Tabbas akwai alamar rashin jituwa tsakanin su da dogo miko.Kuma baba ya fadi cewar sau biyu aka kashe shi Amman kuma a lissafin Sa ya Kai kisa uku. Tun da Abu ya wuce ya zama tarihi ai ba wani Abu bane idan ya yabi dogo miko.
Al amin ka tunawa babankure yace kisa biyu akayimasa amma da ba kinsa ya che sa dukiwonnama ya kashe shi kuma bakwai ya ka she shi kuma wani arne ya kasheshi ajos kaga yazama kisa uku kenan
Allah ya taimaka Al Amine !
gaskiya abinda nafahimta anan baba yana bayan dan dunawa
Tabbas akwai alamar rashin jituwa tsakanin su da dogo miko.Kuma baba ya fadi cewar sau biyu aka kashe shi Amman kuma a lissafin Sa ya Kai kisa uku. Tun da Abu ya wuce ya zama tarihi ai ba wani Abu bane idan ya yabi dogo miko.
Al Amin na fahimci maganar Baba game da miko dogo akwai Adawa sosai ta tsakanin gari da gari
Amma tabbas Dogo miko ya kai Jarumi
Kai ma yakamata kafahimci cewa komai jarumtar mutum akwai Wanda yakejin tsoron haduwa dashi
In na fahimta,
Ada na jan ruwa
Bagobiri
Dogo miko
Duk mun ji cewar sai da aka sa Dan anace ya yi masu waka, ba don zabin ransa ba.
Sannu da kokari al ameeen
Al amin ka tunawa babankure yace kisa biyu akayimasa amma da ba kinsa ya che sa dukiwonnama ya kashe shi kuma bakwai ya ka she shi kuma wani arne ya kasheshi ajos kaga yazama kisa uku kenan
Magar baba akoi tufka da warwara
Allah yajikan musulmi