Allah ya karbi shahadar waenda suka rigamu en magami kun yu sunna قال رسول الله صلى الله عليه وسلم :من قتل دون ماله فهو شهيد ،ومن قتل دون عرضه فهو شهيد
Wana mutumin kazama wawa,shin wana yayi dede da abin da ike faruwa, Fulani ba duka bane barayi,amma yanuwanso da suke cikin gari basu damuba, dumin da sun damu da haka bai faruba,kuma shin zamma tambaya, menene dalilin da sarakuna fulani basuce kumai ba,tun lokacin da aka kasheshi.
Sai kun tashi kunyi abin da yan borno sukayi kuhadakai ku yaki yan ta adda ba maza ba mata borno da gora suka fara yaki da bokoharam suna bin gida gida suna kama su da inpormas dinsu abin yana bukatar hadinkai
Duk bundigar dakuka kwata kada kubawa Jami,an tsaro, kurike kunsamu kayan aiki, domin nangaba zasu kawo (counter attack ) Allah yabaku sa,a
Macha allah hakan shine mafita wlh allah jikan wanda suka rasu amine
Alhamdulillah ku adanz bindigun da kukakwato kunsamu makamin kare kanku duk sanda suka sake waiwatarku,ubangiji yatsareku damu dags sharrinsu
alhamdulillah allah yaqara temakonsu 👍👍🇸🇦🇸🇦
Allah ya karbi shahadar waenda suka rigamu en magami kun yu sunna قال رسول الله صلى الله عليه وسلم :من قتل دون ماله فهو شهيد ،ومن قتل دون عرضه فهو شهيد
Allah yakara taimakamasu darajar qur,ani
الحمدلله yayi,yayi dai dai haba da walaqanci gara shahada ga musulmi
Sosai ma kuwa
Alhamdu lillah haka shine dai-dai wlh allah yasa sauran kauyuka sudai irin wannan matakan
Alhamdulillah
Mugodi ma Allah
Wallahi duk Wanda yace kubashi bingar ku kashe shege shima cikimsu yake
Jahilai yan iska sun dauka qalesun da ake tsoronsu ake ji
Allah ya taimaka nasara nataredaku insha Allah
Gaskiya malam wannan magana taka haka take ,yanzu an samar da wadansu yan farfa , sabo da haka saiku tashi tsaye ku fadakar da alumma 7:36
Wannan shine abinba ya kamata kuwane kawye ya yi dan kare kai
Masha Allah Allah yabada sa,a
Wallahi karki yadda wani banza yazo yace kubashi bingarda kuka kwata
Allah ya kaara nasara a kansu
Karkubasu bundugar tazama taku karkumikawa police kunsamu kari
Nidai nafiso muhade kanmu mu mu sulmai dan allah kar makiya su shiga stakaninmu
Wana mutumin kazama wawa,shin wana yayi dede da abin da ike faruwa, Fulani ba duka bane barayi,amma yanuwanso da suke cikin gari basu damuba, dumin da sun damu da haka bai faruba,kuma shin zamma tambaya, menene dalilin da sarakuna fulani basuce kumai ba,tun lokacin da aka kasheshi.
Sai kun tashi kunyi abin da yan borno sukayi kuhadakai ku yaki yan ta adda ba maza ba mata borno da gora suka fara yaki da bokoharam suna bin gida gida suna kama su da inpormas dinsu abin yana bukatar hadinkai
Tabbas... Amma matukar za su tsaya suna daura laifi a kan Kabila daya, toh ba za su cimma manufarsu ba.
wannan makamin nakune kukara shiri karkuyarda da munafukai kuyi tanadi kukare mutunciku kada munafukai su yaudaremu kukara shiri
Allah mun gode maka
Barka
yaw che kara 9 filani nauakar hausawa ba dare ba ran a tun kama mulkin buhari 2015
Kowa ya nemi makami ya kare kansa ku dena bin maganar malamnan tare suke da yan taadda,irinsu Ahmed gumi da musa Mushen kura, yayi kyau
Wlhy nima Ina zargin gumi sosai makaryacine