Ladan taurin kai kenan, ka mutu a wajen sabawa Allaah SWT. Ai malamai waliyyan Allaah sun fada musu amma sanyi taurin kai matsiyatan banza kawai. Allaah ya meyar wa wanda aka sacewa dukiya mafi alkhairi.
Doli wasu su mutu domin wasu su rayu idan kuma ba wanda ya yarda ya sadaukarda rayuwar sa to daga karshe doli ayi mutuwar kasko, Bangaladeshe mutane fiye da ɗari biyu suka mutu amma daga karshe anbiya musu buƙatunsu ...
Allah yakara,
Malumai sunata gargadi akan yin zanga zanga
Ya salam lahaula wala quwwata illa billah
Subhanallah
Ladan taurin kai kenan, ka mutu a wajen sabawa Allaah SWT. Ai malamai waliyyan Allaah sun fada musu amma sanyi taurin kai matsiyatan banza kawai. Allaah ya meyar wa wanda aka sacewa dukiya mafi alkhairi.
Allah yakare nagaba mungayamusu zang zang ba alherinace musama a nijeriya
Wlh en adawane kuwa yasu
Dama wanda baiji bariba ance yaji huhu Allah ya kauta
Gaskiya ne mamana
Allah sakawa malamanmu da alkhairi mukam munyi biyayya garesu babu inda zamu fita sai addu,a in sha Allah
@@SudaisAdam-tp8oj kaima Allaah saka maka da alkhairi tunda ka bi Allaah
Ya Allah
Ya salam
Allah ka kawo mana ya ubangiji astagafirullah
Ai sai da malumman ku , suka gayamuku, amma kukaki. Bakuga komai ba, ba dai Taurin kai garekuba. A gaba ma
Allah ubangiji yakara✊✊
Doli wasu su mutu domin wasu su rayu idan kuma ba wanda ya yarda ya sadaukarda rayuwar sa to daga karshe doli ayi mutuwar kasko,
Bangaladeshe mutane fiye da ɗari biyu suka mutu amma daga karshe anbiya musu buƙatunsu ...
Yan Kano komainasu sai sunyi over acting