Sakon Kawu Sumaila zuwaga governor Ganduje.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 20 мар 2023
  • #ganduje #abbagidagida #kawusumaila #nnpp #Apc #kano #election2023 #sarkinyaki

Комментарии • 105

  • @SadiqAbdullahi-cy7ft
    @SadiqAbdullahi-cy7ft День назад

    Your expression was so emotional Honourable kawu Ismail's
    May Allah reward you endlessly

  • @issahakaibrahim8063
    @issahakaibrahim8063 Год назад +5

    Masha Allah kawu kafadi gaskiya allah ya kara masayi kawu 🤗😍🇳🇪👈🤙

  • @zainabmuhammed9513
    @zainabmuhammed9513 Год назад +4

    Wlh maganarka gaskiya ne Allah yasaka maka da Alkhairi 👍👍👍💕💕💕

  • @yunusaismail1921
    @yunusaismail1921 Год назад +4

    Allah sarki kawu irinku akeso a Mulki ba jahilaiba

  • @muhkanyurab7213
    @muhkanyurab7213 Год назад +2

    Gaskiyane maigirma kawu Sumaila

  • @ismailmusa8894
    @ismailmusa8894 Год назад +3

    Masha Allah
    Ameen ya Allah
    Wow txn nice 👍👍👍👍👍👍

  • @BilyameenUmarDaud-ss4me
    @BilyameenUmarDaud-ss4me Год назад +4

    Masha Allah
    Nasiha me kyau jazakallahu khairan.
    Masoyi na gaskiya Kenan

  • @sanisuledanjummai9750
    @sanisuledanjummai9750 Год назад +3

    Allah yakara illimi da Nisan kwana kazama gwamna she karu masu zuwa

  • @sadiqadukuly8136
    @sadiqadukuly8136 Год назад +3

    Gaskiya kawu ko ni da ba ni ne ganduje ba jiki na yayi sanyi wlh,da zaka same shi kai da shi ka fada masa irin wadannan nasihohin da ya koma ga Allah, su din dai ne zasu dada zuga shi kada ya dauki wadannan nasihohin

  • @fatimafa1465
    @fatimafa1465 Год назад +5

    masha masha Allah muna gdy sosai Allah yakara lfy da imani da kuma nisan kwanaki masu albarkarka don Allah muna rokonka sanator mu mutanan kurna dala local govt.don Allah ataimaka mana munafamana da rashen ruwa da wuta da kuma titinah da aka budemana wlhi ba a gyairahba nan titin layin gidan kara wlhi munacike matsala sosai muna fatah Allah yatayaka roko ameen da madugu da dukkan yan kwankwasiyya ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia Arábia from fateema kano

  • @AliyuLawanMusa-o2j
    @AliyuLawanMusa-o2j Месяц назад

    Masha Allah. Allah Yasaka Kawu Sumaila Allah Yakareka

  • @khalifadigitalworld4108
    @khalifadigitalworld4108 Год назад +4

    Wallahi Maganar Gaskiya ne wannan fah!

  • @ramnabello3762
    @ramnabello3762 Год назад +1

    Allah ya biya kawu sumaila gsky ne

  • @ahmadtijjani81
    @ahmadtijjani81 Год назад +1

    Allah yakarama lpy da basira

  • @usmanshehu4018
    @usmanshehu4018 Год назад +1

    Wlh sanata kawu Kai mutum ne Ina ma a kwanar Dangora kake wlh muna sonka sabi da tabbas Kai Mai tausayi ne koda baza ka sanni ba Amma ni masoyi ne wlh na hakika Ina Maka fatan zama governor Kano da yardar allah

  • @hamzabeita2694
    @hamzabeita2694 Год назад +1

    Allah saka da Alheri Kawu Sumaila

  • @MuhammadAbdurrahman-tm2vs
    @MuhammadAbdurrahman-tm2vs Год назад +3

    Allah yabiya dan mutanan Sumaila Allah yayi jagora Allah ya baka ilon sauke nauyin da jama"a suka baka megida munayinka 🙏🙏🙏

  • @zubairusani5910
    @zubairusani5910 Год назад +2

    Masha Allah wannan nasihar tayi allah ya sakama da alkairi

  • @maryamzakari290
    @maryamzakari290 Год назад +3

    Masha Allah, you say it all!! Kuma kai ne masoyin sa gaskiya! Allah yasa mudace.

  • @danmameajamagana
    @danmameajamagana Год назад +1

    Allah yasaka da lkairi

  • @mammasanimammasani4409
    @mammasanimammasani4409 Год назад +2

    Macha Allahu kawu samaila kafadi gaskiya zala Allah yasakama da Alkhairi

  • @ANASABDULLAHI-vo4yb
    @ANASABDULLAHI-vo4yb Год назад

    You Done Yours OFR Allah Yayi Maka Gwamna, Haziki Mai Addini Allah Yayi Riko Da Hannayen Ka

  • @nasirmansur3476
    @nasirmansur3476 Год назад +2

    Allah yasakamaka da alkairi kawu Allah yaimaka kwamna

  • @nafisamuha8497
    @nafisamuha8497 Год назад +1

    Allah ka bani me qawna ta haka,,i salute you kawu sumaila abokin ďana from Niger republic❤

  • @dalhamuhammad3041
    @dalhamuhammad3041 Год назад +1

    Allah yasaka da alhkairi kawu sumaila Allah yayima jagora

  • @muhammadhudu4039
    @muhammadhudu4039 Год назад

    Àllahu Akbar Allah ya saka da alkhairi

  • @auwalismailsulaiman605
    @auwalismailsulaiman605 Год назад +2

    Allah ya saka da alheri.

  • @anasssuleimanisa3748
    @anasssuleimanisa3748 Год назад

    Allah yasaka da alkairi kafadamasa gaskiya baxa su iya fadamasa ba allah yatonamusu asiri

  • @adamusarkiwaru2216
    @adamusarkiwaru2216 Год назад +1

    Nasiha me kyau
    Allah yasa yyi amfani d ita tare damu Baki daya
    Allah yyi muku jagora kawu sumaila
    Allah ya fitar daku kunyar makiya d masu son ganin gazawarku

  • @mainasaramusa7717
    @mainasaramusa7717 Год назад +2

    Kawu smaila Allah yasaka

  • @BsbsHsnsns-qq5dd
    @BsbsHsnsns-qq5dd Год назад

    Irinku mukarasa a Nigeria Allah yakaika shugaban kasa after rabiu Musa kwankwaso amin

  • @aishaumar5709
    @aishaumar5709 Год назад +2

    Allahu Akbar
    Gaskiyar tsohon gwamnan jihar kano Ganduje baka da masoyi irin kawu sumaila.
    Insha Allahu sai kayi gwamnan jihar kano.

  • @nasirsulaiman9265
    @nasirsulaiman9265 Год назад

    Allah sarki kawu

  • @sabiuumar-in7ex
    @sabiuumar-in7ex Год назад

    Gaskiya ne dan sumaila

  • @ishaqibrahimyerima3591
    @ishaqibrahimyerima3591 Год назад +3

    Kyakkyawar nasiha. Jazakumullaahu Khayran!

  • @auwalbako2475
    @auwalbako2475 6 месяцев назад

    kawu allah ya saka da alheri

  • @princemaizamanitv836
    @princemaizamanitv836 Год назад +2

    Mashaallah Allah yabiya ya saka da alkairi

  • @saidakai5311
    @saidakai5311 Год назад +1

    Ga ilimi ga Nutsuwa Kawu Allah ya karawa Rayuwa albarka

  • @MustaphaSuleiman-ox7cu
    @MustaphaSuleiman-ox7cu Месяц назад

    Allah.ya.tayariko

  • @muhammaddaha7490
    @muhammaddaha7490 Год назад +2

    Allah yasa yafahimta domin rayuwa babu tabbas yaukana Raye gobe kana lahira ganduje kasan mezakafadawa ALLAH

  • @usainsanipanisau9934
    @usainsanipanisau9934 Год назад +2

    Na sumaila muna sara maka👍

  • @aminuismailumar6200
    @aminuismailumar6200 Год назад

    Wannan batunakahakayake dan sumaila ubangiji Allah yakaramaka ilimi

  • @abdulhamidibrahimyusuf3487
    @abdulhamidibrahimyusuf3487 Год назад

    Masha Allah duk irin gaskiyar da bawa zaifada ka fada masa koh mahaifinsa abunda zai iya fada masa kenan

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah1735 Год назад +1

    Allah yara daukaka da kariya yakara te makonka

  • @BelloMMuhammad-td4uq
    @BelloMMuhammad-td4uq Год назад +2

    Allah yasakada alkhairee

  • @usmanbakorialhtasiu8156
    @usmanbakorialhtasiu8156 Год назад

    karya ne Allah ne ya daukaka shi

  • @nafiyuchiroma1203
    @nafiyuchiroma1203 Год назад +1

    Allah ya biyaka Allah yasa yakai gareshi Ameen.

  • @ibrahimmatoabdullahi7125
    @ibrahimmatoabdullahi7125 Год назад +3

    Allah yatsare mana lmanin mu

  • @IbrahimGarba-ew2jz
    @IbrahimGarba-ew2jz Год назад +2

    Wannan gaskiya ne kawu sumaila

  • @auwalamunagodiyaakala9656
    @auwalamunagodiyaakala9656 Год назад +1

    Kawu waraka allah yatsare maka mutuncika

  • @aushugaba
    @aushugaba Год назад +2

    Wannan dalilin yasa nake kaunar ka, fadar gaskiya da jajircewa akanta Allah ya qara kusanci 🙏

  • @yusufmukhtar647
    @yusufmukhtar647 Год назад +2

    Wallahi ko ni saida naji siyasa tafita daga raina

  • @aishatumuhdisa2148
    @aishatumuhdisa2148 Год назад

    Well done my teacher I Salut you sir

  • @jabeermuhd7191
    @jabeermuhd7191 Год назад +2

    Allahu akbar gaskiyar magana nasiharga tamun

  • @aliyuumar3843
    @aliyuumar3843 Месяц назад

    Lahaula walaquwata illabillah

  • @bellosalisu8988
    @bellosalisu8988 Год назад +1

    Kawu sumaila naji tadin wannan bayaninna ka!!,
    Amman nidai bani ba jarhula🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣‼️.

  • @haliphashehu
    @haliphashehu Год назад

    Gskia ne bangon gabas Allah yaqara lpia

  • @nazeerahmad5039
    @nazeerahmad5039 Год назад +1

    Allah yabaku ikon sauke Nauyin dayake kanku saboda Annabi Muhammadu

  • @BelloDikko-ol4tl
    @BelloDikko-ol4tl Год назад

    Wallahi kaji tsoron Allah,Allah kebada Mulki ba Dan Adam ba.ba Ganduje dai ya taba faduwa zabe ba.Mai gidanku watau abin bautanku Shima ya taba faduwa zabe, ba sau Daya ba.amma baka fito kayi wanna soki burutsu ba.

  • @MhbBako-md7rp
    @MhbBako-md7rp Год назад

    Allah sa sako yage inda ake so

  • @SulaimanTijjani-zb7ob
    @SulaimanTijjani-zb7ob Год назад

    Dan kawu Muna Gaisheka

  • @muhammadmahi332
    @muhammadmahi332 Год назад

    Suna na Dr. Bello daga jami'ar Bayero, Mal Kawo, gaskiya wannan ba nasiha kake ma Ganduje ba, wannan abinda akeyi ya fi kama da cin fuska. Don haka kaima kaji tsoron Allah kuma kabi a hankali, kada kaima Allah ya jarabceka da mulkin da ka matsa nema, kuma ya baka.

  • @salisuisa7052
    @salisuisa7052 Год назад

    in sha Allahu sai ka yi gwamna

  • @nazirum.dahiru4147
    @nazirum.dahiru4147 Год назад

    Naziru m dashiru

  • @suleimannuhu7871
    @suleimannuhu7871 Год назад

    Allah ya Kara lafiya

  • @nadjibjamila2490
    @nadjibjamila2490 Год назад +2

    Su Ali baba yakasai kenan😂

  • @adamghali2418
    @adamghali2418 Год назад +1

    Agaya masa gaskiya Alarammma

  • @abdullahiibrahimusman8135
    @abdullahiibrahimusman8135 Год назад

    Kai kawu kaji tsoron Allah ka Fadi gaskiya. In kace gandujene yasa aka fasa akwati akayi rigima ranar zabe, shin gandujene yasa akayi Kone Kone da sunan murna Abba yaci zabe? Maganar banza kake fada ka rufe idon irin iskancin da Mai gidanku kwankwaso yasa akeyi da sunan cin zabe, an Kona gidan rarara an Kona mishi office da sunan cin zabe Amma ba kaga wannan ba sai na ganduje, Kai kawu kaji tsoron Allah ka Fadi gaskiya.

  • @musaimam
    @musaimam Год назад +1

    To Allah yabamu dacewa

  • @ibrahimaminu1347
    @ibrahimaminu1347 Год назад

    Allah Ya ba ka ladan yin Jihadi. Fada wa shugaba gaskiya musamman akan butulce wa ni'imomin da Allah Ya yi masa, narkon yana da yawa ko ga talaka/mabiyi ma balle wadanda Allah Ya ahalewa madafin iko. Allah Ya haskaka wa Mai Girma Gwamna hanyar gane illolin siyasa gama-gari kuma Ya ba shi ikon guje wa masu rangwaman sani. Ameen!

  • @musahbellosani4355
    @musahbellosani4355 Год назад

    Mu yan kwankwasiyya amana neh gaskiya kawu yayi bayani me matuqar muhimman chi gaskiya butulchi bayyi ba

  • @lawanhabib699
    @lawanhabib699 Месяц назад

    Kara lafiya leader

  • @lawanhabib699
    @lawanhabib699 Месяц назад

    Waraka

  • @saniabdullahi2457
    @saniabdullahi2457 Год назад +1

    Allah ya khara ma lafiya

  • @HamzaSaleh-cw5cr
    @HamzaSaleh-cw5cr Год назад

    Fadamasa gaskiya kawu maganarka hakatake gashinan gaskiyatayi halinta

  • @AbdussalamUsman-nj5hs
    @AbdussalamUsman-nj5hs Год назад +1

    Gayamasa gaslitar kawu

  • @IBRAHIMABDULLAHI-ju7ec
    @IBRAHIMABDULLAHI-ju7ec 4 месяца назад

    Kawu

  • @ahmedsalisu2654
    @ahmedsalisu2654 Год назад

    Kai gafara wawa bazaka iya da ganduje ba wallahi yafi karfinka da Kai da maigida baka wawa hassaada GA Mai rabo taki

  • @hahaddika6342
    @hahaddika6342 Год назад

    Haza.kalumatul hap

  • @Mrdansudan
    @Mrdansudan Год назад

    Ai bafulatani ne butulu mace aman don haka mu Hausawa nuka raba gari da su

  • @banamaifararebana-wl1ow
    @banamaifararebana-wl1ow Год назад +1

    Wanan gsky

  • @hussainilawaldanaji5562
    @hussainilawaldanaji5562 Год назад +1

    Kai dan bangar siyasa tsuuulahhh yasha kayiii ware da jar hularka 😹✌🏻

  • @nazifimusa6109
    @nazifimusa6109 Год назад

    Wasu mutane ne wannan?

  • @AuwalRabiu-yg4xw
    @AuwalRabiu-yg4xw Год назад

    Yanzu kuma

  • @muttaqabalamohd
    @muttaqabalamohd Год назад

    Gsky ne OFR

  • @harsashetv3399
    @harsashetv3399 Год назад +1

    Tsantsar gaskiya

  • @usmanahmadu2776
    @usmanahmadu2776 Год назад

    kawu sumaila wanne irin taaddancine kwankwaso bai yi maka ba mun sani akwai taron da aka shirya zaayi Rano Amma sbd an shirya cin mutunci aka mayar dashi sumaila tunda nake a siyasa wannan ne karon farko da nataba ganin cin mutunci na in na na ha wllh duk inda kazagaya acikin garin sumaila zagin mahaifiyar Kawu ake an ci mutunci iyayensa an sassari gidansa.
    Sannan wacce irin takaddamace baka samu da kwankwaso ba ya hanaka takara kiri kiri.
    Yanzu Kai ka manta sbd kuna inuwa daya.Ita siyasa kasuwar buqatace Komai laifin mutum bakwa gani in Kona tare dadhi.
    Bawai ina Kare gandujeba Shima danasa laifin amma abinda kwankwaso yayimaka na cin mutunci ganduje bai yimakaba.
    Kuma kazo ka duba kunci zabe kunzo kuna kone-konan gidanjen mutane da ofisoshi shi duk wannan ba Komai bane !!

    • @Sarkin_Yaki
      @Sarkin_Yaki  Год назад

      Idan kacire adawa, Tun kawu yana APC yake musu irin wannan nasihar, watakila baka taba saurara ba. Sau nawa yana fada masa gaskiya??

    • @sasbidosumaila2488
      @sasbidosumaila2488 Год назад

      Kawu ai dansan zuciya ne. Wannan irin ta, addanchi ne baiyiba a sumaila. Bashida abokin fada kamar kwankwaso. Shine Wanda yafaraimar suntur asiyasar Kano makaryacin banza dansan zuciya

  • @muhammadgaddafi9113
    @muhammadgaddafi9113 Год назад

    ALLAH YAYIWA LAIFI KO KWANKWASO , KO ALLAH WALLAHI NAFI GANIN MUTUNCIN GANDUJE DA NA KWANKWASO KATON BANZA

    • @sasbidosumaila2488
      @sasbidosumaila2488 Год назад

      Gaskiyane wlh. Ai yanzu mutane zasu gane amfanin ganduje sai bayan yasauka. Kuma yanzu rashin kunya zata dawo a Kano over.

  • @sasbidosumaila2488
    @sasbidosumaila2488 Год назад

    Kaikananta abunda kayi a sumaila ko. Kokuma Kamanta cewa dukka adaure zakuje gaban Allah. Kokuma Kamanta fadanda kukaida kwankwaso shashasha dansan zuciya zakuyi bayani agaban Allah Dan iska Wawa

    • @Sarkin_Yaki
      @Sarkin_Yaki  Год назад +1

      Idan zaka shiryu Allah ya shirye ka.

  • @husainmarte1563
    @husainmarte1563 Год назад

    Wai me kakeso

  • @SulemanyahayaGarba
    @SulemanyahayaGarba Месяц назад

    Allah ya biya kawu sumaila gsky ne

  • @allahblessyou6352
    @allahblessyou6352 Год назад +2

    Allah yay ruko da hannunka jarumina jagorana ikon Allah