😭😭 Hmmmmm WANNAN GASKIYANE DATTIJON ARZIKI WANNAN BA DAIDAI BANE ABIN KUNYA NE ABIN TAKAICI GA AL-UMMAR MUSULMAI ALLAH WADARAN NAKA YA LA-LACE IDAN AKACE MUSU BA AD'DININ MUSLUNCI BANE SAI SUYIMA KA SHARRI CEWA BA'KA ƘAUNAR MANZON ALLAH ❤ S.A.W ❤ AMMA YANZU AL-HAMDU LILLAH GASKIYA TA BAYYANA 😭😭
والعياذبالله LITTAFIN BUKHARI YACE ( DAN DAUDU ) YANA SHIGA GIDAN ANNABI. SABODA HAKA KU SUKE AMFANI DA LITTAFIN BUKHARI. Saboda haka Bukhari shi ne ya fara.
Yanzu sai aga 6arna ai shiru Allah ko ze kyakemu kuwa. Allah yace wannan al'umma tafi kowaca aluma alkhairi sbd tana hani ga mummunan aiki tana umarni da kyakkyawa sbd haka yake daga mana qafa da kuma arziqin addu'ar da Annabi SAW da yewa alumarsa, Allah yana halakar da aluma farko sbd rashin hani da mummunan aiki da umarni da kyakkyawa
Haba danuwa, ynz don Allah wannan shine addinin? Wannan shine son annabin? Wannan shine abinda annabi Muhammadun ya koyar? Y kamata ka gane ka fahimci gsky ka cire son zuciya Don Girman Allah, ka fuskanci yanda annabi yazo dashi Don Allah.
Yabon Abu Aisha kuke so kenan, Ka nemi yarda Allah shine dai-dai, fadakarwa umarnin Allah ne dole a saukar da hakkin Allah abar san zuciya. Allah ya nufemu da kar6ar gsky komai dacinta Amin
ADALCHI shine: asaka maganganun shehunan darika wadanda suke goyon bayan wadannan jahilcin, da kuma maganganun malaman darika wadanda samsam basa goyon bayan haka, har ma suna tir da Allah wadai akan yin hakan.!! Shin a taron wa'azin kasa na izala ba'a samun bata gari da masu fakewa da guzuma su harbi karsana, kaji tsoron kada wannan ayar tayi aiki akanka: "Suratun nuuur aya ta 19"
Ai umarnin Allah ne ayi Waazi kuma. yan' Izala/Ahlul sunnah sun sauke nauyi kuma ko'ina akwai nagari akwai na banza akwai kuma 6ata gari dake shigowa wajen alkhairi Ba wani abu suka qirqiro ba
Allah Ya Tseratar Damu Da Imaninmu
Ammen yahayyu yaqayyum
Wallahil azim ni cikakiar yar tikjaniace ta bada Raina akan hakak amma wallahil bana goyan bayan wanan rayeraye har sais da najikunya da naga hakan.
😭😭 Hmmmmm WANNAN GASKIYANE DATTIJON ARZIKI WANNAN BA DAIDAI BANE ABIN KUNYA NE ABIN TAKAICI GA AL-UMMAR MUSULMAI ALLAH WADARAN NAKA YA LA-LACE IDAN AKACE MUSU BA AD'DININ MUSLUNCI BANE SAI SUYIMA KA SHARRI CEWA BA'KA ƘAUNAR MANZON ALLAH ❤ S.A.W ❤ AMMA YANZU AL-HAMDU LILLAH GASKIYA TA BAYYANA 😭😭
Allah yasaka da alkairi maalam yakara shiryar damu bakiɗaya
ALLAH YASA SUGANE AMEEN
Allah yasaka da alheri
ALLAH YA sa yan uwa su gane
والعياذبالله
LITTAFIN BUKHARI YACE
( DAN DAUDU ) YANA SHIGA GIDAN ANNABI.
SABODA HAKA KU SUKE AMFANI DA LITTAFIN BUKHARI.
Saboda haka Bukhari shi ne ya fara.
Ai sunci amanar addinin Musulunci da musulmai wadan Nan Mutanen yan tijjaniya da kadiriyya da shi,a Allah kaimana maganinsu
Ameen ya Allah
Amin ya hayyu ya qayyumu
Izala vs Dariqa mu yan kallo ne mu musulunci kawai bama kungiya
Allah Ya kara Ilmi d nisan kwana, Ya Sheikh,. Gsky naji dadin wannan nasihar da kayi akan masu ketare haddi, da sunan addini.
Allah yabia sheik lawan Abubakar❤❤❤❤❤
Ina mahukunta sudau mataki mana
Sanan munene matsayin mai yada barna abayan kasa😢😢
Allah ya tabbatar da mu kansunnan manzun Allah
Dama bidi'a fika fikai gareta
kowa yskamata kareta yake
Allah ya saka maka da alkairi Allah ya kareka
Allah yashir yemu yakare da bidi'a
Maa sha Allah
Lawan bakayiwa Malaman tijjaniya adalciba duddai hakan halinkune amasuma sunafada da irin wannan rayeraye basu koyar wannan badalarba sannan tanbayata abu Aisha mayyasa bakakawo alkairi Yan dariqa amakunlun kanabibiyar laifinsu tokasani tabbas Allah bazai kyalekaba kuma kucigaba sharri Amma maulidi korageshi bakuisa kuyiba harduniya tatashi
Yanzu sai aga 6arna ai shiru
Allah ko ze kyakemu kuwa. Allah yace wannan al'umma tafi kowaca aluma alkhairi sbd tana hani ga mummunan aiki tana umarni da kyakkyawa sbd haka yake daga mana qafa da kuma arziqin addu'ar da Annabi SAW da yewa alumarsa,
Allah yana halakar da aluma farko sbd rashin hani da mummunan aiki da umarni da kyakkyawa
Haba danuwa, ynz don Allah wannan shine addinin? Wannan shine son annabin? Wannan shine abinda annabi Muhammadun ya koyar? Y kamata ka gane ka fahimci gsky ka cire son zuciya Don Girman Allah, ka fuskanci yanda annabi yazo dashi Don Allah.
Ai shi gara yahudawa da yan dariqa agun sa
Gashi fa yace ba a san gyara wnn ba kazafi bane
Yabon Abu Aisha kuke so kenan, Ka nemi yarda Allah shine dai-dai, fadakarwa umarnin Allah ne dole a saukar da hakkin Allah abar san zuciya. Allah ya nufemu da kar6ar gsky komai dacinta Amin
ADALCHI shine: asaka maganganun shehunan darika wadanda suke goyon bayan wadannan jahilcin, da kuma maganganun malaman darika wadanda samsam basa goyon bayan haka, har ma suna tir da Allah wadai akan yin hakan.!! Shin a taron wa'azin kasa na izala ba'a samun bata gari da masu fakewa da guzuma su harbi karsana, kaji tsoron kada wannan ayar tayi aiki akanka:
"Suratun nuuur aya ta 19"
Gaya mana malami daya na darika da ya yi magana akan iskancin yan mauludi don an bincika a saka
Ai umarnin Allah ne ayi Waazi kuma. yan' Izala/Ahlul sunnah sun sauke nauyi kuma ko'ina akwai nagari akwai na banza akwai kuma 6ata gari dake shigowa wajen alkhairi
Ba wani abu suka qirqiro ba
😭😭😭😭😭😭😭
😢😢😢😢