Rashin son fadin gaskiya ne ya sanya Tinubu kama Usman Yusuf - Muhammad Rabi'u Sabo Bakin Zuwo

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 2 фев 2025
  • Rashin son fadin gaskiya ne ya sanya gwamnatin Tinubu kama Farfesa Usman Yusuf - Muhammad Rabi'u Sabo Bakin Zuwo

Комментарии • 5

  • @yusufyahuza4222
    @yusufyahuza4222 Час назад

    Allah ya saka mana tsakaninmu da azzaluman da tsinannun malamai

  • @sabodkddkdsabo1225
    @sabodkddkdsabo1225 3 часа назад

    ALLAH YA SAKAWA PROP. USMAN

  • @aminumukhtar
    @aminumukhtar 3 часа назад +1

    Wanan gomnatin ta Tunibu Allah ka gaggauta kawo mana karshenta

  • @ShehuManniru
    @ShehuManniru 47 минут назад

    Bamatareda APC har abada sai munchimutunchita 2027

  • @illiassoudade
    @illiassoudade 49 минут назад

    Suwanene gewayan tinubu a hukumce ? Fulanine masu son kauda duk wanu bahaushe daga kan milki. Dan allah kuyi nazari a kan duk madafin ikon gwamnatin taraya da gwamnatotin jaha,ina wani baushe guda daya tak minista ko gwamnan jaha a arewacin najeria. Kai al'amarinnan yana bada mamaki.