Abin Lura Game da sace mahaifiyar rarara, Sakon malam da humaira ga masu siyasantar da batun.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 8 сен 2024

Комментарии • 42

  • @mahamadou6685
    @mahamadou6685 2 месяца назад +3

    Allah ya bayyana da ita ammee yahayu yakayim Sallallahu alehi Wasallam ♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 2 месяца назад

    Allah yafitar daita daga sharrin yankidinafin dana mutanan gari musulmi dan uwan musulmine

  • @aliyudambatta5720
    @aliyudambatta5720 2 месяца назад +4

    Malam mutum baidamu da Al ummarmu na arewaba shimaya ya dandana yaji akwai tsaro ai

  • @user-yw6wf4if9g
    @user-yw6wf4if9g 2 месяца назад

    damaaibadukanabindamutmyayima zakaramaba wallHi bamujidadibakokadanallayabaiyanata ❤❤

  • @gourdo
    @gourdo 2 месяца назад

    Allah yasare mama

  • @soulpacook17
    @soulpacook17 2 месяца назад

    Gaskiya malam anawa tunani kawai harakar shi yasace sabida dauda kahuta rarara yasan takun shiyasa kawai dawani abo Akasa

  • @FatimaZannah-pw7mg
    @FatimaZannah-pw7mg 2 месяца назад

    Allah sarki maman rara Allah ubangiji yekubutar daita

  • @IbrahimMuazzam-pu6po
    @IbrahimMuazzam-pu6po 2 месяца назад

    Ameen❤

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 2 месяца назад

    امين يارب العالمين 🤲🤲🤲

  • @user-qf7ry8up5z
    @user-qf7ry8up5z 2 месяца назад

    Allah yabaiyana ta cikin salama

  • @auntyrahmaaunty
    @auntyrahmaaunty 2 месяца назад

    Allah ya kubutar da ita cikin aminci

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 2 месяца назад

    Chiba iyayen wosu akesata dere daranA akullum baranar Banzaï Amma yanacewa arewa na godiya chima yadan dana kamar yedda wusu sukaji kekuma meyasa lokacin dayayi abinda yayi bakiyi masa nasiha irin wonnan ba Koh badan allh kikeyiba dama.....iyaye iyayene bawanda yafi kowa iyaye amma chi meyayi.... kukan kurchiya jawabi ❤

  • @user-py1vv4ug5n
    @user-py1vv4ug5n 2 месяца назад

    amin

  • @IbrahimRabiu-sy1mj
    @IbrahimRabiu-sy1mj 2 месяца назад

    Allah ya bayyanata amma shima yadin ga jajantawa tunda shi mawaki ne muryasa yana kaiwa ko ina a arewacin nigeria

  • @user-dw9sp9tm4e
    @user-dw9sp9tm4e 2 месяца назад +2

    Ashe da zafi shi kuma yake ta zagemana dattawanmu ai suma iyaye
    Ko Haihuwa baran haihuwa ne

  • @youssoufabdouscience3523
    @youssoufabdouscience3523 2 месяца назад +1

    Allah ya saka

  • @LaoualiHachimoudakaDjaniMk
    @LaoualiHachimoudakaDjaniMk 2 месяца назад

    To Allah ya kawomuna dauki,yakuma bayanada cikin koshin lafiya kawai Allah ya tsare ta duk inda take

  • @labarunnijar8687
    @labarunnijar8687 2 месяца назад

    Toh kema A humaira ina baki shawara ki canza mahaifiyar wurin zama waana da suka ji dadin an sace ta rarar wlh inda suka samu dama basa barin taki ubangiji Allah ya kubtar da ita lpy ameen ya hanyu ya qayamu

  • @user-ki9rz8sl8l
    @user-ki9rz8sl8l 2 месяца назад +1

    Arewa na godeya😂😂😂😂

  • @rabiubabafatima-bm1xr
    @rabiubabafatima-bm1xr 2 месяца назад +1

    3:58

  • @rabiubabafatima-bm1xr
    @rabiubabafatima-bm1xr 2 месяца назад

    Rabiu baba fatima aziz 2:57 3:03 3:05 3:23 3:24 3:25 3:25 3:25 3:25 3:25 3:26 3:26 3:26 3:26 3:27 3:27 3:27 3:27 3:27 3:28 ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉

  • @Crypto_Circles
    @Crypto_Circles 2 месяца назад

    Aimu idan shi a kama abin bazai yi suga ba Amman haka shine daidai yanzun abin duk dazai faɗa Dangane da tsaron arewa bazai mana zafi kamar saba
    Kuma ke saboda rainin arziƙi sei yanzu kuke iya tuna cewa kishin Musulmi nagaba da siyasa ? Daiyar dar huwarrahmanu kuma ƴan anshin shatar nasa sei duniya taga kalan naku jan kunnen
    Ameeeeeeeeeen summmmmma
    ameeeeeeeeeen
    Muna gaiyatarku kunishaɗantar damu da waƙar
    Fati Fatima mai zogale
    a domin mantar da mu
    jimamin sace mahaifiyar shahararren mawaki Rarara
    tunda kunsa munkasa zanga zangar neman adalci ga ƴan mauludin da sukashe mana

  • @LaoualiHachimoudakaDjaniMk
    @LaoualiHachimoudakaDjaniMk 2 месяца назад

    inalilahi wa ina ilaihi raju'un

  • @MoustaphaAminu
    @MoustaphaAminu 2 месяца назад +1

    Yaya za'ai kagoyama maganganun in social média baya tunta mahaifiyar mai kudicé aka sacé. Hun ai kar muké ganinka.kai wlh duniya tàzo karché.tunda ansacé mahaifiyar mai kudi chi jimami za'atayachi.amma wanda kaddara tassaméchi chiwwannan ganganciné tò allah ya taimaka.rara muna adu'a allah ya kubutar da mahaifiyarka lafiya.kaikuma Abu a'icha dan allah karika adalci à rayuwarka ga duk wanda masifa tassaméchi arayiwa sabida kai msln .kuma ita kaddara mslm takeci kuma kasan da hakan amma sabida son zuciya da neman kudi irin nayan nageria sai kamanta da hakan kaidai jira kaké masifa yasamu mutun kaikuma kasamu hanyar nunama duniya katozartachi kasamu kudi kai allah ya kyawta

  • @rafiaabdoulaye1301
    @rafiaabdoulaye1301 2 месяца назад

    Gaskiya ni banji dadi😭😭😭😭

  • @user-ug3yp7og7z
    @user-ug3yp7og7z 2 месяца назад

    ashe humaira malama ce allah yakaimu ramadn lafiya

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 2 месяца назад

    Woni lokacin kamar nayi shuru Amma sai inga shuru baida anfani mayar muku da martani
    Yafi
    1
    Suwonda yake zajin iyayensu ana biyanchi suba iyaye bane
    Yedda yanuna baidamu da nawusu yana zajinsu haka chima ZAA zaji tashi kekuma lokacin da yazaji iyayenmu meyasa baki Fada masa gaskyr da yenzun kike fada
    KOh dan antaba naku naku sune iyaye nawosu ba iyaye bani na ku sunfi stada haka ake qoqrin nuna mana 😔 bama murna da abinda yafaru Amma yazama izina akanku mutane basujin dadin Abinda kukeyi dan biyan buqatar kanku badan alluma kuke yiba
    Kunada chikin wonda ake anfani daku gurin talan Dan siyasa Amma sai ansamu mastala kuzame kamar bakuba

  • @SANIYAHAIYA-jj2qg
    @SANIYAHAIYA-jj2qg 2 месяца назад

    Allah ta,ala yai mata mafita

  • @youssoufabdouscience3523
    @youssoufabdouscience3523 2 месяца назад

    Allah ya bayyanata

  • @abdoulwahabhamza1543
    @abdoulwahabhamza1543 2 месяца назад

    Allah ya bayyana ta cikin ƙoshin lafiya
    Allah ya tsare ta da ga Sherin masu sheri da mahassada amin ya Allah 🤲🤲🤲🤲

  • @user-rt8qq5xe7b
    @user-rt8qq5xe7b 2 месяца назад

    Wannan haka yake malan allah ya bayanata

  • @salisuaminu8313
    @salisuaminu8313 2 месяца назад

    Maganar gaskiya rara ya cuci yan arewa
    Amman Muna yiwa mahaifiyarsa fatan alakhairi

  • @user-hx9go1pl2n
    @user-hx9go1pl2n 2 месяца назад

    Kedashi meyasa bakusan darajar iyayenwasuba

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 2 месяца назад

    Karya ne ba'a sace ta ba, a dai gano gaskiyar

  • @mahamadou6685
    @mahamadou6685 2 месяца назад

    Ammee yahayu yakayim

  • @IsiyakaNabima
    @IsiyakaNabima 2 месяца назад

    Cizujh 1 jaman

  • @SaniHachim
    @SaniHachim 2 месяца назад

    😂

  • @mohamedmamane1817
    @mohamedmamane1817 2 месяца назад

    Bukhari ma da musulun ra'ayine

  • @kaybeeshow3985
    @kaybeeshow3985 2 месяца назад

    Withdue respect karyane malam ba sabanin siyasa bane ba kuma hassada bane. Abubuwan da yakeyi shi yajawo mai wannan. yan arewa na kukan babu tsaro shikuma yana waka yana karyatawa da kalamansa yafifita bukatunsa akan bukatun al'ummarsa. Shikuma malam ya manta da hadisin da yake nuna cewa abinda kasowa kanka kasowa dan uwanka. Amma shi kansa ya sani kawai. Inda a wakokinsa yana nuna akwai matsalar tsaro da al'umma zasu fahimci cewa yayi iya kokarin abinda zai yi amma koda yaushe a wakokinsa babu kishin arewa. Lokacin da buhari yake mulki bai taba nuna kushe milkin ba sai bayan da ya sauka kenan abubuwan da yakeyi tsagoron son zuciyane yasan ana banna amma yayi shiru tunda shi yana samu ko an kashe uwayen wasu bata shafeshi ba. Allah ya bashi harshen da zai iya bada gudun mawarsa tunda bai hannun da zai iya gyarawa. Mumini duk Inda yake Yanada Kishin alummarshi day addinin alummarshi abin Shi Kuma fa akasin haka aka gani.