BA MAS'ALAR TAUHIDI BA CE. . Ka jaraba kafa wa'azi a yau ka ce "QARYA NE, SAHABBAI BA SU TAIMAKI ANNABI (SAWW) BA, ALLAH NE YA TAIMAKE SHI". Za ka ji abinda za su ce. . Ka jaraba cewa "QARYA NE, ABUBAKAR DA UMAR DA USMAN BA SU TABA TAIMAKAWA ANNABI (SAWW) BA". Za ka ji me za su ce. . Wallahil azim wannan ba mas'alar Tauhidi ba ce, mas'alar son rai ce kawai da son zuciya. Sun sani sarai. To wai ma idan ana maganar Tauhidi, Baslafe har wani Tauhidi ya sani? Tauhidin na su da cike yake da kwamacala da gurun-gundumar da lafiyayyen hankali ma ke koreta. . Ca nake Allah da kansa yake cewa da mutane su taimaki Annabi (saww) a fadinsa: الَّذِينَ يَتَّبِعُونَ الرَّسُولَ النَّبِيَّ الْأُمِّيَّ الَّذِي يَجِدُونَهُ مَكْتُوبًا عِنْدَهُمْ فِي التَّوْرَاةِ وَالْإِنْجِيلِ يَأْمُرُهُمْ بِالْمَعْرُوفِ وَيَنْهَاهُمْ عَنِ الْمُنْكَرِ وَيُحِلُّ لَهُمُ الطَّيِّبَاتِ وَيُحَرِّمُ عَلَيْهِمُ الْخَبَائِثَ وَيَضَعُ عَنْهُمْ إِصْرَهُمْ وَالْأَغْلَالَ الَّتِي كَانَتْ عَلَيْهِمْ ۚ فَالَّذِينَ آمَنُوا بِهِ وَعَزَّرُوهُ وَنَصَرُوهُ وَاتَّبَعُوا النُّورَ الَّذِي أُنْزِلَ مَعَهُ ۙ أُولَٰئِكَ هُمُ الْمُفْلِحُونَ "... Wadanda suka yi imani da shi, kuma suka girmama shi, kuma suka TAIMAKE shi, suka bi hasken da aka saukar gare shi..." . Idan ba a neman taimakon kowa sai na Allah me ya sa Allah ya ce mutane su taimaki Annabi (saww). . Shi abinda suka kasa ganewa shi ne; akwai abinda ake kira da "AL-KAMÃL" ma'ana cika da kammala. Shi Allah duk siffofinsa cika da kamala ce, sabanin na sauran halitta. Mafi yawan siffofin Allah akwai su a tattare da halittunsa, amma su siffofin Allah masu cika ne da siffar "AL-KAMÃL". Su kuma halittu siffofinsu ba su da cika a siffar "AL-KAMÃL". Misali: . - Allah yana. da siffar "Rayuwa", dan Adam ma yana da siffar "Rayuwa". - Allah yana da "Qarfi", wasu halittu ma suna da "qarfi". - Allah yana da "Hikima", wasu halittu ma suna da "Hikima". - Allah yana jin qai, mutane ma suna jin qai. - Allah yana da yana taimako, halittu ma suna taimako. Da sauransu. . Kufadawa izala da salafawa. Karya sukeyi basasan manzon Allah s a w Kuma din Wanda yakara zagin shehunammu Dan kare akidar wannn wawayan banza su IBN timaya tsinanne makiyin allah zindikin Arne da abdulwahabun najadu da albani gunki dagutu da saura karnukan Nigeria su shot mudi da albani da gunguman wuta da maikwanon kosai da idi Dan gwaskearam sai munci uwarsa kowaye Wannan parfeson karyar naku da daktocin bogi karya Suke kukwaci wannan tsinanne bakin dakiki zindikin Arne awajammu wlh matsoratan banza mtsww Dan Allah Yan uwa masoya manzon Allah s.a.w duk inda wannan tsinannun sukayi kwamachalar maganarsu atura wannan sakon sugani Muna kira ga masoya manzon Allah s.a.w nagaskiya da suyi maudu I akan wannan bayani Dan murkushe wannan tsinanniyar bakar kazamar akidar ta izala shedanun duniya matsiyata
Na tsani wannan shafin na makiya Allah da manzon sa, idan kun isa kuzo ayi muqabala ku kare kafircin da shehunan ku suka rubuta a cikin jawahirul maani, iyakar ku, ku kuzo shafinkun muridin ku, kuna fada amma babu hujja ko dalili, baku iya kare mushirikin shehunan ku, yanzu kai sarki zaki baka iya fahimtar gaskiya?
Masha Allah sarki zaki ɗan Allah kababan layin ka mana
Allah ya tsaremu da kin gaskiya shaikh musa allah ya kara lfy asadussunah
BA MAS'ALAR TAUHIDI BA CE.
.
Ka jaraba kafa wa'azi a yau ka ce "QARYA NE, SAHABBAI BA SU TAIMAKI ANNABI (SAWW) BA, ALLAH NE YA TAIMAKE SHI". Za ka ji abinda za su ce.
.
Ka jaraba cewa "QARYA NE, ABUBAKAR DA UMAR DA USMAN BA SU TABA TAIMAKAWA ANNABI (SAWW) BA". Za ka ji me za su ce.
.
Wallahil azim wannan ba mas'alar Tauhidi ba ce, mas'alar son rai ce kawai da son zuciya. Sun sani sarai.
To wai ma idan ana maganar Tauhidi, Baslafe har wani Tauhidi ya sani? Tauhidin na su da cike yake da kwamacala da gurun-gundumar da lafiyayyen hankali ma ke koreta.
.
Ca nake Allah da kansa yake cewa da mutane su taimaki Annabi (saww) a fadinsa:
الَّذِينَ يَتَّبِعُونَ الرَّسُولَ النَّبِيَّ الْأُمِّيَّ الَّذِي يَجِدُونَهُ مَكْتُوبًا عِنْدَهُمْ فِي التَّوْرَاةِ وَالْإِنْجِيلِ يَأْمُرُهُمْ بِالْمَعْرُوفِ وَيَنْهَاهُمْ عَنِ الْمُنْكَرِ وَيُحِلُّ لَهُمُ الطَّيِّبَاتِ وَيُحَرِّمُ عَلَيْهِمُ الْخَبَائِثَ وَيَضَعُ عَنْهُمْ إِصْرَهُمْ وَالْأَغْلَالَ الَّتِي كَانَتْ عَلَيْهِمْ ۚ فَالَّذِينَ آمَنُوا بِهِ وَعَزَّرُوهُ وَنَصَرُوهُ وَاتَّبَعُوا النُّورَ الَّذِي أُنْزِلَ مَعَهُ ۙ أُولَٰئِكَ هُمُ الْمُفْلِحُونَ
"... Wadanda suka yi imani da shi, kuma suka girmama shi, kuma suka TAIMAKE shi, suka bi hasken da aka saukar gare shi..."
.
Idan ba a neman taimakon kowa sai na Allah me ya sa Allah ya ce mutane su taimaki Annabi (saww).
.
Shi abinda suka kasa ganewa shi ne; akwai abinda ake kira da "AL-KAMÃL" ma'ana cika da kammala. Shi Allah duk siffofinsa cika da kamala ce, sabanin na sauran halitta. Mafi yawan siffofin Allah akwai su a tattare da halittunsa, amma su siffofin Allah masu cika ne da siffar "AL-KAMÃL". Su kuma halittu siffofinsu ba su da cika a siffar "AL-KAMÃL". Misali:
.
- Allah yana. da siffar "Rayuwa", dan Adam ma yana da siffar "Rayuwa".
- Allah yana da "Qarfi", wasu halittu ma suna da "qarfi".
- Allah yana da "Hikima", wasu halittu ma suna da "Hikima".
- Allah yana jin qai, mutane ma suna jin qai.
- Allah yana da yana taimako, halittu ma suna taimako. Da sauransu.
.
Kufadawa izala da salafawa. Karya sukeyi basasan manzon Allah s a w Kuma din Wanda yakara zagin shehunammu Dan kare akidar wannn wawayan banza su IBN timaya tsinanne makiyin allah zindikin Arne da abdulwahabun najadu da albani gunki dagutu da saura karnukan Nigeria su shot mudi da albani da gunguman wuta da maikwanon kosai da idi Dan gwaskearam sai munci uwarsa kowaye
Wannan parfeson karyar naku da daktocin bogi karya Suke kukwaci wannan tsinanne bakin dakiki zindikin Arne awajammu wlh matsoratan banza mtsww
Dan Allah Yan uwa masoya manzon Allah s.a.w duk inda wannan tsinannun sukayi kwamachalar maganarsu atura wannan sakon sugani Muna kira ga masoya manzon Allah s.a.w nagaskiya da suyi maudu I akan wannan bayani Dan murkushe wannan tsinanniyar bakar kazamar akidar ta izala shedanun duniya matsiyata
Yayi kew mlm nasiru musa allah yasaka da alkhairi syd
Masha Allah.
Junaidu allah ya isa kai ma ha incine kace sha fin sarki zaki bawurin zagezage naba wake zagi in bakuba
Ya sallam
Allah ya Kara lfy sheik nasir
Masha allah
Gaskiyane Allah yasaka shehu na
Allah yasaka da alkhairi
Gaskiya ne Shehu nasiru
Ameen ya shehu
Masha Allah. Allah ya saka da alkhairi.
Macha allahu
Allah yasaka sayyadi
allah yakarama dr shatimah lpy allah ya ja kwanansa
Allah ya chiryemou
Wai Malam Ja'afar da Dr. Sani rijiyar lemu sun guduma wannan shatiman, kai karen bauchi nasuru kwaya
Masha ALLAH jazakallahu khairan
Maulana sheikh Dr shatima elmiskin rta anhu mungode malam nasir ado musa tabawabalewa.
Ameen ya saka
Yan bidia dillalen Sherri
Kai da aka kure ubbanka acikin taro har sai da yayi kuka a fadar Sarkin Bauchi hhhhhh izzar sunnah,kamasu asadu sunnah 💯💪
😂😂
Hmmmmmm malan nasiru Allah yasaka da alkairi
Allah ya tsaremu da kin gaskiya
Kai Kai ya sarara karya
Sheikh Ja'afar Da Prof. Sani rijiyar lema ko inyass bai isa yejadasuba
Assalamu'alaikum....
Nasiru Tarbiya babu, Allah Ya tsinewa me karya.
😂 Ameen
Mai gidanku shatima wallahi tsoro yake
Shure Shure baya hana mutuwa,koh dai kafito Don kare addinin Allah ☝️ koh kuma kafito Don samun maƙaddan kuɗaɗe 💰
Sunnah ikon Allaah babu yedda zaku iya da sunnah jahilan banza yenbidi'a
Maqaryacin banza da wofi kai wannan mutumin zaka hada dasu Dr Sani
Dr Sani sai dai kukawo inyass ko su arabi
Wllhy kariyane nifa dan darika yadena ban wahala saboda narenasu kuma malam jaafar kaf nigeria banga mai iliminchi ba ma wllhy
Allah yabiya
Matsoratan banza izzar Sunnah kukeji
Wallahi tsorone inba tsoro ba azauna Mana za,agane Wanda bai,iya karatuba
Darika duka karya ne achikinta
Maqaryacin banza da wofi kai wannan mutumin zaka hada dasu Dr Sani
Dr Sani sai dai kukawo inyass ko su Arabi shuwagabannin ku a wahadatul wujud
Sarki Zaki anma haryanzou dama akwai wawaye à dounian Yan??
Yan vidi'a dillalan sheri
Wlh tirrr daku makaryatan banza
Kaskiyane
Marassa tarbiya karke yi
Na tsani wannan shafin na makiya Allah da manzon sa, idan kun isa kuzo ayi muqabala ku kare kafircin da shehunan ku suka rubuta a cikin jawahirul maani, iyakar ku, ku kuzo shafinkun muridin ku, kuna fada amma babu hujja ko dalili, baku iya kare mushirikin shehunan ku, yanzu kai sarki zaki baka iya fahimtar gaskiya?
Nasiru karya kakeyi wlhy
gaskiya elmiskin dinnan mashirmacine
Bidi'a batayi ba
In
Nasuru kaji kunya wlhy makaryaci ne kai wlhy
Haukar banxa haukar wofi kunata shirme dukanku. Dan Adam fa Allah Yabashi hankali da ilmi kowa yaje yayita karatunshi mutane sunsan gsky fah
Ruwa ba saan kwando bane yaje ya jida su Sayyadi Munnir koza
Yan tijjaniya kunjikuya
Nasir makaryace kai wlhy
Kudai kunkasa
Wannan haka yake maulana
Wai borin kunya
Boring kunya
Masha allah