Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga...

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 10 июл 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

Комментарии • 54

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 20 дней назад +3

    Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai.
    Abin takaici wai haryanzu akwai mahaukata masu cewa ayi addu'a Allah ya shiryeku

  • @user-jl2bf9qn2l
    @user-jl2bf9qn2l 20 дней назад +6

    Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 20 дней назад +3

    INSHA ALLAH sai mufito

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa9367 20 дней назад +2

    Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s 20 дней назад +1

    Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲

  • @YahuzaAly
    @YahuzaAly 20 дней назад +1

    Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.

  • @babangidayelwayirnggau8250
    @babangidayelwayirnggau8250 20 дней назад +4

    Allah ya kaimu ranar amen

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s 20 дней назад +1

    Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲

  • @HabuMuhammad-dw2ny
    @HabuMuhammad-dw2ny 19 дней назад +1

    Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 18 дней назад

    Gaskia ne malam
    إن الله لا يغير ما بقوم حتى يغيروا ما بأنفسهم
    Inji Annabi Muhammad(SAW)

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 20 дней назад +4

    Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim

  • @MoustaphaHamissou-nz3el
    @MoustaphaHamissou-nz3el 20 дней назад +2

    Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j 20 дней назад

      Ayikokari matasan Nigeria akawo saiyi Allah yatemakeku

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 20 дней назад +4

    Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 20 дней назад +1

      Mallami ne kam amma dai ya dan sami zamiya.

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 20 дней назад +2

    Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 20 дней назад

    Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria

  • @BILKISUFauzan02
    @BILKISUFauzan02 16 дней назад

    Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi

  • @yahayaabdullahi5092
    @yahayaabdullahi5092 19 дней назад

    ماشاءاللہ

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q 20 дней назад +2

    Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara

    • @adamuzakari4925
      @adamuzakari4925 18 дней назад

      Kaito Yan najeriya ma tsoratane sai iya sururu

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 19 дней назад

    Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 19 дней назад

    Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 20 дней назад +5

    Bakuda hankali kujekuyi zanga zanga karkuje kuyi istigifari da addu'a da alqunut kuma mugyara tsakaninmu da ALLAH wlh ALLAH zegyara zemana maganinsu wlh

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 20 дней назад

      Sai munyi din

    • @YahuzaAly
      @YahuzaAly 20 дней назад

      Wannan gaskiya ne Wallahi.

    • @hassanmusasada4251
      @hassanmusasada4251 19 дней назад

      Wawa wayanda basa kishin yankin su, Kai Dambareren Wawa ne , marassa kishin Yan uwanka shi.

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 14 дней назад +1

    ZANGA-ZANGA ba TAWAYE ba ne.

  • @ayshbeny
    @ayshbeny 20 дней назад +1

    Truth be told. What happened at End SARS? It started out as a peaceful demonstration but ended as a masacre. Even then some of us had proof that Protests are haram in Islam

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 20 дней назад +1

    Mutane bakufahim tar maganar mutum shifa bece haramunbane kumabece addini yahanaba shidai yace basugoyan bayan zanga zanga soboda abunda yafaru awasu kasashan haka kawai najiyace kumabehaba becekar ayiba don Allah kai shiyarin maganan nan don mutane sufahimta

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 19 дней назад

    Sai munyi insha Allah,
    Ba gudu ba ja da baya
    Ko a mutu ko ayi

  • @SaniAbdullahi-ed1je
    @SaniAbdullahi-ed1je 20 дней назад +1

    Wannan gaskiya ne

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 19 дней назад

    Ayi zanga zanga har Sai soja ya karbi kasa Kuma ya kashe azzalumai

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 19 дней назад

    Malaman Nigeria sun karbi kudin matsafa. Afito a yi zanga zanga kawaii.

  • @user-mq9ui6zt8u
    @user-mq9ui6zt8u 15 дней назад

    komadai babu a addinin to mudai zamufita zanga zanga Allah yaga zaluncin da akeyimana

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 20 дней назад +1

    muslumci ya halasta bijirewa zalumci ya kuma yi hani da mika kai ga zalumci
    Da mutuwar kaskanci ai gwanda ta izza, Allah ya stinewa malaman siyasa.

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 10 дней назад

    Daga cikin wannan malaman sukace lokacin buhari bera ne apalon sabi da gaskiyarsa duk halin da akeciki basa magana wani kwanannan wai haryanzu babu kamar buhari ton su zasu fada mana gaskiya mayaudara

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 20 дней назад +3

    Wlh babu abinda zanga zanga zatayi magani idan kungyara ALLAH zegyara mana idan kunyi aiki da ayar da ALLAH ( S.W.A yakecewa wlh ALLAH bazegyaramukuba harsekungyara ) nidai shawarata muyi addu'a da kuma istigifari

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 20 дней назад

      Su shugabannin sun gyara ne mu ba jahilai bane Allah a baki firauna a zuci

    • @habibayakubu1283
      @habibayakubu1283 20 дней назад

      To kujira sugyara kodai kundauko shirin ruguza dan zaman lafiyar da ALLAH yabamu

  • @ibrahimsuleiman6873
    @ibrahimsuleiman6873 19 дней назад

    shegu mallamai kun sha kudi shi yasa kuke hana zanga zanga a Nigeria

  • @umarmukhtar3384
    @umarmukhtar3384 20 дней назад +1

    Duk karya kukeyi wlh kowannenku yasamu dama saiyayi zalunci bama goyon bayan zanga zanga kuma insha Allah bazatayiwuba insha Allah

  • @MalamAbu-wu5bo
    @MalamAbu-wu5bo 20 дней назад

    Duk abinda zaifaru yafaru

  • @h.n1977
    @h.n1977 19 дней назад

    Musulunci ne kawai mafita ga Musulmi

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 20 дней назад +1

    Tunda babu wanda ya halicce mu acikin ku babu wanda ya isa ya hana mu zanga zanga

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 20 дней назад +1

    Malamai ku kyalesu ayidai mugani ALLAH yatsaremu

  • @yahyalawal3998
    @yahyalawal3998 20 дней назад +3

    Salam alaikum. Jama'a wallahi ku yi a hankali. Babu abin da zanga zanga zai haifar sai karin matsala. Wallahi abin da turawan nan suke jira muyi kenan sai su kunna mana wutan da bamu san yanda zai kare ba. Kasashen da suka yi zanga zanga ya zame mana darai jama'a. Muyi ta addu'a Allah Ya kawo mana wanda za suyi mana gyara.

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 20 дней назад

      Saboda an Sato an Baku ba

    • @yahyalawal3998
      @yahyalawal3998 20 дней назад

      @@MahiShuaibu-ge7uv wallahi ko aiki bana yi. Sana'a kawai nake yi. Amma bin shawaran annabi a kan ba a ma shugaba zanga zanga yafi min kwanciyar hankali. Kai kabi son zuciyar ka. Allah Ya shirya mu.

    • @AdaAdam-ho5gr
      @AdaAdam-ho5gr 19 дней назад +1

      Wanda ya yayata hadisin Hana zanzanga to shi ba zanga zanga ma yayi ba yakar shugaban lokacin sa yayi , Kuma yayakikalifa manzon Allah SAWS bayan da yahau Mulki shine yayi ta tereren wanna hadisin.