Hira da shugaban Amnesty International na Nijeriya kan zanga-zanga
HTML-код
- Опубликовано: 7 сен 2024
- Muna allawadai da yadda gwamnatin Tinubu ke tsorata masu son yin zanga-zana a Nijeriya - Isah Sanusi, babban daraktan Amnesty International a Nijeriya
Dan Allah ku dawo mana da Tallafin manfitur
Macha allahou malamou kayi gaskiya kouma allaha yayi maka albrka kouma gaskiyane 🇳🇪
Wanan magana taka gaskiya ce, mlm isah,
Allah ya sakawa talakan Nigeria
Shike nan maganar ke nan. Shuwagabanin gwanmanati lallata kudin kawai sukeyi.
Masha Allahu Allah yakaramaka lafia lAlhaji isah
Good 👍👍
Waɗannan mutanen dole ne mu tumɓuke su,domin so suke su wargaza Najeriyar su su koma Turai
Alhamdulillah Allah ya saka da Aljanna Amnastee
Allah ya saka ma da alkairi
Allah ya saka da alkhairi
👍👍👍👍
Allah yakashe dukkan wasu Azzalimai a Nigeria aduk inda suke Yan siyasa talakawa malamai jami an tsaro
Hummmmmmm Akwai Allah
Gaskiyane 😢😢😢😢😢😢😢 Allah yakyauta 😢😢😢😢 Allah yakawomana agaji
Wannan shine zancen gaskiya
اللهم امين يارب العالمين
WANNA.DAN.JARIDA.YAKOMA.YAKARO.ELIMI.BAISAN.TARIHIN.DUNIYABA.ZAN.TABAYESA.YATABAGANI.KOJI.DAULR.ZALUNCI.TATABATA.DAEMAN.ADORON.KASA.
Mu kam baza muyi zanga-zanga ba. Ya zakayi control din mutane idan sun fara balle shagunan mutane.
Good
Ina baka shawara kada kakashe kanka kashiga wuta kobakomai baka yad akayiba
Ina ganin wannan wahalar da ake ciki kashi kaso mai yawa harda malamai aciki lokacin zabe haka sukayi ta gayyatar malamai suna basu aikin tallata tinubu suna cewa idan tunubu ya fadi kamar musulumcine ya fadi sukasa talakawa zabar wanda busu sani ba, yanzu kuma da aka shiga masifa sai daidaikun sune suke magana saboda ba yadda za'ayi a gaiyacesu abasu aiki ba a biyasu ba wallahi inada video wanda malamai na kowanne darika suka hadu, yanzu kuma anaso ayi zanga zanga ansa wasu daga cikin su suhana sunfiso yan ta'adda suyita kacemu yunwa tana kashe mu saboda ba daya wanda yarasa abunda zaici kona rana dayane a cikin su, dan dawiya kasamu malamin da zaice bashida wani dan siyasa da suke alaka, bance babu ba
Wannan gaskiya ne
Mungode da wannan gudummuwar
Nifa idan ba'afito zanga zanga ba sai nakashe kai
Kai ka rufa wa kan ka asiri. Kar shedan ya yi tasiri a kan ka. Allah ya rufa asiri.
Duk wanda ya kashe kanshi jahannama zai shiga, wahalar duniya kuma in an kwatanta ta da ta lahira to wahalar duniyar zaka ga ni'imah ce gare ka duk munin ta. Kai da har android kake dashi, ai Allah SWT ya maka gata. Ka tuba kawai ka koma ga Allah SWT zaka samu sauki.
@@Speedyvampir2Amin
@@isahmuhammadloddo9418 na gode da tanatar wanka
Good 👍👍👍