@@nafiuharuna9598 malan nafiu kayi hakuri banfahimchekaba wadanne iyayenmu Bamuda iyaye yahudawa amma kayimin bayani ta yadda zangane nagode karkayi fushi Dan Allah
Karya take !!! Wallahi ko a Yahudawan na Asali mace tana girmama mijinta, ballantana ke Barbarar Yanyawa......Kada in sake jin ke ambaci Arewacin Nigeria a bakinki.
Assalamualaikum, don Allah kudena zagin ta sabida wannan abun da tafada yafi qarfin hankali muyi mata addu'a idan tana da rabo Allah ya shiryeta idan kuma bame shiryuwa ce ba Allah ya kauda muna ita daga cikin Al'ummar Annabi Muhd S A W tun kafin ta rudi wasu da yawa
Lanlé duniya tazo karché wai yanzu marar ilimi ke karyata malamai to mu mun ji malama kuma mun dawki fadaarwar da tayi kuma zamuyi aiki da chi.mu mun yarda maza su na gaban tunda allah ne ya yabasu kuma zamu yi mussu hidima daidai golgodo in sha Allah
Allah yasa mudace, Amma mata karmu manta aljannar mace tana karkashin tafin kafar mijinta inji manzon Allah s a w, ba kayaba ko Kashi yayi yace mukwashe da hannunmu to Muji tsoron ubangijinmu muyi biyayya Domin musamu mugama lfy. Allah yasa muna dagacikin masu samun rahamar ubangiji😢wlh mata Muji tsoron ubangijinmu
Wannan kinci amanar darajar aure kuma babu ke adaukar garar nana fadima (AS) kuma daka gani kindauki wannan halin banzan ne agurin mahaifiyarki saboda yaro tunyana karami yake koyi da mahaifiyarsa wala khairan wala sharran muma yan boko ne kuma bamuyi aure ba kuma insha Allahu bazamu taba daukar hali irin nakiba mu muna fadar manzon Allah s a w Allah yashiryeki yar wahala😮
'yar boko aƙida kuma wakiliyar yahudawa. Kina magana kina jefa wasu turancinki na ƙarya, wadda malama Juwauriyya ta fiki ƙwarewa akai. Duk wadda Ya auri urun wannan yarinyar, ya shiga uku. Allah yashiryeki
Liberal modernists and feminists will feign outrage, but their moral system is what creates this situation. Liberal principles of individual choice, female empowerment, and destruction of patriarchy create a society of people who have no family to take care of them in their old age. The liberal feminist solution to this problem is to create more welfare programs. What this means is that they want the elderly to live alone in what are essentially pods, their only human interaction being with "care" takers to check if they're still alive once a week. Let me put it like this. The only human solution is for the elderly to be surrounded by loving family in their old age. The only way to get that is patriarchy, gender roles, and other limitations on individual freedom. But the liberal mind can not allow any of that. So the elderly will continue to suffer, and liberal feminists and modernists will continue to pretend like they care about humanity.
Yan uwa ku mini afuwa ina son duk wani malamin sunna,kuma ni ahlus sunna ce da gaske,wannan yarinyar tana magana a jahilce anki tsayawa a duba maganar ta saboda akwai rashin kunya sosai,to Amma ku sani maza suna tunzura mata a wannan zamanin kuma masu jansu a kasa sune wanda suka fi si,suka fi nacewa,amma duk mai biyayya ita ce tozartacciya a gurinsu,sai dai ta yi dan Allah,ni nan ina yiwa mijina biyayya kuma ba zan dena ba saboda Allah me yace,Amma ni kadai na san dafin da naamiji yayi min,😢😢😢,kenan Ina so a tsaya ayiii duba in mutum ya zo da magana ko da akwai jahilci a ciki
Allah yakyauta yashirya 😳 seriously Allah yasa tagane kafi lokace yakure Miki that's the reason must of our ladies are still single subhanallahi Allah yasa mudace duniya da lahira
In fact it's the main reason wlh. wadannan zawarawan nan me yake fitar da su daga gidajensu ne kam? Most of them wlh mijinsu yace su yi sun ki yi ko su bari sun ki. Ballantana budurwa da ba ta yi aure ba. Mata suna ta complain ba mazan aure, amma wane namiji ne zai auri wacce bazai iya controlling ba, wacce za ta fita lokacin da ta ga dama wai har ma ta na cewa wai dafa abinci ma wai hakki ne? Ban san ina su ka nufa ba amma in dai ba a gyara ba aure ya dinga mutuwa kuma yan mata sun dinga zama a gidajen iyayensu
Wannan Turancin da Takeyi Dan Saboda Cewa Wa y'enda Sunka bata Qongilar'ce Susan Cewa Ta Isarda Saqo'ne Nifa yarinyannan Gabadaya Haushin'ta Nakeji....
Ikon Allah ikon gaske a Nigeria qasar malamai wadda ake koyi da Nigeria ace yarqasar kuma wataqila musulmace anasamun irin wanan matan kuma wallahi Malan Tik tok diyawa suke goyan bayanta ina tunani akoi kongilar da tadauko wanan chine aibun boko zalla tayi ba adini da ilimin adini gareta aibun tarbiyyar da yan boko
Hum yarinya kin makara! To ay wanan jahiltchi nè, Idan Boko kikè ji dachi to baki taka inda muka takaba anma daï adinin mu na kan gaba da komaye! Kay cho Allah SWA ya chiryeki!
Yarinya kin makara, tun Allah ya arzutamu da shiriyar Ma'aiki S.AW.
ya allah ka jarab ceta da son wani namijin wanda baya santa ya allah amen
Da auren ta har da yara ai. 😅😅
Ameen ya Hayyu ya Qayyum.
Badan karkama wani mummunar addua ba danayi mata nace ubangiji yasa mijinta yakara mata kishiya yasamo wacce zatayimasa biyayya
Tayi mishi bauta kamar baiwarshi kenan ko me? Hmm! Toh in Shaa Allah ba zai yi mata wannan jarabawar ba
Ameen-ameen
🎉 Ana Guirmmama baba.... Malama Jawriya babar malama ce Allah ya kara mata daraja
😂😂 Babbar malama a ina? Wallahi koh na fi Juwairiyya karatu.
So what katashi kayi huduba ka karantar domin al uma ta amfana shini ilimi bawai kaje bayan labili ka6uyawa
wannan bama tare dake muna tare da malama juwairiyya Allah kuma ya shirye ki
Takarar Iskanci takeyi
May Allah guide you and my advice to you is to go to islamiyya
Wannan yar kwangilar yahudawace kuma insha Allah sai asirinta ya tonu.
Ba wani kwangila. Bokon me Yayi Mata yawa
Jazakallah khairan malam.
Lalle kunga masalar kyai yara turai karatu
Muna tare da malam juwairiya saboda fadan Allah da manzo sane❤
Allah ya karawa malama juwairiya hakuri.
Itama Allah yasa ta gane
Kadan daga cikin Sharrin boko kenan Allah ya tsareman imaninmu
ai wannan ko bokon ma da wuya tanada shi
turancinma a tasha ta samo
@@lukmanbargayabo3423A'a lukman
Ba fa boko bane malam, iyayen mu sun rigata,. Wannan yahudanci ne
@@nafiuharuna9598 malan nafiu kayi hakuri banfahimchekaba wadanne iyayenmu Bamuda iyaye yahudawa amma kayimin bayani ta yadda zangane nagode karkayi fushi Dan Allah
It is not Boko. Bcs other tribes no matter the lvl of the qualifications respect and are loyal to their husbands
Karya take !!! Wallahi ko a Yahudawan na Asali mace tana girmama mijinta, ballantana ke Barbarar Yanyawa......Kada in sake jin ke ambaci Arewacin Nigeria a bakinki.
Shegiya matsiyacita ba
Assalamualaikum, don Allah kudena zagin ta sabida wannan abun da tafada yafi qarfin hankali muyi mata addu'a idan tana da rabo Allah ya shiryeta idan kuma bame shiryuwa ce ba Allah ya kauda muna ita daga cikin Al'ummar Annabi Muhd S A W tun kafin ta rudi wasu da yawa
amine
ya Allah kaggauta kawarma al'umar Annabi da irin wadannan baqaqen yahudawa
Allah ubangiji ya saka ma Malam da alkhairi tare da malama juwairiya Muna tare da Ku,, Muna tare da Allah da manzon sa.
Allah ya kaimu bafullatanan daji ta shigo birni ta waye ooo ni duniya
😂😂😂😂😂😂 lallai kam
Yar boko akida ce, Allah ya shirye ta
Bayahudiya ce...Dan iyayayen sun rigata karatun bokon
Ameen
Wannan ba boko bane. Yahudanci ne
@@jamiluahmad7273 in boko yayi boko a kwakwalwa yahudanci yake komawa. Allah ya shiryar mana da zuri'a
Allah yashiyeta yahudanci ne tabbas
Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun subhanallah gaskiya wannan babban jahiline
Zaki maimaita agaban ALLAH tsinanniya
Wannan kaman ba musulmaba
Gaskiya akwai jahilci, ba ilmin addin
Jahila Ko shadaniya
Allah yashiryeki muna bin abunda Allah yace da manzonsa,lokaci bai kure miki ba aje ashiga makaranta
Allah yasa Kafi haka Malam jazakallahu kairan
ماشاء الله جزاكم الله خيرا
Allahumma inna nas allukal affuwa wal afiya.
Allah ya Saka Maka da aljannan fiddausi amin
Allah ya sharyemu ya shiryeta ba gaskiya Taki fadaba kakudauka Yan uwa karshen duniya yazu
Alhamduillaah Alaa Ni'imatil Islam! Allah karawa Annabin Rahama daraja.
As for the young lady! I pray Allah guide us and you all to the straight path.
Allah ya shiryeki baturiya.
Lanlé duniya tazo karché wai yanzu marar ilimi ke karyata malamai to mu mun ji malama kuma mun dawki fadaarwar da tayi kuma zamuyi aiki da chi.mu mun yarda maza su na gaban tunda allah ne ya yabasu kuma zamu yi mussu hidima daidai golgodo in sha Allah
Allah ya bamu iko
Mallamai magada annabawa, Allah Ya yi ma Mallam mu albarka!!!
Muna tare da mlm juwairiya ,Allah yashirye ki kekuma mara hankali
Malam allah yasaka da alkhairi malamamu
Allah yasaka.da.alheri.malan.da malama .juwayriya
Allah yasa mudace, Amma mata karmu manta aljannar mace tana karkashin tafin kafar mijinta inji manzon Allah s a w, ba kayaba ko Kashi yayi yace mukwashe da hannunmu to Muji tsoron ubangijinmu muyi biyayya Domin musamu mugama lfy. Allah yasa muna dagacikin masu samun rahamar ubangiji😢wlh mata Muji tsoron ubangijinmu
Please little girl, go to school and know Islam, if not, you will be so lonely and depressed in your old age.
Wannan kinci amanar darajar aure kuma babu ke adaukar garar nana fadima (AS) kuma daka gani kindauki wannan halin banzan ne agurin mahaifiyarki saboda yaro tunyana karami yake koyi da mahaifiyarsa wala khairan wala sharran muma yan boko ne kuma bamuyi aure ba kuma insha Allahu bazamu taba daukar hali irin nakiba mu muna fadar manzon Allah s a w Allah yashiryeki yar wahala😮
She is just explaining the way her mother is doing, I will never waste off my time praying for her
Wai ita tawaye,toh kifara daga gidanku yar wahalah
True. Fool. She is just looking for popularity.
ALLAh ya sakada alkairi malam ALLAH ya karalafiya
Slm malam allah ya kara lafiya da nisan kwana Allah ya kara basira
Malam Allah yasaka da alkairi, Allah yaji kan magabata kekuma yarage gareki ki dauka koki watsar, Allah yasa mudace.
Wannan mata Allah ya chiryata
Allah ya saka da alkairi malam, Allah ya albarkashi rayuwarka
Masha Allah, malam wannan jawabin shine daidai ga masuyin shishigi ga addini Allah ya biya. Ita kamar duniya tasa gaba kawai shiyasa.
Allah Ya shirye ta , don wannan bata ma da kunya
Malam Allah ya saka da alkhairi Kuma muna rokon Allah yakaremu da addininmu
Ma Shaa Allah. Jazakumullahu khairan Wa Zaadakumullahu ilman.
Wallahi jashilace ragam washid❤
Allah yasakawa mallam da alkhairi
Allah ya shiryeki.
masha'allah, mallam Allah yaba da lada,
Masha Allah jazakallahu Ubangiji Allah yasa da alkhairi
Malam
Cikakiyar yar boko kenan 😢
😮 Wallahi wanan rashin hankali NE ba boko ba,
Kuma Yar wahala masu yaki da addini, lalle Albasa batayi halin ruwa ba
'yar boko aƙida kuma wakiliyar yahudawa. Kina magana kina jefa wasu turancinki na ƙarya, wadda malama Juwauriyya ta fiki ƙwarewa akai.
Duk wadda Ya auri urun wannan yarinyar, ya shiga uku.
Allah yashiryeki
😂😂
Allah ya kyauta
Wallahi Mallam your introduction is superb.
Allah ya kyauta amma mudai za mubi maganar Allah da manzon sa
Liberal modernists and feminists will feign outrage, but their moral system is what creates this situation.
Liberal principles of individual choice, female empowerment, and destruction of patriarchy create a society of people who have no family to take care of them in their old age.
The liberal feminist solution to this problem is to create more welfare programs. What this means is that they want the elderly to live alone in what are essentially pods, their only human interaction being with "care" takers to check if they're still alive once a week.
Let me put it like this. The only human solution is for the elderly to be surrounded by loving family in their old age. The only way to get that is patriarchy, gender roles, and other limitations on individual freedom. But the liberal mind can not allow any of that. So the elderly will continue to suffer, and liberal feminists and modernists will continue to pretend like they care about humanity.
Malami Allah ya Saka Maka da alkhairi
Shegiya karuwan banza
Masha Allah Allah ya garama malan lafiya
Allah ya Kara sutura malam Amin
Allah ya shiryeta,da ganin wannan yarinyar ilimin addinin musulunci Bai isheta ba wallahi.
Allah yarabamu da boko aqida
🎉walay Allah Mai guirma ne! Baya cutar da mumuney
Jazhakumullahu Khair ya uztaz
Yan uwa ku mini afuwa ina son duk wani malamin sunna,kuma ni ahlus sunna ce da gaske,wannan yarinyar tana magana a jahilce anki tsayawa a duba maganar ta saboda akwai rashin kunya sosai,to Amma ku sani maza suna tunzura mata a wannan zamanin kuma masu jansu a kasa sune wanda suka fi si,suka fi nacewa,amma duk mai biyayya ita ce tozartacciya a gurinsu,sai dai ta yi dan Allah,ni nan ina yiwa mijina biyayya kuma ba zan dena ba saboda Allah me yace,Amma ni kadai na san dafin da naamiji yayi min,😢😢😢,kenan Ina so a tsaya ayiii duba in mutum ya zo da magana ko da akwai jahilci a ciki
Allah yakyauta yashirya 😳 seriously Allah yasa tagane kafi lokace yakure Miki that's the reason must of our ladies are still single subhanallahi Allah yasa mudace duniya da lahira
In fact it's the main reason wlh. wadannan zawarawan nan me yake fitar da su daga gidajensu ne kam? Most of them wlh mijinsu yace su yi sun ki yi ko su bari sun ki. Ballantana budurwa da ba ta yi aure ba. Mata suna ta complain ba mazan aure, amma wane namiji ne zai auri wacce bazai iya controlling ba, wacce za ta fita lokacin da ta ga dama wai har ma ta na cewa wai dafa abinci ma wai hakki ne? Ban san ina su ka nufa ba amma in dai ba a gyara ba aure ya dinga mutuwa kuma yan mata sun dinga zama a gidajen iyayensu
Allah ya shirya ku
Allah ya shirya:!! ameen
Subhanallah,Allah ya shirya
Well said! They are calling youth for the contract, some is about LGBT. Something has to be done
Allah yaqara daukaka ki malama juwairiyya.
Allah ya shirye ta Amma Baban ta ya Rasu ku Daina zagin shi
Waye ubanta
allah yakarawa malam illimi da kuma fasaha kekuma allah yashiryeki idanke ,yar halalce babarbarar baturabace
Jazzaakallah Malam!
This girl your speaking English blabla while 100& your people doesn't hear English see your appearance so very shamful
Liberal feminism
Allah ka rabamu da jahilici da son zuciya da sunan wayewa.
Allah ya shirye ta. Allah ya sa ta gane. Aameen.
Allah ya chiryeki
Allah ya shirye ki
Muna ga Allah da manzon sa in sha'Allah 🤲
Malan ce wahala ga neman yanci ba abunda Allah yayi mana mumata saï gata muna ganin yanda suke wahala sunfi cha'awar rayuwarmu wallahi Malan saboda jidalin dasuke ciki
Wlh kuwa Alhmdlhi
Innah Lillahi wanna ilahirajiun,Allah Ya shiryi wanna yarinyar.
Malan muna neman Allah yajarabata muga yanda zatayi
MALLAM Allah Saka da Alheri, Jazakhallahu Khairan,
Allah yachiryamana a a baki daya
Malam Allah ya saka da Alkhairi, ita kuma Allah ya shiryar da Isa
Assalamualaikum Mallam dafarko ma budurwace ko bazawara, saboda social media ta bama kowa dama ai wannan basan aureba
Allah sare addinin mousouloumci
na gode malam Allah ya Kara basira 🇳🇬🇳🇬🕌🕌👍🏽👍🏽👍🏽
Allah yashiryeki kin kauce hanya
Mude saiminbi mazajiñmu wallahi bakiisaba kihadamu ❤ daso wallahi Allah biya malamamo Allah yasa magani Dede
Subhanallah, wannan daji renon turawa ce
Gaskiyane malam Allah ya shiryamana zuri'a
Mlmn Allah yasaka da Alkhairi❤❤❤
Wallahi jashilace ragam washid
Wannan Turancin da Takeyi Dan Saboda Cewa Wa y'enda Sunka bata Qongilar'ce Susan Cewa Ta Isarda Saqo'ne Nifa yarinyannan Gabadaya Haushin'ta Nakeji....
Macha Allah malan
Ikon Allah ikon gaske a Nigeria qasar malamai wadda ake koyi da Nigeria ace yarqasar kuma wataqila musulmace anasamun irin wanan matan kuma wallahi Malan Tik tok diyawa suke goyan bayanta ina tunani akoi kongilar da tadauko wanan chine aibun boko zalla tayi ba adini da ilimin adini gareta aibun tarbiyyar da yan boko
Innalillahi wainnailaihirrajiunn 😢😢😢
Hahahh😂boko yayi karfi anan allah shikeuta aminé
Hum yarinya kin makara! To ay wanan jahiltchi nè, Idan Boko kikè ji dachi to baki taka inda muka takaba anma daï adinin mu na kan gaba da komaye! Kay cho Allah SWA ya chiryeki!
ALLAH yashiryeta
Jahilace ta addini Kai harma zaman takewa ta rayuwa duniya
Allah shiryeki
Ballagaza mara tarbiyyah
Ita kuma wannan daga ina?..yana dakyau asan iyayenta..