Allah yasa mudace ❤ ya allah muna roqonka da sunayanka mafiya kyawo ❤ da suffofinka masu kamala ❤kakawomana Zaman lafiya da sauqi rayuwa❤ dan darajar alqur'anil karim ❤❤❤
WAI MALAN AINA GOMNATIN YAKE A NIGERIA, IN DA DA GOMNATI HAKA AKE RAYIWA BABU RUWANSUDA WANI MAHALUKI DA YAKE GALABAITA ,AN HANA ZAMA A. GARINKA AN HANAKA GONA AN HANAKA RAYIWAR CIKIN BIRNIDA KAUYE SAI SATA SUKE SHINE GOMNATI
To jama'a shin menene bambamci tsakanin sojojin da, da na yanzu da nayanzun nan baza su iya qarbar qasar cikin dare ba? Gara ma Soja su qarba tunda farar hula ta kasa, in ya so su daure na daurewa kawai. Mu dai an yaudare mu Kuma Allah zai saka mana.
Allah yasa mudace ❤ ya allah muna roqonka da sunayanka mafiya kyawo ❤ da suffofinka masu kamala ❤kakawomana Zaman lafiya da sauqi rayuwa❤ dan darajar alqur'anil karim ❤❤❤
WAI MALAN AINA GOMNATIN YAKE A NIGERIA, IN DA DA GOMNATI HAKA AKE RAYIWA BABU RUWANSUDA WANI MAHALUKI DA YAKE GALABAITA ,AN HANA ZAMA A. GARINKA AN HANAKA GONA AN HANAKA RAYIWAR CIKIN BIRNIDA KAUYE SAI SATA SUKE SHINE GOMNATI
Allah Ya sa ka da alkhairi
Innanillahi wainna ilaihi rajiun
Wai me kuke tsoro ne idan anraba Nigeria
Mallam Allah ya saka maka da alheri
Malan ku dai ku gayawa gwamnati indai wannan tafiyar zasu ci gaba da yi ta zalinci to Allah sai ya kifar dasu. Ko a yau ko a gobe.
Ina kukasa dottaban arewa Suma ba kananan azzalumai bane basa komai sai kansu suka sani.suce azabi wane sai Malamai senetoci sunema suke Kara arewa
MUN SAN ZANGA ZANGA BATADA DA MAI IDO AMMA KASA TANA BUKATAR YAYARTA SUMULKETA BA AMMA BA IRIN WANNANBA GASKIYA ADUBA KULLUM KASA RUGUJEWA TAKE
Mungode
Haka mukesanji dama acemana baruwan malamai awana matsalar shine bamuyardaba kuma munga gurbatatin malaman muma
To jama'a shin menene bambamci tsakanin sojojin da, da na yanzu da nayanzun nan baza su iya qarbar qasar cikin dare ba? Gara ma Soja su qarba tunda farar hula ta kasa, in ya so su daure na daurewa kawai. Mu dai an yaudare mu Kuma Allah zai saka mana.