Muna matukar farin ciki da zuwan brekete hausa Kaduna ina kallo kai tsaye Kabir ILIYASU mazaunin NASARAWA amma yanzu hayin malam bello Rigasa Kaduna Nigeria
Wallahi duk sojoji haka suke saboda ni Dan maiduguri ne ni kanina yadauko kanne na a makaranta suntashi wasu sojoji masu raba abinchi sun fito a wani lungu kuma kanina da yake jan napek din suna express high way sojojin sun fito a lungu suka bige su napek din ya kife yaran duk sun kife sunji ciwo su sojoji sun gudu baban mu lokacin yana da abun hannu yakai su kara barrack amma basu dau mataki ba haka mahaifin mu yabar su da Allah daga baya Ashe basu kadai abun yafaru ba akwai wasu da har sun rasa ransu saboda yanda sojoji suke bige su wallahi Allah abunda nake fada ba gaskiya ba Allah yasa kar insamu abunda nake so 😭
Dan uwa Ahmad isa ordinary president jzklh khair
Muna matukar farin ciki da zuwan brekete hausa Kaduna ina kallo kai tsaye Kabir ILIYASU mazaunin NASARAWA amma yanzu hayin malam bello Rigasa Kaduna Nigeria
Masha Allah Muna gdy
Wannan tsinanne Aliyu din Allah ya wulakantashi
Wallahi naji dadin addu.annan allah yasa mudace
Allah mai iko. Ordinary sir, Allah ya taimakeka, Allah ya saka maka taimakon da kake yima al’umma.
ya Allah ya karemana kai ordinary president
kai jama ah anazalunci a nijeriya allah ya walaqantasu y rabb🤲🤲😭🇸🇦🇸🇦
Allah ya saka masu zaluncin da akai masu.
Masha allah allah ya sakada alkairi
Allah yasaka da gidan aljanna
Ennalilahi waennaelihi rajuuona Nageriya kinan Allah ya sawaki Amin ya Allah 🤲🙏🤲
Ya allah ya karemana kai ordinary president ❤❤❤
Ameen yah rabbi
Gaskiya sautin yayi sosai❤❤❤❤
Wato Su Family Sarkin Sokoto su ke da Ikon suyi ma Hausawa Wulakanci
Allah ya saka maka da alkairi ordinary ashamed isah
Masha Allah
Sautin ya inganta sosai ❤
Allah ya tsine musu albarka Allah wukantasu fiye da yadda suka wukantashi
Masha Allah Muna godiya
Salam sunana ukasha saadu moriki zurmi zamfara wallahi aikin da kana yi aikine na Yan aljanna Allah ya Saka maka da alkhari
Allah ya taimaka ordinary president
Allah ya albarkaci rayuwarka.ya tsareka daga duk kan masu sharri.Allah yasaka maka da mafificin Alkhairi.yasa Aljanna ta zama makomarka
Allah ya tsare ka❤❤❤❤
Allah ya karawa Rayuwa Albarka My ordinary president
Dana Ahmad Allah ya qara lafiya da nisa kwana ya tsare ka
Allah ne kawai yasan Dan aljanna Amma inda za.ace mu mununa Dan aljanna awannan zamanin zamu nuna ordenary president
Najeriya da kurbace tindaga Buhari komai yalalace
Wallahi duk sojoji haka suke saboda ni Dan maiduguri ne ni kanina yadauko kanne na a makaranta suntashi wasu sojoji masu raba abinchi sun fito a wani lungu kuma kanina da yake jan napek din suna express high way sojojin sun fito a lungu suka bige su napek din ya kife yaran duk sun kife sunji ciwo su sojoji sun gudu baban mu lokacin yana da abun hannu yakai su kara barrack amma basu dau mataki ba haka mahaifin mu yabar su da Allah daga baya Ashe basu kadai abun yafaru ba akwai wasu da har sun rasa ransu saboda yanda sojoji suke bige su wallahi Allah abunda nake fada ba gaskiya ba Allah yasa kar insamu abunda nake so 😭
allah yasakamusu 😭
I have a lot to say but I don't know how to contact you