Gaskiya kawu ko ni da ba ni ne ganduje ba jiki na yayi sanyi wlh,da zaka same shi kai da shi ka fada masa irin wadannan nasihohin da ya koma ga Allah, su din dai ne zasu dada zuga shi kada ya dauki wadannan nasihohin
masha masha Allah muna gdy sosai Allah yakara lfy da imani da kuma nisan kwanaki masu albarkarka don Allah muna rokonka sanator mu mutanan kurna dala local govt.don Allah ataimaka mana munafamana da rashen ruwa da wuta da kuma titinah da aka budemana wlhi ba a gyairahba nan titin layin gidan kara wlhi munacike matsala sosai muna fatah Allah yatayaka roko ameen da madugu da dukkan yan kwankwasiyya ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia Arábia from fateema kano
Wlh sanata kawu Kai mutum ne Ina ma a kwanar Dangora kake wlh muna sonka sabi da tabbas Kai Mai tausayi ne koda baza ka sanni ba Amma ni masoyi ne wlh na hakika Ina Maka fatan zama governor Kano da yardar allah
Nasiha me kyau Allah yasa yyi amfani d ita tare damu Baki daya Allah yyi muku jagora kawu sumaila Allah ya fitar daku kunyar makiya d masu son ganin gazawarku
Wallahi kaji tsoron Allah,Allah kebada Mulki ba Dan Adam ba.ba Ganduje dai ya taba faduwa zabe ba.Mai gidanku watau abin bautanku Shima ya taba faduwa zabe, ba sau Daya ba.amma baka fito kayi wanna soki burutsu ba.
Suna na Dr. Bello daga jami'ar Bayero, Mal Kawo, gaskiya wannan ba nasiha kake ma Ganduje ba, wannan abinda akeyi ya fi kama da cin fuska. Don haka kaima kaji tsoron Allah kuma kabi a hankali, kada kaima Allah ya jarabceka da mulkin da ka matsa nema, kuma ya baka.
Kai kawu kaji tsoron Allah ka Fadi gaskiya. In kace gandujene yasa aka fasa akwati akayi rigima ranar zabe, shin gandujene yasa akayi Kone Kone da sunan murna Abba yaci zabe? Maganar banza kake fada ka rufe idon irin iskancin da Mai gidanku kwankwaso yasa akeyi da sunan cin zabe, an Kona gidan rarara an Kona mishi office da sunan cin zabe Amma ba kaga wannan ba sai na ganduje, Kai kawu kaji tsoron Allah ka Fadi gaskiya.
Allah Ya ba ka ladan yin Jihadi. Fada wa shugaba gaskiya musamman akan butulce wa ni'imomin da Allah Ya yi masa, narkon yana da yawa ko ga talaka/mabiyi ma balle wadanda Allah Ya ahalewa madafin iko. Allah Ya haskaka wa Mai Girma Gwamna hanyar gane illolin siyasa gama-gari kuma Ya ba shi ikon guje wa masu rangwaman sani. Ameen!
kawu sumaila wanne irin taaddancine kwankwaso bai yi maka ba mun sani akwai taron da aka shirya zaayi Rano Amma sbd an shirya cin mutunci aka mayar dashi sumaila tunda nake a siyasa wannan ne karon farko da nataba ganin cin mutunci na in na na ha wllh duk inda kazagaya acikin garin sumaila zagin mahaifiyar Kawu ake an ci mutunci iyayensa an sassari gidansa. Sannan wacce irin takaddamace baka samu da kwankwaso ba ya hanaka takara kiri kiri. Yanzu Kai ka manta sbd kuna inuwa daya.Ita siyasa kasuwar buqatace Komai laifin mutum bakwa gani in Kona tare dadhi. Bawai ina Kare gandujeba Shima danasa laifin amma abinda kwankwaso yayimaka na cin mutunci ganduje bai yimakaba. Kuma kazo ka duba kunci zabe kunzo kuna kone-konan gidanjen mutane da ofisoshi shi duk wannan ba Komai bane !!
Your expression was so emotional Honourable kawu Ismail's
May Allah reward you endlessly
Masha Allah kawu kafadi gaskiya allah ya kara masayi kawu 🤗😍🇳🇪👈🤙
Wlh maganarka gaskiya ne Allah yasaka maka da Alkhairi 👍👍👍💕💕💕
Allah sarki kawu irinku akeso a Mulki ba jahilaiba
Gaskiyane maigirma kawu Sumaila
Masha Allah
Ameen ya Allah
Wow txn nice 👍👍👍👍👍👍
Masha Allah
Nasiha me kyau jazakallahu khairan.
Masoyi na gaskiya Kenan
Allah yakara illimi da Nisan kwana kazama gwamna she karu masu zuwa
Gaskiya kawu ko ni da ba ni ne ganduje ba jiki na yayi sanyi wlh,da zaka same shi kai da shi ka fada masa irin wadannan nasihohin da ya koma ga Allah, su din dai ne zasu dada zuga shi kada ya dauki wadannan nasihohin
masha masha Allah muna gdy sosai Allah yakara lfy da imani da kuma nisan kwanaki masu albarkarka don Allah muna rokonka sanator mu mutanan kurna dala local govt.don Allah ataimaka mana munafamana da rashen ruwa da wuta da kuma titinah da aka budemana wlhi ba a gyairahba nan titin layin gidan kara wlhi munacike matsala sosai muna fatah Allah yatayaka roko ameen da madugu da dukkan yan kwankwasiyya ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia Arábia from fateema kano
Masha Allah. Allah Yasaka Kawu Sumaila Allah Yakareka
Wallahi Maganar Gaskiya ne wannan fah!
Allah ya biya kawu sumaila gsky ne
Allah yakarama lpy da basira
Wlh sanata kawu Kai mutum ne Ina ma a kwanar Dangora kake wlh muna sonka sabi da tabbas Kai Mai tausayi ne koda baza ka sanni ba Amma ni masoyi ne wlh na hakika Ina Maka fatan zama governor Kano da yardar allah
Allah saka da Alheri Kawu Sumaila
Allah yabiya dan mutanan Sumaila Allah yayi jagora Allah ya baka ilon sauke nauyin da jama"a suka baka megida munayinka 🙏🙏🙏
Masha Allah wannan nasihar tayi allah ya sakama da alkairi
Masha Allah, you say it all!! Kuma kai ne masoyin sa gaskiya! Allah yasa mudace.
Allah yasaka da lkairi
Macha Allahu kawu samaila kafadi gaskiya zala Allah yasakama da Alkhairi
You Done Yours OFR Allah Yayi Maka Gwamna, Haziki Mai Addini Allah Yayi Riko Da Hannayen Ka
Allah yasakamaka da alkairi kawu Allah yaimaka kwamna
Allah ka bani me qawna ta haka,,i salute you kawu sumaila abokin ďana from Niger republic❤
Amin yar uwa
Allah yasaka da alhkairi kawu sumaila Allah yayima jagora
Àllahu Akbar Allah ya saka da alkhairi
Allah ya saka da alheri.
Allah yasaka da alkairi kafadamasa gaskiya baxa su iya fadamasa ba allah yatonamusu asiri
Nasiha me kyau
Allah yasa yyi amfani d ita tare damu Baki daya
Allah yyi muku jagora kawu sumaila
Allah ya fitar daku kunyar makiya d masu son ganin gazawarku
Kawu smaila Allah yasaka
Irinku mukarasa a Nigeria Allah yakaika shugaban kasa after rabiu Musa kwankwaso amin
Allahu Akbar
Gaskiyar tsohon gwamnan jihar kano Ganduje baka da masoyi irin kawu sumaila.
Insha Allahu sai kayi gwamnan jihar kano.
Insha Allahu
Allah yasa.
Allah sarki kawu
Gaskiya ne dan sumaila
Kyakkyawar nasiha. Jazakumullaahu Khayran!
kawu allah ya saka da alheri
Mashaallah Allah yabiya ya saka da alkairi
Ga ilimi ga Nutsuwa Kawu Allah ya karawa Rayuwa albarka
Allah.ya.tayariko
Allah yasa yafahimta domin rayuwa babu tabbas yaukana Raye gobe kana lahira ganduje kasan mezakafadawa ALLAH
Allah ya shiirye shi amin
Na sumaila muna sara maka👍
Wannan batunakahakayake dan sumaila ubangiji Allah yakaramaka ilimi
Masha Allah duk irin gaskiyar da bawa zaifada ka fada masa koh mahaifinsa abunda zai iya fada masa kenan
Allah yara daukaka da kariya yakara te makonka
Allah yasakada alkhairee
karya ne Allah ne ya daukaka shi
Allah ya biyaka Allah yasa yakai gareshi Ameen.
Allah yatsare mana lmanin mu
Wannan gaskiya ne kawu sumaila
Kawu waraka allah yatsare maka mutuncika
Wannan dalilin yasa nake kaunar ka, fadar gaskiya da jajircewa akanta Allah ya qara kusanci 🙏
Wallahi ko ni saida naji siyasa tafita daga raina
Well done my teacher I Salut you sir
Allahu akbar gaskiyar magana nasiharga tamun
Lahaula walaquwata illabillah
Kawu sumaila naji tadin wannan bayaninna ka!!,
Amman nidai bani ba jarhula🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣‼️.
Gskia ne bangon gabas Allah yaqara lpia
Allah yabaku ikon sauke Nauyin dayake kanku saboda Annabi Muhammadu
SAW
S.A.W
Wallahi kaji tsoron Allah,Allah kebada Mulki ba Dan Adam ba.ba Ganduje dai ya taba faduwa zabe ba.Mai gidanku watau abin bautanku Shima ya taba faduwa zabe, ba sau Daya ba.amma baka fito kayi wanna soki burutsu ba.
Allah sa sako yage inda ake so
Dan kawu Muna Gaisheka
Suna na Dr. Bello daga jami'ar Bayero, Mal Kawo, gaskiya wannan ba nasiha kake ma Ganduje ba, wannan abinda akeyi ya fi kama da cin fuska. Don haka kaima kaji tsoron Allah kuma kabi a hankali, kada kaima Allah ya jarabceka da mulkin da ka matsa nema, kuma ya baka.
in sha Allahu sai ka yi gwamna
Naziru m dashiru
Allah ya Kara lafiya
Su Ali baba yakasai kenan😂
Agaya masa gaskiya Alarammma
Kai kawu kaji tsoron Allah ka Fadi gaskiya. In kace gandujene yasa aka fasa akwati akayi rigima ranar zabe, shin gandujene yasa akayi Kone Kone da sunan murna Abba yaci zabe? Maganar banza kake fada ka rufe idon irin iskancin da Mai gidanku kwankwaso yasa akeyi da sunan cin zabe, an Kona gidan rarara an Kona mishi office da sunan cin zabe Amma ba kaga wannan ba sai na ganduje, Kai kawu kaji tsoron Allah ka Fadi gaskiya.
To Allah yabamu dacewa
Allah Ya ba ka ladan yin Jihadi. Fada wa shugaba gaskiya musamman akan butulce wa ni'imomin da Allah Ya yi masa, narkon yana da yawa ko ga talaka/mabiyi ma balle wadanda Allah Ya ahalewa madafin iko. Allah Ya haskaka wa Mai Girma Gwamna hanyar gane illolin siyasa gama-gari kuma Ya ba shi ikon guje wa masu rangwaman sani. Ameen!
Mu yan kwankwasiyya amana neh gaskiya kawu yayi bayani me matuqar muhimman chi gaskiya butulchi bayyi ba
Kara lafiya leader
Waraka
Allah ya khara ma lafiya
Amin summa amin
Fadamasa gaskiya kawu maganarka hakatake gashinan gaskiyatayi halinta
Gayamasa gaslitar kawu
Kawu
Kai gafara wawa bazaka iya da ganduje ba wallahi yafi karfinka da Kai da maigida baka wawa hassaada GA Mai rabo taki
Haza.kalumatul hap
Ai bafulatani ne butulu mace aman don haka mu Hausawa nuka raba gari da su
Wanan gsky
Kai dan bangar siyasa tsuuulahhh yasha kayiii ware da jar hularka 😹✌🏻
Wasu mutane ne wannan?
Yanzu kuma
Gsky ne OFR
Tsantsar gaskiya
kawu sumaila wanne irin taaddancine kwankwaso bai yi maka ba mun sani akwai taron da aka shirya zaayi Rano Amma sbd an shirya cin mutunci aka mayar dashi sumaila tunda nake a siyasa wannan ne karon farko da nataba ganin cin mutunci na in na na ha wllh duk inda kazagaya acikin garin sumaila zagin mahaifiyar Kawu ake an ci mutunci iyayensa an sassari gidansa.
Sannan wacce irin takaddamace baka samu da kwankwaso ba ya hanaka takara kiri kiri.
Yanzu Kai ka manta sbd kuna inuwa daya.Ita siyasa kasuwar buqatace Komai laifin mutum bakwa gani in Kona tare dadhi.
Bawai ina Kare gandujeba Shima danasa laifin amma abinda kwankwaso yayimaka na cin mutunci ganduje bai yimakaba.
Kuma kazo ka duba kunci zabe kunzo kuna kone-konan gidanjen mutane da ofisoshi shi duk wannan ba Komai bane !!
Idan kacire adawa, Tun kawu yana APC yake musu irin wannan nasihar, watakila baka taba saurara ba. Sau nawa yana fada masa gaskiya??
Kawu ai dansan zuciya ne. Wannan irin ta, addanchi ne baiyiba a sumaila. Bashida abokin fada kamar kwankwaso. Shine Wanda yafaraimar suntur asiyasar Kano makaryacin banza dansan zuciya
ALLAH YAYIWA LAIFI KO KWANKWASO , KO ALLAH WALLAHI NAFI GANIN MUTUNCIN GANDUJE DA NA KWANKWASO KATON BANZA
Gaskiyane wlh. Ai yanzu mutane zasu gane amfanin ganduje sai bayan yasauka. Kuma yanzu rashin kunya zata dawo a Kano over.
Kaikananta abunda kayi a sumaila ko. Kokuma Kamanta cewa dukka adaure zakuje gaban Allah. Kokuma Kamanta fadanda kukaida kwankwaso shashasha dansan zuciya zakuyi bayani agaban Allah Dan iska Wawa
Idan zaka shiryu Allah ya shirye ka.
Wai me kakeso
Allah ya biya kawu sumaila gsky ne
Allah yay ruko da hannunka jarumina jagorana ikon Allah
Amin summa amin