show din Nara,,,,
😂😂😂😂😂😂😂😂
Please you should have call her personal to advice her but please now what is your difference with her you are the same
To miye laifin hadiza gabon amsar nan fa ba dole bane
Toh fa
Kinyi gaskiya
Giwa hasada
Hausa mentality
A BBC akayi hira da amal da bashir mai shadda
Bazama akirakiba ballagaza saboda ba mahaukataba akekiraba ayadda hassadanan tacikamiki kirji kotanbaya me dadi akamiki zakice angayamiki ba dadi
Dama ance gaskiya da chi gareshi 😢
Wannan gaskiya ne