MAZA GUMBAR DUTSE EPISODE 2 LABARIN MAI TATSINE
HTML-код
- Опубликовано: 10 апр 2019
- A kasance da shirrin MAZA GUMBAR DUTSE DUK LAHDI DA MISALIN KARFE 9 NA DARE
Facebook: / rahmatelevision
Twitter: / rahmatelevision
Instagram: / rahmatelevision Развлечения
MAI TASINE HAR YA KOMA GA ALLAH KIRISTA NE. KUMA KUNGIYAR CAN TA ARNAN NIGERIA NE SUKA TURO SHI. A LOKACIN KANO NE AKAFI ADDININ MUSLINCI.
KU DUBA LAKCA MAI TAKEN MAITATSINE TIJJANIYA PROFESA DAUDA OJOBI
Allah yasakama bayin Allah da wannan mugun mutun yayi sanadiyar rasa rayukansu da wadanda yasasu ahalin qunchi ameeeeeennnnnn
Nide abin tambayata shine Dan fagge har suna zuwa wajen Babar Dan Mai tatsine tijjani haryazo yafada gidan matatsine wait shin ba,agane Shiba
Allah ya tsare Kara faruwar irin wannan yakin Amin
Wannan Mutum Allah yayi tsahon kwana😂😂
Tabbas ka ga rayuwa…ALLAH ya tsare gaba 🤲🏾
This man is telling the truth, I was a little boy by then and I can still remember a lot of what he is saying. I remembered we were stand in front of a masjid their were passing and wanted some water and one of them said Mallam said we should not drink any water. I lift Kamal to Ghana in 1988 and Alhamdulillah I’m now in London.
Kai! Allah karabamu da fitana, da koyarwa irin na zafin kai
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun
I was in Kano during that time only Allah saved me from that fitna. I cannot remember how old I was at that time.
Ni A unguwar mai tastine Akahaifan Sunan Gurin ma filin mai tastine
Maitatsine ya kitsa tsiya
nisakwana magani Annoba👍👍🇳🇬🇳🇬
Wai dan Allah menene ma, anar metatsine
Allah yasa mudace Allah yakawo mana sauki ya kare mana kasarmu
Allah ya tsare
Dama zai rubuta littafi 😢
Allah shi kyauta.
gsky ka tsallake rijiya da baya
To lallai kan Allah ya kyauta.
Allah ya tarhwa ma garinka nono
❤
Wanan yaga mutuwa fah
Allah ubangiji ya masa Nisan kwana tab
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭☝️
Allah ya daukaka musulunci akan kafirci ❤
Kaji tsoran Allah
Kadai ji tsoron Allah kai mara imani dan kalakato marar rabo
He is telling the truth… I was in Kano then…. I can recall a lot of what he said… imagine I lift Kamal to Ghana in 1988 and I still remembered a lot of what he said.
Allah shi kyauta.