masha allah malan muna godiya sannan malan maganata akan baban chinedu to shi banda munafurci shida yace bashida alaqa da ita ya akai yasan cewa saboda taki shiga film dinsa ne hakan yafaru astakaninsu kuma menene nakawo zancen naziru yana dagawa da jiji da kai a film shi gabadaya soki burustunsa kawai yake bashi da hujja saboda idan kaduba magan ganunsa dama akwai abin dayakeso yafada akan naziru yakasa samun hanyar dazai isar da sakonsa nacikin zuciyarsa sai yanzu yasamu kawai idan kakalli maganar baban cinedu akwai manufarsa idan gaskiya zai fada kaistaye kawai yayi magana akan abin data fada amma sai kame kame yakeyi shima idan akaduba yanayin maganrsa wllh yanada manufarsa saboda bai fadi abinda yafaruba zakaga yawanci maganarsa kawai akan dagawa yake mana ba akan abin dayafaruba nabarka lpy malan muna godiya
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني الحمد لله الذي بنعمته تتم الصالحات بارك الله فيكم شيوخنا الكرام حفظك الله ياحي ياقيوم على الكتاب والسنة بفهم السلف الصالح
Baban chinedu, Kana magana da masu ilimi ne na fahinci akoi hassada tattare da kai sbd kayi magana guda uku dana fahinta: 1, kace shi sarkin mawaka ne shiyasa yake takama. 2, ka nuna gwamnati tabashi millions of naira. 3, kanuna yana takama da kanshi. Mal, Alh, sheikh Nazir sarkin Mawakan hausa a Nan Nigeria Mungode🙏 Mungode 🙏 Mungode 🙏Allah yasa ka da alheri muna tare dakai wlhi tallahi na fahinci kanada kishin addini kuma Kai ba fasiki bane sbd duk fasiki bai iya fitowa yana yawan fadin gsky..saboda haka Allah ya cigaba da kareka alfarman sayyadina rasulullahi 🤲🤲🤲
Assalamualaikum yan uwa musulmi. Gaskiya musake tunani muso jinanmu kada muyi amfani da addinni don cin mutuncin wani. Shi addinin islama nasihane. Da megidan media dinnan da naziru da baban cinedu da ita hajiyar duk kuji tsoron Allah ku kula da bakinku. Allah ya sauwaka. Mungode.
Hhhhhhhh Allah ya gafarta malam Baban chinedu bahaushe ne kuma Dan jahar katsina ne kuma Dan Funtua local government ne, shidai yana fitowa ne a Baban chinedu a Fina finan Hausa shiyasa sunan yabishi.
Mallam, bai kamata ka rika bari matsi da pressure ta na tasiri akan ka ba. Su, su baban Chinedu da yan gwamnati mi yasa su ka danganta maganar Naziru da film din labarina? Kiyayyar su, kawai kiyayya ce ta ya ki goyon bayan yan 13,13 da wannan gwamnatin. Ai film din labarina ba na Naziru ba ne. Amma, Mallam ka daina bari wasu na zuwa su na tursasa ma ka, akan channel din ka, ko maudu'in da ka ke magana a kai. Bissalam.
Ai Yanda tsarin film take.in aka Biya actor kudin Da yace abiyashi.to Duk Wani kudi da producer Zai Samu to Nashi ne.kuma nafisa Da almajirai take.ita Da rahama sadau Suna son Burge kafirai.kullin shishshige musu suke.don Basu Samu karbuwa bane a Nollywood shiyasa Sukai zauna a kanywood.
Bakasan dumu dumu da rashin tarbiyyar da take cikin Film bane malam shiyasa...........naziru duk suna tare yana bankada asiri sune munajin dadin hakan masu sha,awarsu sugane su daina.
Abokina tun da ka nemi karin bayani Nasan kasan me kake yi ga fassarar ayar kamar haka الذين بادروا أولًا إلى الإيمان من المهاجرين الذين هاجروا من ديارهم وأوطانهم إلى الله، ومن الأنصار الذين نصروا نبيه - صلى الله عليه وسلم -، والذين اتبعوا المهاجرين والأنصار السابقين إلى الإيمان بإحسان في الاعتقاد والأقوال والأفعال -رضي الله عنهم فقبل طاعتهم، ورضوا عنه لما أعطاهم من ثوابه العظيم، وأعدَّ لهم جنات تجري الأنهار تحت قصورها، ماكثين فيها أبدًا، ذلك الجزاء هو الفلاح العظيم.
Waɗan da suka yi Hijira a zamanin annabi su ne muhajirun, da nassin Alqur'ani kuma har yau har gobe a kan iya yin Hijira daga garin kafirai zuwa na musulmi ko daga kun tatacciyar guri zuwa waje mai yalwa wanda musulmi zai iya ibada cikin aminci, Allah madaukaki na cewa وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ (التوبة 100:9)ga fassarar ayar kamar haka tunda ka nemi karin bayani na san kasan me kake yi الذين بادروا أولًا إلى الإيمان من المهاجرين الذين هاجروا من ديارهم وأوطانهم إلى الله، ومن الأنصار الذين نصروا نبيه - صلى الله عليه وسلم -، والذين اتبعوا المهاجرين والأنصار السابقين إلى الإيمان بإحسان في الاعتقاد والأقوال والأفعال -رضي الله عنهم فقبل طاعتهم، ورضوا عنه لما أعطاهم من ثوابه العظيم، وأعدَّ لهم جنات تجري الأنهار تحت قصورها، ماكثين فيها أبدًا، ذلك الجزاء هو الفلاح العظيم.
Almajiri shi ne wanda iyayen sa suka kai su karatu kuma ayi musu tarbiyya irin ta addini, amma a yau wasu malamai na allo basa lura da tarbiyyar almajirai ni kaina almajiri ne wallahi amma a yau ba yanda muka yi almajiranci suke yi ba sai dai muna cewa idan aka samu gyara ko to almajirai zasu yi amfani fiye da kowa insha Allah.
Allah ya sakawa naziru da alkairi yayi tunani mai kyau maganar da zamu hankalta mu musulmi
masha allah malan muna godiya sannan malan maganata akan baban chinedu to shi banda munafurci shida yace bashida alaqa da ita ya akai yasan cewa saboda taki shiga film dinsa ne hakan yafaru astakaninsu kuma menene nakawo zancen naziru yana dagawa da jiji da kai a film shi gabadaya soki burustunsa kawai yake bashi da hujja saboda idan kaduba magan ganunsa dama akwai abin dayakeso yafada akan naziru yakasa samun hanyar dazai isar da sakonsa nacikin zuciyarsa sai yanzu yasamu kawai idan kakalli maganar baban cinedu akwai manufarsa idan gaskiya zai fada kaistaye kawai yayi magana akan abin data fada amma sai kame kame yakeyi shima idan akaduba yanayin maganrsa wllh yanada manufarsa saboda bai fadi abinda yafaruba zakaga yawanci maganarsa kawai akan dagawa yake mana ba akan abin dayafaruba nabarka lpy malan muna godiya
gaskiya ne
Allah yayi maka Albarka Naziru
Masha Allah
Allah gafarta anman malan aishi megaskiya akanta ake tsanarshi
Macha Allah malam Allah yakar basira Ameen
amin
Lallai akwai lauje cikin nadi tinda sarki sunusi yayi maganganu kan almajirai Kai tsaye amma naziru bai Mar martaniba.
Ina jijinama alfurguan TV Allah ya ƙara daukaka
amin amin godiya
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني الحمد لله الذي بنعمته تتم الصالحات بارك الله فيكم شيوخنا الكرام حفظك الله ياحي ياقيوم على الكتاب والسنة بفهم السلف الصالح
Allah yasakucika da imani
Baban chinedu, Kana magana da masu ilimi ne na fahinci akoi hassada tattare da kai sbd kayi magana guda uku dana fahinta: 1, kace shi sarkin mawaka ne shiyasa yake takama. 2, ka nuna gwamnati tabashi millions of naira. 3, kanuna yana takama da kanshi. Mal, Alh, sheikh Nazir sarkin Mawakan hausa a Nan Nigeria Mungode🙏 Mungode 🙏 Mungode 🙏Allah yasa ka da alheri muna tare dakai wlhi tallahi na fahinci kanada kishin addini kuma Kai ba fasiki bane sbd duk fasiki bai iya fitowa yana yawan fadin gsky..saboda haka Allah ya cigaba da kareka alfarman sayyadina rasulullahi 🤲🤲🤲
gaskiya nima abinda na gani kenan
gaskiya nima abinda na gani kenan
Ameen ya Allah
@@abuaishaalfurqan malam kaima Allah yakareka masha Allah kana kokari kanawayar mana dakai Allah yakarama basira
@@teemahabdulssalam6020 amin amin tare da ke na gode
Mlm almajirai fa abin tausayi ne kowa yariqe danshi kawai ya ilmantar dashi yariqe shi tsakanin da Allah yafita haqqinshi
Allah yabaku lfy
Wlh hakane kam akwai personal issue a tsakaninsu, duk da cewar gaskiya ya phada amma akwai caccaka a ciki
Bama goyonbawan.bara Allah yakawo mana karshan ta ..malam baban chinedu bakatsine ne 😀
Allah yasa da alkairi
Assalamualaikum yan uwa musulmi. Gaskiya musake tunani muso jinanmu kada muyi amfani da addinni don cin mutuncin wani. Shi addinin islama nasihane. Da megidan media dinnan da naziru da baban cinedu da ita hajiyar duk kuji tsoron Allah ku kula da bakinku. Allah ya sauwaka. Mungode.
Allah yasaka da Alkhair
Allah yasakawa Mal. Naziru da Aljanna
amin
Gaskiya naziru yayi magana ta ilimi anan Allah kasa mudace AMMA MAGAN GANUN BABAN CINEDU BANA ILIMI BANE
Lokacin da sarki sanusi yayi mgana kan almajiranci kana Ina Naziru?
Nafisa Abdullahi was right 100%
abu aisha har yanzu bakace komai ba wlh kayi magana batun tsarin almajirancin a yanda take yanzu shi ake bukata da da yanzu daban ne
Hhhhhhhh Allah ya gafarta malam Baban chinedu bahaushe ne kuma Dan jahar katsina ne kuma Dan Funtua local government ne, shidai yana fitowa ne a Baban chinedu a Fina finan Hausa shiyasa sunan yabishi.
Karya kake saboda ya kare addinin Allah shjyasa ka biyu ta nan Allah ya shiryeka kai da ita
Allah yakareka Malan
Mallam, bai kamata ka rika bari matsi da pressure ta na tasiri akan ka ba. Su, su baban Chinedu da yan gwamnati mi yasa su ka danganta maganar Naziru da film din labarina? Kiyayyar su, kawai kiyayya ce ta ya ki goyon bayan yan 13,13 da wannan gwamnatin. Ai film din labarina ba na Naziru ba ne.
Amma, Mallam ka daina bari wasu na zuwa su na tursasa ma ka, akan channel din ka, ko maudu'in da ka ke magana a kai.
Bissalam.
gaskiyane tabbas so ake a siyasantar da maganar tasa.
Gaskiya yanzu haka Ina da da matata Kuma shekarunta 14 ne kacal me yasa ba a Hana saurin zina
Yakira sunantane kaima Dan ALLAH kafita daga irin wannan abubuwan Daba hidimarka ba sai Kaita damun kanka zai jawowa channel dinka damuwa
Gaskiya
Mal.tunda Bata ambaci almajirai ba bashi da hujja maganace Mai harcen damo
Ai Yanda tsarin film take.in aka Biya actor kudin Da yace abiyashi.to Duk Wani kudi da producer Zai Samu to Nashi ne.kuma nafisa Da almajirai take.ita Da rahama sadau Suna son Burge kafirai.kullin shishshige musu suke.don Basu Samu karbuwa bane a Nollywood shiyasa Sukai zauna a kanywood.
malama aisha haka maganar take so ake kawai a juyar da maganar.
Good my
Nazirou dan bidan sunane kaway
Ka ji Wanda ya ganer bakin zaren
Baban kwadi makar yacin banza
Baban shinedu yanada hassada wlh Amma maganar nazeru gaskiya yafada Amma dama gaskiya daci gareta
Naziru bagirman kabane nanu na ban ban ci kabi lan ci
Aslm, Allah yasa mudace..Amma baban chinedu bahaushe ne Dan Katsina acting ne yasa yake fitowa a inyamiri 😄
haba dan Allah, amma kuna kamar abin ya zame masa jki naga ba a film din bane gashi yana gwaranci
Nifa dama naziru baya Burgeni Sabi da Bana son girman kai😏
Sarkin wq mutmnne maimutuqar tunani wadda za'a iya tara mutum dubu ba'asamu mutun daya maitunani irinnasaba dan'allah maganganunsa'dan'allah baiburgekuba dawannan ilimittaccen bayanindayayi inayinka saboda Allah da manzonsa Allah ya samudace
السلام عليكم عبد الكريم
Sarki daraja dai
Naziru Sarkin waka Suna kin Shine Saboda baya cikin kungiyar 13x13
Dan baya tchinkin koungiyar saye daye kouloun saye ya fito ya n'a zaguin sou
Wan nangaskiyane malam
aminmalan
Bakasan dumu dumu da rashin tarbiyyar da take cikin Film bane malam shiyasa...........naziru duk suna tare yana bankada asiri sune munajin dadin hakan masu sha,awarsu sugane su daina.
Hakane nima haka sai da tiré a gida sannan nasamou nasabki hakane naziru
Wannan shine magana ta gaskiya amma mutane sun zauna suna ta jujjuya maganar
Sakani da allah naziru n malami ?
a hausa ana cewa malam wane ba ana nufin me karantarwa ba kusan mutanr daga alhaji eane sai malam wane
Nazir sarkin waƙa almuhajirun ba almajirai ake nufi ba, almajiri daban al muhajirun daban.
To ai sai ka fayyace mana abinda ake nufi
Abokina tun da ka nemi karin bayani Nasan kasan me kake yi ga fassarar ayar kamar haka الذين بادروا أولًا إلى الإيمان من المهاجرين الذين هاجروا من ديارهم وأوطانهم إلى الله، ومن الأنصار الذين نصروا نبيه - صلى الله عليه وسلم -، والذين اتبعوا المهاجرين والأنصار السابقين إلى الإيمان بإحسان في الاعتقاد والأقوال والأفعال -رضي الله عنهم فقبل طاعتهم، ورضوا عنه لما أعطاهم من ثوابه العظيم، وأعدَّ لهم جنات تجري الأنهار تحت قصورها، ماكثين فيها أبدًا، ذلك الجزاء هو الفلاح العظيم.
Waɗan da suka yi Hijira a zamanin annabi su ne muhajirun, da nassin Alqur'ani kuma har yau har gobe a kan iya yin Hijira daga garin kafirai zuwa na musulmi ko daga kun tatacciyar guri zuwa waje mai yalwa wanda musulmi zai iya ibada cikin aminci, Allah madaukaki na cewa وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ
(التوبة 100:9)ga fassarar ayar kamar haka tunda ka nemi karin bayani na san kasan me kake yi
الذين بادروا أولًا إلى الإيمان من المهاجرين الذين هاجروا من ديارهم وأوطانهم إلى الله، ومن الأنصار الذين نصروا نبيه - صلى الله عليه وسلم -، والذين اتبعوا المهاجرين والأنصار السابقين إلى الإيمان بإحسان في الاعتقاد والأقوال والأفعال -رضي الله عنهم فقبل طاعتهم، ورضوا عنه لما أعطاهم من ثوابه العظيم، وأعدَّ لهم جنات تجري الأنهار تحت قصورها، ماكثين فيها أبدًا، ذلك الجزاء هو الفلاح العظيم.
وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ
(التوبة 100:9)
Almajiri shi ne wanda iyayen sa suka kai su karatu kuma ayi musu tarbiyya irin ta addini, amma a yau wasu malamai na allo basa lura da tarbiyyar almajirai ni kaina almajiri ne wallahi amma a yau ba yanda muka yi almajiranci suke yi ba sai dai muna cewa idan aka samu gyara ko to almajirai zasu yi amfani fiye da kowa insha Allah.
Abu aisha kaji soron allah in malam malam in kuma labaray zakayi to kaje kachigaba kadayna shiga rigar malanta kana chi da'adini
Kai kamdai sakarai ne malam yashakarfin kace Yana cida addini Wawa kawai
kana fadin ra'ayin ka ne wllh. Wnnn ba gaskiya ba ne. Kuma ka sake bibiyar labarin. Baban cinedu ba haushe ne ai
Allah karabamu da jahilci dakiki Daman haka gaskiya take idan aka fadeta sai makiya Allah suyi fushi
Kowa ya zama mai fatawa yanxu inji Dr Isa Pantami. Na dauka zakace abubuwanda ake acikin fim ne zasu kasance haram.
Ee tu
Hj' du Un
Masha Allah
Allah yasaka da alheri
Masha Allah, naji dadin wannan karin baya da gyara da Malan yayi, Allah yawa rayuwa albarka da kyakkyawan karshe.
Kakuma kauwanku
Masha Allah