Alhamdulillah, Allah yasakawa malam Abdulazeze bauchi da Alhairi bawan Allah, Allah swt yasa ya gama lafiya Allah ya karamasa lafiya da imani.kuma Allah ya hada mana kawunan malamanmu Ahli sunna bakidaya Ahsanallahu ilaikum Barakallahu fikum wa Jazakumullahu khairan.
Malam akowa koskure Dr sabuda duniya tana jinka kuma ace kana irin wannan magana bai dace ba magan comshina of police kuma wallahi yayi sabuda Kaine Amma ai Dan kane yakamata ace kakirashi jsi da shi kugama tattauna wanan magana
Toh ai ku kullum acikin munana zato kuke yi wa al'umman musulmi. Kai ne idi dutsen tanshi ka ke cewa akyautata maka zato. Gulma kan ai duniya ta ganku yadda kuke mummunan gulman wani akan wai dan luwadi ne, me yafi wannan gulma.
Toh mudai don girman Allah don daraja irrin ta annabi Muhammad Sallallahu alaihi wasallam malaman mu ayi hakuri don Allah ayi hakuri. Kuna kara hakuri maida raddi publicly bashida amfani
Wai Yana anfani da shirinka yafadi abinda yake zuciyarsa Amma ban saniba watakila hayanku dayane Amma akwai kuskure KU kuke fada mu muke sauraronku in kakoma kasauara mufa dalubaine badadi
Allah yakare dr ideris dr ikon allah
Alhamdulillah, Allah yasakawa malam Abdulazeze bauchi da Alhairi bawan Allah, Allah swt yasa ya gama lafiya Allah ya karamasa lafiya da imani.kuma Allah ya hada mana kawunan malamanmu Ahli sunna bakidaya Ahsanallahu ilaikum
Barakallahu fikum wa
Jazakumullahu khairan.
ماشاء الله تبارك الله زك الله خيرا وبارك فيكم جميعا مالم
Jazakumullahu khair munafa idantuwa sosai Dr Idriss Abdul Aziz bawci jazakallahu khair
Gsky Dr Idris Allah yakara lfy da nisan kwana ubangiji Allah yakara hadakan 'yan ahalussunnah
❤❤❤❤❤
Masha Allah, gaskiya afakallah ya wuce iyaka dayawa, Ko ba komai ay y'an aƙida ɗaya ne, ya kamata mu dinga girmama malumman mu, Allah yasa mu dace
To Dan Allah ni Saleh muhammmed Ina rokon Al ummar musulmi Dan Allah Dan annabi mohammadu ayafemasa Allah Kuma yashiryemu amin summa amin ❤️
حفظكم الله جميعا شيخنا الفاضل الدكتور إدريس هادم البدعة و أهلها نحبكم في الله
Allah yasaka wa Iman drt Idress Abdul,azziz da Alkhairee
Allah yasaka wa lman drt ldress abdul.azziz da alkhairee
Allah yatemaki Dr Allah yakara hada kan malaman mu na sunnah
Masha Allah dr Allah kara nisan kwana
Kaji arnanzamani makiya iyaiyayen manzon Allah s.a.w
To Allah yashiriyemu
Dr Idris ykmt ya sake lura da maganganunsa. Magana kan kuskuren Kabiru Gombe Dr Idris yayi kuskure
Gaskiya kam
Ba wani kuskure da Kabir gombe yayi
❤❤❤❤❤❤❤
Allah Ya Jikan Mahaifi, Allah Ya Taimaki Sheikh Alkanawi Da Irairansu Maluman Izala.
Allah ya saka da alkairi malam
Allah ya taimaki Dr idrisu Bauchi dodon yan bidi'a
نحتسبكم عند الله الله يحفظكم يارب
Shegun arnanzamani makiya iyayen manzon allah s.a.w
Afakallahu yayi daidai gaskiya yafada sabida kasancewatai dalibin jakin bauhci daman tarbiyyar kenan,yaa allah kakaremu sharrin izala damanuhohinta bijahi sayyadil kauni
Sake shehu kama ubangijin shehu HHHHHH IBRO INYASSS waliyyin qarya
Allah yasaka da alheri malanmu sunna baki daya
Gaskiya AFAKALLA yana wuce gona da iri. Mu Ahlulsunna ne, Amma baya anfani da manhaji na Ahlulsunna
Aslm agaskiya afakallah beyidai daiba sannan malan kabiru yamai da martani Amma dan Allah muna bawa kunkiyan izala hakuri shikuma afakallah gaskiya kadinga tauna magananka
نسااالك الله ما خير ونعذ بك مين شير كوله
Malam akowa koskure Dr sabuda duniya tana jinka kuma ace kana irin wannan magana bai dace ba magan comshina of police kuma wallahi yayi sabuda Kaine Amma ai Dan kane yakamata ace kakirashi jsi da shi kugama tattauna wanan magana
Allah yasa mudace ya Allah
Izala kenan
Salam, Malamai Allah Ya Saka maku da alkhairi,amin.
Allah yasa da alkhairi 🤲🤲
Allah y'a shiryemu
Allah yaja nisan kwana
Malam alkanawai ALLAH yasaka da alkairi
Yah Allah ya teimaku lalumammu
Ma'sha Allah
Masha Allah munde
Allah yasaka malam
Allah yakara daukaka maluman Sunnah
Allah yasaka da alkhairi
Macha allha
Wannan matashin malami yakamata ayahakuri ayafemasa amma kuma adakatar dashi dayin wa'azi sbd Dr Idris yashayimishi fada akan irin wadannan abubuwan, Manyan malaman ahalussunnah susashi alayi na yadda zedinga yin karatutrukan sa
Yin tarika ba ruwan mu da izalla
Zindiqin banza, sake shehu kama ubangijin shehu
مشاء الله
kai ana wasa da Addini A Nigeria wai daza, abada Anabta da, anbashi ixala salafiya mugayen mutane Allah yashiryemu Amin
Allah yacawta
Allah yasakamaka malam
Sai fa su Afakallah
Allah yakarawa rayuwa allbarka malam
Masah Allah
Allah yakarama lafiya Allah yasaka da alkairi
Alhamdullah
ما شاء الله
C'est très bien
inada tanbaya dan allah
Mu kulum Muna sauran ku ko wanne bangare akau kurakurai diyaawa Dan saboda son duniya t'ai yawa!
Masha allah
Tashan arnanzamani
الله أكبر
Masha allah
Macha Allah
Allah ya daidaita tsakaninsu duka. Allah ya ba marada kunya
Izala gidan wahala ga bidi a à aikace kukeyi amma wai kuna Kiran mutane in bidi a allah ya staremu da tafiyan izala
Izala gidan Sunnah ANNABI Muhammad S 'A 'W
Zindiqin banza me bautan shehunnai HHHH Malaman bid'ah dillalen sharri
Allah kahada kan malanmu ahlisunna
Ba wani kuskure da Kabir gombe yayi wallahi
Muna tare da Sheikh
Allah yakwauta
Malam Halal sunnah kunya Bidi'a. Wane zamu dauka.
Makaryata allah yachiryekou
Toh wai shin abinda Afakallahu ya fada ba gaskiya ba ne
Saidai bamuji sharhin malam alkanawe ba akan maganar Dr Idris ba
intareda dr idriss
Allah ya rufa asi malam
Naji dadin bayaninka dukda ban taba sauraron kaba Allah yasaka da alkhairi
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) 🌍
Slm malam ahameed mi ya hada malam mai da ciyasa?
Mallam tohh ka cireshi a cheif imam in mana kasa wani tunda shi bashida hankali bai san mehh yakeyi bah mallam shineh kawai abinda ya kamata
Toh ai ku kullum acikin munana zato kuke yi wa al'umman musulmi. Kai ne idi dutsen tanshi ka ke cewa akyautata maka zato.
Gulma kan ai duniya ta ganku yadda kuke mummunan gulman wani akan wai dan luwadi ne, me yafi wannan gulma.
Mojia
Toh mudai don girman Allah don daraja irrin ta annabi Muhammad Sallallahu alaihi wasallam malaman mu ayi hakuri don Allah ayi hakuri. Kuna kara hakuri maida raddi publicly bashida amfani
abunda mutin ya shuka shizay girba halayanku sununaku yayaku zakuhalaka junaku
Yes of course munji
Malam Alkanawi Allah Biyaka
Masha Allah.
Hi
Wasila
Yes munji
Mukam yan izalane
Wai Yana anfani da shirinka yafadi abinda yake zuciyarsa Amma ban saniba watakila hayanku dayane Amma akwai kuskure KU kuke fada mu muke sauraronku in kakoma kasauara mufa dalubaine badadi
👈😍
Mukam bidi,a sak
Allah dawwamaka a cikin ta
A
اكوي صوتي اناسعو دية
Ko wane yaro da guntun ilimin shi don yana so a sanshi a duniya. sai ya fara da zagin manyan malamai
ALLAH yahadakan malaman mu na ahalissunna
Amiin
Allah taimaki malanalkanawey dakuma dafta
Malan muna ji malan muje gaba??
Anaji
Pour
Mahaukata
Waliyyin qarya INYAS ne mahaukaci, zindiqin banza
Dr jaki kenan
IBRO INYASSS NE JAKI, HHHHH MALAMAN BID'AH DILLALEN SHARRI
Kai malam da ka ce pantami ya ci kudin talakawa ba abin da ya yi wa misulunci Kai Kuma kana da hujja
To ku Kai shi kotu mana
No Dr Idris is not fair. He used more time to talk abt Sheikh Kabiru Gombe and less time abt Afaakallah
What's your problem?