Mijina Baya Gajiya Da Saduwar Aure | Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
HTML-код
- Опубликовано: 16 сен 2024
- Tambayoyin
1. Malam Mijina Yana da kirki, shekarunmu ashirin da yara hudu, malam matsalarsa daya baya gajiya da saduwa.
2.Shin mijin da ya auri mace tana aiki kuma sunyi maganar aikin kafin
auren, sai bayan aure yace dole sai ta ajiye aikin ko kuma tana wajen
aiki yace dole sai ta dawo gida, idan taki bin umarnin shi a nan ta
sabawa Allah. Kuma (Shi mijin nauyin ya'yan shi sun mashi yawa
abubuwa da yawa matar ita take yi, kuma da zaran an biya ta albashi
sai ya san yanda yayi ya amshi kudi a cikin albashin nata)
Amincin ALLAH yatabbata gareka malam muna godiya
Allah ya taimaka mlm
Malam Allah Yasaka Da Allkhire Allah Yajikan Iyayi Da Kakani Ameen Yakhyum Yaqayyumu ❤❤❤❤❤❤❤
Muna godiya sosai allah ya kara daukaka da lafiya gareku❤❤
Allah ya saka da Alkairi mallam
Macha allah allah ya saka ma malan da alheri dunia da lahira allah ya kara ma malan ilimi mai tarin yawa mai albarka Allah ya kara ma malan lafiya da nisan kwana mai albarka
Allah yasa mudace
Allah yasaka da alheri
macha allah gaskiya ne allah yakara lafiya
Malam Allah ya kara basira❤❤
Allah Yaci Gaba Da Tsare Imaninka Malan
Malam allah saka da gidan aljanna
Masha Allah
MachaAllah toubarikallah Allahoumma barik malan inda matsalar take wasu matan suna girma ne cha'awarsu da dichewa wata qila tana cikinsu ne chiyasa taji bazata iya jurewa ba a halin yanzu
Allah ya Saka da alkairi
Allah yasakawa da mlm da a
lkairi
Allah yasa da alkairi
As salam alaikum malam barka da warhaka , Allah ya kara himma da hazaka kuma ya kara ilimi, malam tambaya na shine minine hukuchin matar da take aiki tana samu kudi amma bata chika taimakawa maigidan ba kokuma in yara sun tambayi baban su abu sai yace bashida shi yanzu amma zai masu daga baya amma inya tambayi uwar aron kudi sai tache batashi kuma sai tana gayawa yaran sumawa baban su ai hakkin sa ne . torh malam irin wannan matar abinda take yadache. nagode Allah ya Saka da gidan aljannah
Masha Allah jzkl khairan prop sheikh Muhammad aminu daurawa
Allah ya kara daukaka
Jazzaka Allah hairan 🎉🎉🎉❤❤❤😊
❤
Allaah ya saka da alkhairi.
Allah ya sakawa malam da Alkhairi
Allah yakarawa mln imani
Allah ka aurar damu malam a tayamu Addu a Allah ya kara Lfy yajikan iyayen mu da musulmai baki daya
Inabikatar numbar MLM domin Allah
masha Allah.Malam Allah Yabamu mata Nagarii🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻
Masha Allah malan Allah ya temaka
Ma sha Allah 🥰🇳🇪
Aslm malam Muna da godiya Allah ya sakada alkhairi Don allah ina da tambaya tan zanyi
Allah ya saka da alkhairi mallm
Allah ya saka da alkhairi
Muna godiya Malan 🎉🎉🎉
جزاكم الله خيرا جزيلا ونفع بكم الأمة
Jazakallahu khairan
Masha Allah Allah Kara lapiya
Masha Allah 🙏
Yakamata adinka daukomana. Dr Idris zakin sunnah
Masha Allah
Zajakallahu kair
Mashaallah jazakumullah
jazakumullahu Khairan
Alhamdulillah
masha Allah
Allah Yakarawa Malam Lpya Daga Ni Jafar Muhammad Sola Kebbi State Bagudo Local Government
Asalamu alaikum mallam, don allah tanbayana shine mace naiya neman mijiyasaketa saboda dalili irin wanan, nafarko
Bashida cikakkaken addini.
Bai'iya karatun kusatan aureba.
Idankinmasa gyara akan addini ko wani abu saiyace bakisan mutunci aureba.
Kuma baidamu daduk wandai zogidan shiba, amman baya barina dayunwa duk abinda yanakeso yanayimin gargodon hali, amman matsalarsa kenan kuma baida kishi nikuma abinna tuzurani wani lokaci sainaji kamarnarabu dashi, saboda ninayi karatun alkurni harnasauke. To mallam banason nasaba ma allah ko nashiga cikin fushinsa.
Kitura masa wani malami yamasa nasiha
Assalamualaikum malam Ina da tambaya shekarata gomashatakwas da mijina yaranmu biyar bayadamuwa dani idan yasaurareni se in nakawo kaina idanko banzomasa da bukataba se mushekara nagaji hakuri na yakare inada karfin Sha,awa abin haryakai inabiyama kaina bukata malam menene mafita
Subhanallahi! Kiyi qoqari ki cire kunya ki sanar da magabatan ku, in sha Allah za a shawo kan matsalar
😭😭😭😭😭
Wllh komi basayi saide ace kayi hkr sbd yrka
Macha Allah yabadalada
Ma sha allah ❤❤❤ allah yasaka da alkairi
Gaskia y karba mata albashi gaba daya Mal wannan miji bai yi adalci ba. Zalunci ne. Allah y kyauta. Ameen
Kenan Kai kafi mallam sanin abundayakamata kenan koh
Well done 👍
Muna godiya
MASHA ALLAH
Marsha allah
muna godiya Malan
Masha Allah ALLAH yasaka da alkhairi malam
❤❤❤❤
ماشاء الله بارك الله في حياتكم يا شيوخنا
❤️
Malan Allah yakara lafia da nisan kwana
Jazakumullahu khayran 🤲🏽
Dan Allah tayaya zan samu number mallam
🙏🙏
سلام عليكم ورحمة ❤❤
mallam mungode sosai
Please wa ya san sunan annasheed din da akasa a farkon video?
Sakallahu khairan
Assalamualaikum
Slm
Please what is the 70 type of Iman please send in Arabic
جزاك الله جزاكم الله خير كيف اقدر اقدم سؤالي
Slm.mlmdaallah.akaramanahaske.akan.matsalarmasu.yoyanfutsari.wai.itama.anadakartakamar.yas😂😂😂
Slm,Allah yasaka da alkhairi malan .nima ina da tambaya ta ina ake aikawa?
Munagodiya
Allah ya jikan Hajiya
Masha Allah
Jazzaka Allah hairan 🎉🎉🎉❤❤❤😊
❤❤❤❤
❤
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah
Masha allah
Masha allah
Masha Allah
Masha allah
Masha allah
Masha Allah
Masha Allah
❤❤❤
❤❤❤