Batun naziru da yan uwansa yan film, nazari da nasiha.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 26 сен 2024

Комментарии • 87

  • @mansirmagaji9486
    @mansirmagaji9486 2 года назад +4

    Allah ya sakawa naziru da alkairi yayi tunani mai kyau maganar da zamu hankalta mu musulmi

  • @shamsuddeenmuhammad5809
    @shamsuddeenmuhammad5809 2 года назад +6

    masha allah malan muna godiya sannan malan maganata akan baban chinedu to shi banda munafurci shida yace bashida alaqa da ita ya akai yasan cewa saboda taki shiga film dinsa ne hakan yafaru astakaninsu kuma menene nakawo zancen naziru yana dagawa da jiji da kai a film shi gabadaya soki burustunsa kawai yake bashi da hujja saboda idan kaduba magan ganunsa dama akwai abin dayakeso yafada akan naziru yakasa samun hanyar dazai isar da sakonsa nacikin zuciyarsa sai yanzu yasamu kawai idan kakalli maganar baban cinedu akwai manufarsa idan gaskiya zai fada kaistaye kawai yayi magana akan abin data fada amma sai kame kame yakeyi shima idan akaduba yanayin maganrsa wllh yanada manufarsa saboda bai fadi abinda yafaruba zakaga yawanci maganarsa kawai akan dagawa yake mana ba akan abin dayafaruba nabarka lpy malan muna godiya

  • @sheikhumarubatofa4241
    @sheikhumarubatofa4241 2 года назад +4

    Allah yayi maka Albarka Naziru

  • @mahamadoumoutariajinimoutt7807

    Masha Allah

  • @suleadamtsaki8255
    @suleadamtsaki8255 2 года назад

    Allah gafarta anman malan aishi megaskiya akanta ake tsanarshi

  • @abdousalambaba5459
    @abdousalambaba5459 2 года назад +2

    Macha Allah malam Allah yakar basira Ameen

  • @UmarSamaila-ds6bl
    @UmarSamaila-ds6bl Год назад

    Lallai akwai lauje cikin nadi tinda sarki sunusi yayi maganganu kan almajirai Kai tsaye amma naziru bai Mar martaniba.

  • @abdouibrahim9205
    @abdouibrahim9205 2 года назад +2

    Ina jijinama alfurguan TV Allah ya ƙara daukaka

  • @abdoulghanimouhamadadamoua8558
    @abdoulghanimouhamadadamoua8558 2 года назад +3

    اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني الحمد لله الذي بنعمته تتم الصالحات بارك الله فيكم شيوخنا الكرام حفظك الله ياحي ياقيوم على الكتاب والسنة بفهم السلف الصالح

  • @uzairuabubakar1748
    @uzairuabubakar1748 2 года назад +1

    Allah yasakucika da imani

  • @babasani5352
    @babasani5352 2 года назад +6

    Baban chinedu, Kana magana da masu ilimi ne na fahinci akoi hassada tattare da kai sbd kayi magana guda uku dana fahinta: 1, kace shi sarkin mawaka ne shiyasa yake takama. 2, ka nuna gwamnati tabashi millions of naira. 3, kanuna yana takama da kanshi. Mal, Alh, sheikh Nazir sarkin Mawakan hausa a Nan Nigeria Mungode🙏 Mungode 🙏 Mungode 🙏Allah yasa ka da alheri muna tare dakai wlhi tallahi na fahinci kanada kishin addini kuma Kai ba fasiki bane sbd duk fasiki bai iya fitowa yana yawan fadin gsky..saboda haka Allah ya cigaba da kareka alfarman sayyadina rasulullahi 🤲🤲🤲

  • @حليمهالهوساوي-ر4ه
    @حليمهالهوساوي-ر4ه 2 года назад +2

    Mlm almajirai fa abin tausayi ne kowa yariqe danshi kawai ya ilmantar dashi yariqe shi tsakanin da Allah yafita haqqinshi

  • @muhammadusmansanusi6794
    @muhammadusmansanusi6794 2 года назад

    Allah yabaku lfy

  • @abdoulcrypto4582
    @abdoulcrypto4582 2 года назад +4

    Wlh hakane kam akwai personal issue a tsakaninsu, duk da cewar gaskiya ya phada amma akwai caccaka a ciki

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 2 года назад +2

    Bama goyonbawan.bara Allah yakawo mana karshan ta ..malam baban chinedu bakatsine ne 😀

  • @MuhammadMusa-ky6bs
    @MuhammadMusa-ky6bs 2 года назад +1

    Allah yasa da alkairi

  • @muazumanikofarbai660
    @muazumanikofarbai660 2 года назад +1

    Assalamualaikum yan uwa musulmi. Gaskiya musake tunani muso jinanmu kada muyi amfani da addinni don cin mutuncin wani. Shi addinin islama nasihane. Da megidan media dinnan da naziru da baban cinedu da ita hajiyar duk kuji tsoron Allah ku kula da bakinku. Allah ya sauwaka. Mungode.

  • @hassanmujitabazander8538
    @hassanmujitabazander8538 2 года назад +1

    Allah yasaka da Alkhair

  • @muftaualiyu6883
    @muftaualiyu6883 2 года назад +1

    Allah yasakawa Mal. Naziru da Aljanna

  • @ibrahimbellobature7768
    @ibrahimbellobature7768 2 года назад +1

    Gaskiya naziru yayi magana ta ilimi anan Allah kasa mudace AMMA MAGAN GANUN BABAN CINEDU BANA ILIMI BANE

  • @saniibrahim8903
    @saniibrahim8903 2 года назад +1

    Lokacin da sarki sanusi yayi mgana kan almajiranci kana Ina Naziru?

  • @iddizango8815
    @iddizango8815 2 года назад

    Nafisa Abdullahi was right 100%

  • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
    @malan_abduabubakar-ibrahim7438 2 года назад +1

    abu aisha har yanzu bakace komai ba wlh kayi magana batun tsarin almajirancin a yanda take yanzu shi ake bukata da da yanzu daban ne

  • @abubakarshehu2808
    @abubakarshehu2808 2 года назад +3

    Hhhhhhhh Allah ya gafarta malam Baban chinedu bahaushe ne kuma Dan jahar katsina ne kuma Dan Funtua local government ne, shidai yana fitowa ne a Baban chinedu a Fina finan Hausa shiyasa sunan yabishi.

  • @abdulsani7935
    @abdulsani7935 2 года назад

    Karya kake saboda ya kare addinin Allah shjyasa ka biyu ta nan Allah ya shiryeka kai da ita

  • @اعليةاسدلمن
    @اعليةاسدلمن 2 года назад +1

    Allah yakareka Malan

  • @abdullahihafsat438
    @abdullahihafsat438 2 года назад +3

    Mallam, bai kamata ka rika bari matsi da pressure ta na tasiri akan ka ba. Su, su baban Chinedu da yan gwamnati mi yasa su ka danganta maganar Naziru da film din labarina? Kiyayyar su, kawai kiyayya ce ta ya ki goyon bayan yan 13,13 da wannan gwamnatin. Ai film din labarina ba na Naziru ba ne.
    Amma, Mallam ka daina bari wasu na zuwa su na tursasa ma ka, akan channel din ka, ko maudu'in da ka ke magana a kai.
    Bissalam.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 года назад +1

      gaskiyane tabbas so ake a siyasantar da maganar tasa.

  • @banamodu3363
    @banamodu3363 2 года назад

    Gaskiya yanzu haka Ina da da matata Kuma shekarunta 14 ne kacal me yasa ba a Hana saurin zina

  • @shahuabdullahi1196
    @shahuabdullahi1196 2 года назад +1

    Yakira sunantane kaima Dan ALLAH kafita daga irin wannan abubuwan Daba hidimarka ba sai Kaita damun kanka zai jawowa channel dinka damuwa

  • @abdulkareemismail316
    @abdulkareemismail316 2 года назад +1

    Mal.tunda Bata ambaci almajirai ba bashi da hujja maganace Mai harcen damo

  • @Onome-x4q
    @Onome-x4q 2 года назад +1

    Ai Yanda tsarin film take.in aka Biya actor kudin Da yace abiyashi.to Duk Wani kudi da producer Zai Samu to Nashi ne.kuma nafisa Da almajirai take.ita Da rahama sadau Suna son Burge kafirai.kullin shishshige musu suke.don Basu Samu karbuwa bane a Nollywood shiyasa Sukai zauna a kanywood.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 года назад

      malama aisha haka maganar take so ake kawai a juyar da maganar.

  • @abdoudanja2743
    @abdoudanja2743 2 года назад +1

    Good my

  • @aboubacarsahibou.adarnagat414
    @aboubacarsahibou.adarnagat414 2 года назад +2

    Nazirou dan bidan sunane kaway

  • @maajaenengineering
    @maajaenengineering 2 года назад +1

    Baban kwadi makar yacin banza

  • @susueslamnewhiwete6540
    @susueslamnewhiwete6540 2 года назад

    Baban shinedu yanada hassada wlh Amma maganar nazeru gaskiya yafada Amma dama gaskiya daci gareta

  • @auwalmuhammad2264
    @auwalmuhammad2264 2 года назад

    Naziru bagirman kabane nanu na ban ban ci kabi lan ci

  • @surayyahusmanjibril6273
    @surayyahusmanjibril6273 2 года назад +3

    Aslm, Allah yasa mudace..Amma baban chinedu bahaushe ne Dan Katsina acting ne yasa yake fitowa a inyamiri 😄

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 года назад

      haba dan Allah, amma kuna kamar abin ya zame masa jki naga ba a film din bane gashi yana gwaranci

  • @rafiarafeeapeciden8326
    @rafiarafeeapeciden8326 2 года назад

    Nifa dama naziru baya Burgeni Sabi da Bana son girman kai😏

  • @hausafilmcity229
    @hausafilmcity229 2 года назад +1

    Sarkin wq mutmnne maimutuqar tunani wadda za'a iya tara mutum dubu ba'asamu mutun daya maitunani irinnasaba dan'allah maganganunsa'dan'allah baiburgekuba dawannan ilimittaccen bayanindayayi inayinka saboda Allah da manzonsa Allah ya samudace

  • @issalawalioumarou2822
    @issalawalioumarou2822 2 года назад

    السلام عليكم عبد الكريم

  • @aliyuhamisu8113
    @aliyuhamisu8113 2 года назад

    Sarki daraja dai

  • @IbOnekedaTV
    @IbOnekedaTV 2 года назад +1

    Naziru Sarkin waka Suna kin Shine Saboda baya cikin kungiyar 13x13

    • @moussamariama5965
      @moussamariama5965 2 года назад

      Dan baya tchinkin koungiyar saye daye kouloun saye ya fito ya n'a zaguin sou

  • @dahirunarasulutv7935
    @dahirunarasulutv7935 2 года назад +1

    Wan nangaskiyane malam

  • @auwalurabulu7620
    @auwalurabulu7620 2 года назад

    aminmalan

  • @hajjajuwakili6488
    @hajjajuwakili6488 2 года назад

    Bakasan dumu dumu da rashin tarbiyyar da take cikin Film bane malam shiyasa...........naziru duk suna tare yana bankada asiri sune munajin dadin hakan masu sha,awarsu sugane su daina.

  • @djibobachirou6189
    @djibobachirou6189 2 года назад +1

    Hakane nima haka sai da tiré a gida sannan nasamou nasabki hakane naziru

  • @48HOURSSERIES
    @48HOURSSERIES 2 года назад

    Wannan shine magana ta gaskiya amma mutane sun zauna suna ta jujjuya maganar

  • @hassanehabibou4442
    @hassanehabibou4442 2 года назад +1

    Sakani da allah naziru n malami ?

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 года назад

      a hausa ana cewa malam wane ba ana nufin me karantarwa ba kusan mutanr daga alhaji eane sai malam wane

  • @aliyyumustapha8853
    @aliyyumustapha8853 2 года назад

    Nazir sarkin waƙa almuhajirun ba almajirai ake nufi ba, almajiri daban al muhajirun daban.

    • @zahraddeensalis4460
      @zahraddeensalis4460 2 года назад +1

      To ai sai ka fayyace mana abinda ake nufi

    • @aliyyumustapha8853
      @aliyyumustapha8853 2 года назад

      Abokina tun da ka nemi karin bayani Nasan kasan me kake yi ga fassarar ayar kamar haka الذين بادروا أولًا إلى الإيمان من المهاجرين الذين هاجروا من ديارهم وأوطانهم إلى الله، ومن الأنصار الذين نصروا نبيه - صلى الله عليه وسلم -، والذين اتبعوا المهاجرين والأنصار السابقين إلى الإيمان بإحسان في الاعتقاد والأقوال والأفعال -رضي الله عنهم فقبل طاعتهم، ورضوا عنه لما أعطاهم من ثوابه العظيم، وأعدَّ لهم جنات تجري الأنهار تحت قصورها، ماكثين فيها أبدًا، ذلك الجزاء هو الفلاح العظيم.

    • @aliyyumustapha8853
      @aliyyumustapha8853 2 года назад

      Waɗan da suka yi Hijira a zamanin annabi su ne muhajirun, da nassin Alqur'ani kuma har yau har gobe a kan iya yin Hijira daga garin kafirai zuwa na musulmi ko daga kun tatacciyar guri zuwa waje mai yalwa wanda musulmi zai iya ibada cikin aminci, Allah madaukaki na cewa وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ
      (التوبة‎‎ 100:9)ga fassarar ayar kamar haka tunda ka nemi karin bayani na san kasan me kake yi
      الذين بادروا أولًا إلى الإيمان من المهاجرين الذين هاجروا من ديارهم وأوطانهم إلى الله، ومن الأنصار الذين نصروا نبيه - صلى الله عليه وسلم -، والذين اتبعوا المهاجرين والأنصار السابقين إلى الإيمان بإحسان في الاعتقاد والأقوال والأفعال -رضي الله عنهم فقبل طاعتهم، ورضوا عنه لما أعطاهم من ثوابه العظيم، وأعدَّ لهم جنات تجري الأنهار تحت قصورها، ماكثين فيها أبدًا، ذلك الجزاء هو الفلاح العظيم.

    • @aliyyumustapha8853
      @aliyyumustapha8853 2 года назад

      وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ
      (التوبة‎‎ 100:9)

    • @aliyyumustapha8853
      @aliyyumustapha8853 2 года назад

      Almajiri shi ne wanda iyayen sa suka kai su karatu kuma ayi musu tarbiyya irin ta addini, amma a yau wasu malamai na allo basa lura da tarbiyyar almajirai ni kaina almajiri ne wallahi amma a yau ba yanda muka yi almajiranci suke yi ba sai dai muna cewa idan aka samu gyara ko to almajirai zasu yi amfani fiye da kowa insha Allah.

  • @mahamanemoussa3056
    @mahamanemoussa3056 2 года назад

    Abu aisha kaji soron allah in malam malam in kuma labaray zakayi to kaje kachigaba kadayna shiga rigar malanta kana chi da'adini

    • @barakayusuf2477
      @barakayusuf2477 2 года назад

      Kai kamdai sakarai ne malam yashakarfin kace Yana cida addini Wawa kawai

  • @gaskiyatafikwabo4474
    @gaskiyatafikwabo4474 2 года назад

    kana fadin ra'ayin ka ne wllh. Wnnn ba gaskiya ba ne. Kuma ka sake bibiyar labarin. Baban cinedu ba haushe ne ai

    • @barakayusuf2477
      @barakayusuf2477 2 года назад

      Allah karabamu da jahilci dakiki Daman haka gaskiya take idan aka fadeta sai makiya Allah suyi fushi

  • @JafarFima
    @JafarFima 2 года назад

    Kowa ya zama mai fatawa yanxu inji Dr Isa Pantami. Na dauka zakace abubuwanda ake acikin fim ne zasu kasance haram.

  • @ZayyaneJaudi
    @ZayyaneJaudi Месяц назад

    Ee tu
    Hj' du Un

  • @ibrahimabdusamamorey9665
    @ibrahimabdusamamorey9665 2 года назад +1

    Masha Allah

  • @abasumamakisadaukiabasumam3881
    @abasumamakisadaukiabasumam3881 2 года назад +1

    Allah yasaka da alheri

  • @abbakeffi4948
    @abbakeffi4948 2 года назад +2

    Masha Allah, naji dadin wannan karin baya da gyara da Malan yayi, Allah yawa rayuwa albarka da kyakkyawan karshe.

  • @naibijameel8044
    @naibijameel8044 2 года назад

    Kakuma kauwanku

  • @ikramcissetv8771
    @ikramcissetv8771 2 года назад

    Masha Allah